A'uzubillah Yadda Ake kama Matan Aure na Zina da Kwartaye agidajen Mazajensu Aganinku meke kawo haka

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 16 ต.ค. 2024
  • Subscribe Asadul Islam TV

ความคิดเห็น • 25

  • @kalamuwahid5746
    @kalamuwahid5746 3 ปีที่แล้ว +2

    Daga ciki ina fahimtar yana da cikin dalilin rashin kishi da wadansu Maza basuda, sai kaga kannan miji Maza baligai suna kai dakawo acikin gidaje da dakunan 'yan uwansu mazan aure, inta kama har bacci sukanyi acikin dakunan, ga kuma rashin suturta jiki yayi da kanan miji ko yayan miji zai shigo a gidan. Wadannan Duk sukan iya jawo dalillai da zasu sa afkuwar zina.
    Ina ROKON ALLAH (S. A.W) yakara shiryar damu ya tsaremu ya karemuna matanmu da afkawa Cikin wannan bala'i Amin.

  • @rabiuhassanalhaji2996
    @rabiuhassanalhaji2996 3 ปีที่แล้ว

    Inna lillahi wa Inna lillahi rajiun. Wannan ba karamin Masifa bane, amma Babban Dalili shine Rashin bin Allah da Manzon Rahma, wannan Kuma yanada Alaka da zalincin Azzaluman Shuwagabani, domin su Suka kawo Rashin Adalci, Shi Kuma Rashin Adalci yanada Illoli dayawa.
    Rashin aikinyi.rashin Sanaa, Rashin baiwa Mutane wakki susan Allah da dai sauransu.

  • @yaoupettel2458
    @yaoupettel2458 3 ปีที่แล้ว +1

    Ameen

  • @maigidaauwalu9648
    @maigidaauwalu9648 2 ปีที่แล้ว

    Malam wasumatan auran suna batawa mazajansu raine hasaitakai mujinta bayayimata kallan sha'awa koyarage yimata kallan sha'awa, Allah ya sa mudache Amin.

  • @abdasamiou8477
    @abdasamiou8477 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah yakara basira malan

  • @فاطمهحسين-ع2ن
    @فاطمهحسين-ع2ن 3 ปีที่แล้ว +1

    Toh Allah katsaremana imaninmu wlhi mlm harda Rashin sana a

    • @ASADULISLAMTV
      @ASADULISLAMTV  3 ปีที่แล้ว

      Rashin sana'a kamar ya kenan ?

  • @yusufasarki9061
    @yusufasarki9061 3 ปีที่แล้ว

    Muna godiya

  • @abdoulrachidyacouba600
    @abdoulrachidyacouba600 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah yashiryemu

  • @fatimaabdulmalik225
    @fatimaabdulmalik225 3 ปีที่แล้ว +2

    Wannan gaskiya ne amma wasu maza ne suke jefa matayansu ciki wannan irrin hali amma kaman yanda malam yace ne duk mace datasan zata mutu kuma zata gamuwa da Allah komai zai sameta agidan mijinta sai tayi hakuri watarana zai wuce insha Allah amma wasu matan basa iya jurewa sai su tsinci kansu cikin irrin wannan hali na zamiyan shaydan kuma wasu mazajan da basu iya kwanar aure da matayansu nakusan shekara da shekaru shima yana haddasa wannan balayi idan matansa tanemi ya saketa sai yaki shi gani yake zata tona masa asiri kuma ita matansa mafita take nima amma shiyaki ganewa sai ya ce bazai saketaba to irrin hakama yana sa mace tana iya binmaza shikuma mijin koda yasani bai samuba sabida yasan daman baya biya mata bukata amma yaki saki ballee ita matan tazamu daman auran wani da zai biya mata bukata Allah swt ya mana tsari da duk wani fitinar zamani Allah swt ya kare mana imaninmu yakuma bamu hakuri da juriya idan yayi mana jarabawa duk wanda ke cikin wani irrin zamiya na shaydan Allah ya shiryartasu kan hanya madaidai ciya Amin
    Jazakumullahu khairan ya sheikh.

  • @fildaousseidou4403
    @fildaousseidou4403 3 ปีที่แล้ว

    Salam malam don Allah ka bani lambaka

  • @mamansanouchi8295
    @mamansanouchi8295 3 ปีที่แล้ว

    Good

  • @القرآنالكريمتحفظالقرآن
    @القرآنالكريمتحفظالقرآن 3 ปีที่แล้ว +1

    جزاك الله خيرا

    • @فاطمهحسين-ع2ن
      @فاطمهحسين-ع2ن 3 ปีที่แล้ว +1

      Abinda yasa nacimaka rashin sana a ne sbd kasan yanda zaminnan yake tafiya da kyalekyalan duniya sannan yawacin mazaje basa iya daukar nauyin matayansu kaga indan akahadu damara tsoran Allah dole tashiga wancan sana ar domin samama kanta mafita amma idan tanada sana a zata taimaki kanta da yayanta ngd masoyiyar ahlusunnah FATIMA ABDULLAH daga sauddiyya

  • @mamanahmadmaryamm8573
    @mamanahmadmaryamm8573 3 ปีที่แล้ว

    Allah yasaka d mafificn alkairi!!! Ya sheikh's wnn shine gskyr Magana km mafiya yawa basayi don jn dadi Ya Allah katsare mu da xuri'armu dg afkawa haramtacciyar hanya

  • @marinanuraminuwa1345
    @marinanuraminuwa1345 3 ปีที่แล้ว +1

    Allasarkimalankanakokoriallayabakuladankarntarwa

  • @mammanharounaidrissabgdtv3129
    @mammanharounaidrissabgdtv3129 3 ปีที่แล้ว

    Assalamu alaikum barka dai da warhaka yy kk agaskiya malan maganar gaskiya muna cikin wani hali na bala.i Allah ya kyauta
    Kuma masu commodity kamar su mazaje kamar su babulaye kamar su habisu uba ufishiyal kamar su jahilin malami suna temakawa bada kudun mawa a lalata tarbiya?

  • @abdoulrachidyacouba600
    @abdoulrachidyacouba600 3 ปีที่แล้ว +2

    Malan gaskiya ne allah yasa mugane

  • @islamicresearchcommittee-i8172
    @islamicresearchcommittee-i8172 3 ปีที่แล้ว

    Gaskiya Malam inaga abunda ya janyo haka shine lalacewan tarbiya, saboda a wannan zamanin mata tun kamun siyi aure sunsan maza, kuma macen da tasan maza kala kala koda tayi aure ba lalle mijinta ya gamsar da itaba. Koda basusan namiji sun saba da alaqa da maza sosai, wannan abun yana sawa suna ganin kaman bakomai bane dan sunyi haka. Kuma wani dalili shine social media da waya, wallahi mata diyawa koda aurensu suna soyayya da maza a social media, hakan yana sawa idan sukaji shi'awa su nema samarinsu na social media.

  • @tasiukabir3804
    @tasiukabir3804 3 ปีที่แล้ว

    Malam, tabbas laifin maza yafi yawa. Sannan su kuma matan rashin rike Amana. Sannan wasu lokutan a wuraren wajen aiki akan neman wani cigaba sai kaga mace ta fada irin wannan halin. Wasu lokuta kuma barazana ake musu daga shugabanni a wajen aiki. Don haka wallahi sai an dau mataki mai tsauri a wuraren aiki da mata suke.

  • @adargidatv637
    @adargidatv637 3 ปีที่แล้ว

    Babu shaka wanan haka yake yana faruwa sosai
    Ni ina yawan fita kasa shen waje yan zuhaka ma ina waje atakai ce nasha haduwa wasu maza je wan da acikin wayan nan maza je idan ina kotamta musu
    Amma mafiya yawa abin da amsar da suke bani itace kamar haka suna basu ci da sha miyayi saura kuma
    Walahi malam cikin ma subani irin wanan amsa akoi masu shekara uku zuwa hudu nayi samu su wa a zuka iri iri sun kasa gam suwa ko akuwi wani karin bayani da malam zaiyi akai
    Ina magana daga kasar ageriya ne

  • @kalamuwahid5746
    @kalamuwahid5746 3 ปีที่แล้ว +1

    Daga ciki ina fahimtar yana da cikin dalilin rashin kishi da wadansu Maza basuda, sai kaga kannan miji Maza baligai suna kai dakawo acikin gidaje da dakunan 'yan uwansu mazan aure, inta kama har bacci sukanyi acikin dakunan, ga kuma rashin suturta jiki yayi da kanan miji ko yayan miji zai shigo a gidan. Wadannan Duk sukan iya jawo dalillai da zasu sa afkuwar zina.
    Ina ROKON ALLAH (S. A.W) yakara shiryar damu ya tsaremu ya karemuna matanmu da afkawa Cikin wannan bala'i Amin.

  • @abdasamiou8477
    @abdasamiou8477 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah yakara basira malan