Domin a fahimtarka zan iya sayawa mace daya hollandaise wax dayar kuma na saya mata yar gana ko, sannan zan iya sayawa mace daya basmati rice dayar kuma na saya mata gero tarinka tuwon buski, Allah kara fahimta
In har ka yadda awajan murmushi da sakin fuska ance a kwatanta adalci se a wajan abunda yau sune ma gaba wajan rabuwan kan maaurata nan ne bazaa kwatanta adalci ba? Allah karawa malam Lafiya
Baiwar Allah ki ji tsoron Allah. Sannan ki kwan da sanin cewa duk abinda kika furta, musamman akan wani, Mala'iku suna rubucewa kuma Allah zai miki hisabi a kai. Sannan abinda malam ya fada ya ambace su ne da hujjoji da ya dogara da su cikin ayoyi da hadisai da kuma fahimtar malaman musulunci. Idan har baki gamsu da haka ba, me ya kawo zaki da cin fuska. Bayan kin saurare shi daga farko har karshe baki ji inda ya zagi wani ko wata ba, balle cin mutunci su. Ina miki nasiha da ki kiyaye lafuzan ki wurin magana akan ko waye, balle kuma wanda yake isar da sakon Allah da Manzon Sa. Allah Ya sa mu dace.
Baiwar Allah ke ce zamu ce ki ji tsoton Allah. Saboda Shari'ah ba son ran ki zata bi ba. Ki ji Tsoron Allah ki gane cewa Allah ne mai doka da tsari ba ke ba. Maganar da malam ya fada ba maganar sa ya dada ba, zancen da Shari'ah take kai kenan. Menene ya kawo cewa su suke hada Ma'aurata fada? Please dinga lura da sanin me muke fada a lokacin da muka ga kamar abu bai dace da son ran mu ba. Dama ba son ran wani Shari'ah take bi ba. Abinda Allah Ya fada shi ake bi.
Masha Allah Tabarakallah Sheikh ❤❤❤
Wannan fatawar taka akwai ganganci aciki, kayi tufka kuma kazo kana warwara, lallai akwai rashin fahimtar adalci cikin fawarka, wallahu aalam
Masha'Allah
masha Allah
Domin a fahimtarka zan iya sayawa mace daya hollandaise wax dayar kuma na saya mata yar gana ko, sannan zan iya sayawa mace daya basmati rice dayar kuma na saya mata gero tarinka tuwon buski, Allah kara fahimta
In har ka yadda awajan murmushi da sakin fuska ance a kwatanta adalci se a wajan abunda yau sune ma gaba wajan rabuwan kan maaurata nan ne bazaa kwatanta adalci ba? Allah karawa malam Lafiya
Allah ya saka da alheri
Masha Allahu
😂😂😂❤ You
Nice
Allah yasakama da gidan aljanna mln
Amiiiin
Makaryacin banza akwae wlh kukekai mazannan wuta
Baiwar Allah ki ji tsoron Allah. Sannan ki kwan da sanin cewa duk abinda kika furta, musamman akan wani, Mala'iku suna rubucewa kuma Allah zai miki hisabi a kai.
Sannan abinda malam ya fada ya ambace su ne da hujjoji da ya dogara da su cikin ayoyi da hadisai da kuma fahimtar malaman musulunci. Idan har baki gamsu da haka ba, me ya kawo zaki da cin fuska. Bayan kin saurare shi daga farko har karshe baki ji inda ya zagi wani ko wata ba, balle cin mutunci su.
Ina miki nasiha da ki kiyaye lafuzan ki wurin magana akan ko waye, balle kuma wanda yake isar da sakon Allah da Manzon Sa.
Allah Ya sa mu dace.
Haba maryamu Umar miyakawo zagi chiki tambayafa akayimai yafadi abinda yafahimta tokema saiki kawo hujja kiwarware bazagiba
Ashsha, ba zaginsa ya kamata kayi ba,
Innalillah Kajistoron Allah
Malam kujistoron allah kuke haddasa ma aurata fada
Baiwar Allah ke ce zamu ce ki ji tsoton Allah. Saboda Shari'ah ba son ran ki zata bi ba. Ki ji Tsoron Allah ki gane cewa Allah ne mai doka da tsari ba ke ba.
Maganar da malam ya fada ba maganar sa ya dada ba, zancen da Shari'ah take kai kenan.
Menene ya kawo cewa su suke hada Ma'aurata fada?
Please dinga lura da sanin me muke fada a lokacin da muka ga kamar abu bai dace da son ran mu ba. Dama ba son ran wani Shari'ah take bi ba. Abinda Allah Ya fada shi ake bi.