Abubuwa 5 ne Kadai Allah Ya Wajabta wa Miji Adalci a Kai

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 4 ก.พ. 2023
  • Dr. Mansur Isa Yelwa Esq.

ความคิดเห็น • 19

  • @taibaabubakari5550
    @taibaabubakari5550 6 หลายเดือนก่อน

    Masha Allah Tabarakallah Sheikh ❤❤❤

  • @umarabdulmumin8882
    @umarabdulmumin8882 8 หลายเดือนก่อน +1

    Wannan fatawar taka akwai ganganci aciki, kayi tufka kuma kazo kana warwara, lallai akwai rashin fahimtar adalci cikin fawarka, wallahu aalam

  • @koginzuma1548
    @koginzuma1548 ปีที่แล้ว

    Masha'Allah

  • @miimiyyatv544
    @miimiyyatv544 9 หลายเดือนก่อน

    masha Allah

  • @umarabdulmumin8882
    @umarabdulmumin8882 8 หลายเดือนก่อน +1

    Domin a fahimtarka zan iya sayawa mace daya hollandaise wax dayar kuma na saya mata yar gana ko, sannan zan iya sayawa mace daya basmati rice dayar kuma na saya mata gero tarinka tuwon buski, Allah kara fahimta

  • @umarabdulmumin8882
    @umarabdulmumin8882 8 หลายเดือนก่อน +1

    In har ka yadda awajan murmushi da sakin fuska ance a kwatanta adalci se a wajan abunda yau sune ma gaba wajan rabuwan kan maaurata nan ne bazaa kwatanta adalci ba? Allah karawa malam Lafiya

  • @babanazir862
    @babanazir862 ปีที่แล้ว

    Allah ya saka da alheri

  • @maryambello-fv1jc
    @maryambello-fv1jc 27 วันที่ผ่านมา

    Masha Allahu

  • @SabituMussa
    @SabituMussa 2 หลายเดือนก่อน

    😂😂😂❤ You

  • @yusufhalliru8864
    @yusufhalliru8864 2 หลายเดือนก่อน

    Nice

  • @NuraddeennEbnisalihu
    @NuraddeennEbnisalihu 4 หลายเดือนก่อน

    Allah yasakama da gidan aljanna mln

  • @maryamumar9050
    @maryamumar9050 6 หลายเดือนก่อน

    Makaryacin banza akwae wlh kukekai mazannan wuta

    • @Alumdahtv21
      @Alumdahtv21  6 หลายเดือนก่อน +2

      Baiwar Allah ki ji tsoron Allah. Sannan ki kwan da sanin cewa duk abinda kika furta, musamman akan wani, Mala'iku suna rubucewa kuma Allah zai miki hisabi a kai.
      Sannan abinda malam ya fada ya ambace su ne da hujjoji da ya dogara da su cikin ayoyi da hadisai da kuma fahimtar malaman musulunci. Idan har baki gamsu da haka ba, me ya kawo zaki da cin fuska. Bayan kin saurare shi daga farko har karshe baki ji inda ya zagi wani ko wata ba, balle cin mutunci su.
      Ina miki nasiha da ki kiyaye lafuzan ki wurin magana akan ko waye, balle kuma wanda yake isar da sakon Allah da Manzon Sa.
      Allah Ya sa mu dace.

    • @bawaaliyu9821
      @bawaaliyu9821 3 หลายเดือนก่อน

      Haba maryamu Umar miyakawo zagi chiki tambayafa akayimai yafadi abinda yafahimta tokema saiki kawo hujja kiwarware bazagiba

    • @user-hj7im2zf8y
      @user-hj7im2zf8y 2 หลายเดือนก่อน

      Ashsha, ba zaginsa ya kamata kayi ba,

    • @RabouoRabouo-lj6ju
      @RabouoRabouo-lj6ju 23 วันที่ผ่านมา

      Innalillah Kajistoron Allah

  • @user-pb9kp5ke2y
    @user-pb9kp5ke2y 5 หลายเดือนก่อน

    Malam kujistoron allah kuke haddasa ma aurata fada

    • @Alumdahtv21
      @Alumdahtv21  5 หลายเดือนก่อน

      Baiwar Allah ke ce zamu ce ki ji tsoton Allah. Saboda Shari'ah ba son ran ki zata bi ba. Ki ji Tsoron Allah ki gane cewa Allah ne mai doka da tsari ba ke ba.
      Maganar da malam ya fada ba maganar sa ya dada ba, zancen da Shari'ah take kai kenan.
      Menene ya kawo cewa su suke hada Ma'aurata fada?
      Please dinga lura da sanin me muke fada a lokacin da muka ga kamar abu bai dace da son ran mu ba. Dama ba son ran wani Shari'ah take bi ba. Abinda Allah Ya fada shi ake bi.