Kanawa ba za su bari a haddasa musu bala'i ba a jiharsu saboda rikicin sarauta-Naja'atu… • RFI Hausa
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 15 ต.ค. 2024
- Kanawa ba wawaye ba ne, ba za su bari a haifar musu da rikici ba a sanadiyar dambarwar sarautar Kano - Inji Hajiya Naja'atu Mohammed.
Fitacciyar ƴar siyasar ta koka kan yadda jami'an tsaro suka yi gangami a jihar Kano, inda aka zarge su da kokarin amfani da ƙarfi domin mayar da Aminu Ado Bayero kan karaga bayan gwamna ya dora Sanusi Lamiɗo Sanusi.
Allah yaja da ranki uwa ta gari
Uwarki ce?
Ya sallam
Allahumma Amin
Gaskiya hanjiya nija kina gayama un Nigeria gaskiya tsakani da Allah
Allah yakareki sbd fiyyayyen halittah hjy
Allahumma inna nas allukal affuwa wal afiya.
Allahumma innaka affuwan tuhibul affuwa fa afu anna.
Ya Allah ya kara miki fly dan alfarman ANNABI MUHAMMAD SAW amin ya ALLAH.
I missed irin maganganunta na hangen nesa. Wanan Mata akwai illimi
Allah ya saka miki da alkhairi,
Allah ya kara miki daraja.
Nifa koyaushe ina tareda Hajiya Naja'atu Muhammad a ra'ayoyinta. Saboda ta nuna cewa ita mai kishin kasace da kyautatawa al'umma.
Tanason kwatanta adalci nagari cikin mulkin kasa. Allah ya kara mata daukaka.
Hajiya.walla.muna tare Dake
A gaskiya naja,atu kina fadin gaskiya a ko wane hali Allah ya saka miki da alheri Ameen
Really
Kina jam,iya guda da Buhari kika ki amsar matsayi a gwamnatin shi kika dinga gaya mishi gaskiya inda ya saurareki da ya bar tarihi mai kwayo
dama ke yar kwankwasiyya che a boye kowa y sani
Fatan alkairi
Wannan haka yake yaseen
☝️🇳🇬🤲🤲🤲🤲🤲🤲♥️
Dallah rufe mana baki