Shi wann Nan malamin aikowa yasan gaskiya yafada Amma wasu Dan suyi suna suke wasu Jaye Jaye marar hujja da ma,ana to Masha Allah dai yasa mudace duniya da lahira
wlh sunnan dayace kaji zancin hankali da ilimi basan zuciya kowa zai kawo hujja sai yacema annabi yace , Amman sbd san zuciyar yan bidi'a Amman wai wayannan za ace basasan annabi wlh Allah ya'issamu muda mln. mu dawanan sharrin yn darika mln mu kuma muna rokon Allah da manya manyan sunayinsa y kara musu lpa da nisan kwana, allahuma Amin.
Amin ya hayyu ya qayyum , Kuma Allah ya taimaki wadanda suke kan Dede tare da tabbatar da bayyana ma mutane gaskia komai dacinta wadanda Basu tsoron zargin Mai zargi , Kuma Duk zagin da za'ayi masu suna kan Qur'an da Hadith Allah ya taimakesu . Allah Kuma ya nuna mana gaskia gaskia ce ka Bamu Ikon binta, Allah ka nuna mana Qarya qaryace ka Bamu Ikon guje mata .
Jaza kallahu khairan malam
Jhazakallah
Jazakumullahu khairan.
Shi wann Nan malamin aikowa yasan gaskiya yafada Amma wasu Dan suyi suna suke wasu Jaye Jaye marar hujja da ma,ana to Masha Allah dai yasa mudace duniya da lahira
جزاك الله خيرا
Masha allah
macha Allah. bisa zance guda suke. babu wani sabani tsakanin zancen su. kuji tsoron Allah wurin aza maudu'in da malammai suke magana kanshi donkar ku yaɗa jita_jita cikin al'uma. Akiyayé.
Allah yasa da alkhairi
Masha Allah a sheikh Dr
Allah yasa da alkairi mai yawa
Marsha Allahu
جزاك الله بأحسن افضل من الخير يا شيخ الإسلام
ALLAHU AKBAR, ALLLAH ya biya da Aljanna
Macha,allah
جزاك الله خيرا ياشيخ وحفظك الله وبركاته عليك
Poy
wlh sunnan dayace kaji zancin hankali da ilimi basan zuciya kowa zai kawo hujja sai yacema annabi yace , Amman sbd san zuciyar yan bidi'a Amman wai wayannan za ace basasan annabi wlh Allah ya'issamu muda mln. mu dawanan sharrin yn darika mln mu kuma muna rokon Allah da manya manyan sunayinsa y kara musu lpa da nisan kwana, allahuma Amin.
%
Ya Allah Ka tsine ma duk wani Munafuki maƙiyi Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallam, na fili da na ɓoye, na ciki da na waje,.
Ameen
Amin ya hayyu ya qayyum , Kuma Allah ya taimaki wadanda suke kan Dede tare da tabbatar da bayyana ma mutane gaskia komai dacinta wadanda Basu tsoron zargin Mai zargi , Kuma Duk zagin da za'ayi masu suna kan Qur'an da Hadith Allah ya taimakesu . Allah Kuma ya nuna mana gaskia gaskia ce ka Bamu Ikon binta, Allah ka nuna mana Qarya qaryace ka Bamu Ikon guje mata .
Ina sonka saboda Allah malam Abdul razak haifan
Que Dieu protège babana Haifan
شكرا لكم
Alhamdullilla Masha Allah
Allah yatemakama malam
Thank you Mallam
Allah yabada lada
Dr yayi wa Yan bidia masu bautan gunki shehunai dukan mutuwa ne hankalin su ya tashi, Allah kadai muke neman taimakon sa
God bless
Allah ya ba da lada
Malam ina da tambaya
Shin malam shekara nawa ne mace take daina ganin alada
Wlh dan bidia bazai yarda yayi irin wannan sabuda kar darajar shehunnansu shifadi dan wannan shine tawhidi amma ba neman taimakun shehunnai ba
Inaji karatun mallam wly babana nake tunawa. Dazaran wasamu sabon karatun saï waturo mani, wly hada wannan. Allah ka gafarta ma baba. 😢😢😢
Labarina
❤☝
Allah shi kara lafiya
Haifan yace Annabi bayada albarka
Qarya kake ma malam, kode kake so kace? Kake kokarin dangantawa Wanda baka so ?
HafizahulLaah
Allah ya ƙara lafiya ga Mallam.
Masha Allah
Allah ya ba da lada
Malam ina da tambaya
Shin malam shekara nawa ne mace take daina ganin alada