Ya Allah ubangiji yataimakemu yakawomana daukin gaggawa Allah yasakawa malamaida alhkairi basuyi magana daadawo datallafin manfetirba kosummantane Malam bulama bukarti Allah yasaka muku da alhkairi
Ni dai shawara ta anan ita ce in ana ganin hakan zai zame mana mafita da sai mu bawa malammammannan dama a wannan karon kuma ta zamo dama ta karshe da za'a basu. Wato mu dage Wannan zanga zangar har zuwa 1st September da nufin ganin ko akwai wata rawa da zasu iya takawa kafin lokacin, amma da sharadin su sake komawa wajen shugaban kasa tare da jadawalin bukatun talakawa kaman yadda suke a tsare su nuna masa cewa to yanzu sun kai karshe da talakawa akan cewa su dai wadannan sune bukatunsu muzo isar maka dasu sannan sun bamu lamunin wata daya idan abubuwa sun dai dai ta to shikenan sai kasa ta zauna lafiya. Idan kuma bukatunsu ba su samu karɓuwa ba har izuwa tsawon wata daya da suka ayyana to lalle kam mu bamu isa mu hana su fitowa hassalima kimarmu na iya zubewa idan muka fito mu hana. Duk da hakan ba zai hana mu fito mu yakin abu a majalisunmu ba koda kau zasu hantaremu, wannan shine shawarata.
Matsala itace shugaban kasar bai jin hausa, larabci, and Alqur'ani English. To malaman arewa da wanne yare sukayi mashi magana? Ko anja mashi Aya bai santa ba. Wlh wahala kawai za ayi.
Sosai ma kuwa wllh, duk bugene kullum haka sukecewa, lokacin buharima hakan yafada yace abari tukunnah kasar a har gitse y dameta don haka muyi hakuri to amma har yagama mulkinsa dai dai har 8yrs babu cenji, to shima hakan zaiyi
Haba malamai ahaka kukaje wajen Buhari kuna mashi nasiha amma abanza shima wanna wlh bazai dauki nasihar ku ba. Don haka ku canza wani hadith akan shuwagabanni azzalumai
Ba Dan shigiyar da ya isa yahanamu zanga zanga walahe talahe sayidi ku kashimu walahe talahe da mankun Saba allah yaisa tsakanin mudaku😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂 bayan dazakuyi kuda kemu kuhanamu kuka😂😂😂😂😂😂😂😂 allah ya isa
In Sha Allahu wannan shine karshen azzalumar gamtin
Sai munyi Zanga zangar in sha Allah
Wallahi sai munyi zanga zanga
Allah ya sa muga alkairi
Gaskiya bamugamsu ba wallah tundahar yanzu bamuji andawo datallafin maiba Lamar yadda alokacida akacire
Adeji tsoron allah a matsayin ka malami
😊
Zanga zagadai bafashi inshallah no going back zanga zagadai bafashi inshallah
Wannan shugaban kawai yaudaranku zaiyi
Karyane wallahi sai munyi zanga zanga dan gutsun uwar tinubun
Allah yafidardamu daga wanna Hali damuke ciki
Allah ya tsare mana Ku malamai magada Annabawa
Wllhy Dan Jaridannan yayi kokari
Allah ya kara tsare ka daga dukan sharri kuma ya saka maka da alkhairi
Allah y sahaka y bada ikon gyarawa
Wwdatcom
Ya Allah ubangiji yataimakemu yakawomana daukin gaggawa Allah yasakawa malamaida alhkairi basuyi magana daadawo datallafin manfetirba kosummantane Malam bulama bukarti Allah yasaka muku da alhkairi
0B0000
Ok dama tunibu yasan halinda muke ciki zamuje lahira ai kuma za ai mana hisabi ubangiji na Allah kakawo mana dauki ya rabbilkaba 🙏🙌🙏
Allah yasakama malam mai da alheri ku sukarasa lokaci suyi magana talafi fetur
Allah ne yake son talaka malamai da shugabani,Allah kayimana maganinsu
Allah yasa mu saida
Ba ruwana! In tayi ruwa.. Rijiya,,, in taki ruwa shadda.. .
Allah yasakama malam mai da alheri kuma sukarasa lokaci suyi magana talafi fetur
Masucewa saisunyi zanga zanga Yakamata su saurara tinda mallamannan sunje sunsameshi sunsanar dashi halin da akeciki tosai musaurara muga iyagudurruwansu Idam bamuga janjiba tosai ayi zanga zanga yanzudai ayiladabi gamalamai ayibiyayya mucigaba da aaddua Allah yataimakemu
Kaji dolo
Malamai sune fitila magada annabawa amma
Indai fetur baiyi sauki ba abunda zai chanja
Ina maganan. Tallafi. Kuma shine ya kamata tun farko
Karyane damfarane kadamu yarda yan uwana
karya kukeyi
Kai Amma uwarka tayi asarar haihuwa........
To kai Bulama kazo Nigeria ka jagoranci zanga zangar mana......
Amma kana can kana tunzura mutane ..... Wannæn ai tsoro ne.....
Sai munyi Zanga zangar in sha Allah
We need Justice for arewa
Ni dai shawara ta anan ita ce in ana ganin hakan zai zame mana mafita da sai mu bawa malammammannan dama a wannan karon kuma ta zamo dama ta karshe da za'a basu. Wato mu dage Wannan zanga zangar har zuwa 1st September da nufin ganin ko akwai wata rawa da zasu iya takawa kafin lokacin, amma da sharadin su sake komawa wajen shugaban kasa tare da jadawalin bukatun talakawa kaman yadda suke a tsare su nuna masa cewa to yanzu sun kai karshe da talakawa akan cewa su dai wadannan sune bukatunsu muzo isar maka dasu sannan sun bamu lamunin wata daya idan abubuwa sun dai dai ta to shikenan sai kasa ta zauna lafiya. Idan kuma bukatunsu ba su samu karɓuwa ba har izuwa tsawon wata daya da suka ayyana to lalle kam mu bamu isa mu hana su fitowa hassalima kimarmu na iya zubewa idan muka fito mu hana. Duk da hakan ba zai hana mu fito mu yakin abu a majalisunmu ba koda kau zasu hantaremu, wannan shine shawarata.
Wallahi sai munfita zanga zanga saidai kasar ta kara hargitsewa
Banza wawa masuci da adini kawai
Sai munyi zanga zanga A ranar da kahau milki kacire tallafin man fetir, kuma wannan Zaman dakukai baida amfani awajenmu
Ni wlhi bana tunani zaiji yarensu. Kawai sunje sungama jawabinsu ne. Miye na bada uzuri bayan ya cire tallafin Fetir.
Mai yasa gyaran abaiyane take yabudai boda yabiya tallafi daga darajar nera sai uwa uba tsaro
Kuma kai kana cikin masu hankalin ai sai kazo ka taimaka tayadda ba za a rasa rayuka ba
Karya kukeyi
Kuyi kokarin jenye maganar kawo wannan maganar addini tunwuri kuma saimunyi zanga zanga
Matsala itace shugaban kasar bai jin hausa, larabci, and Alqur'ani English.
To malaman arewa da wanne yare sukayi mashi magana? Ko anja mashi Aya bai santa ba. Wlh wahala kawai za ayi.
Duk abinda Tinubu zai fada politic ne, siyasace kawai.
Sosai ma kuwa wllh, duk bugene kullum haka sukecewa, lokacin buharima hakan yafada yace abari tukunnah kasar a har gitse y dameta don haka muyi hakuri to amma har yagama mulkinsa dai dai har 8yrs babu cenji, to shima hakan zaiyi
Nigeria revolution take buqata ma ba zanga zanga ba😂
Haba malamai ahaka kukaje wajen Buhari kuna mashi nasiha amma abanza shima wanna wlh bazai dauki nasihar ku ba. Don haka ku canza wani hadith akan shuwagabanni azzalumai
هذه تسمى زيارة تجارالدين إلى رئيس الجمهورية لعقد صفقة جديدة تلك الصفقة الأولى (مسلم مسلم)قد انتهت صلاحيتها!!!/نيامي عاصمة النيجر
Sai mutane sun mutu kenan zai gyar kenan wlh zanga zanga bafashi
Zanga zanga ba fashi dukanini ku gidajenku Babu yunwa
Kai mal.bulama kadawo afita taredakai sai mu tabbatar da cewa kadamu da kasarka
Yaushe? Karya n a cikin uzurin za su ida kaimu kasa.Babu wani dadin baki
Wwwdat bchausa
Kariya kukeyi kafin kuje ansaku gaba dai munafukai bamalamin da yadamu da talakawa kariya kuke bakujeba shi yanemeku
Malaman Gomnati kenan 😅
To kundaiji shi Baya Najeriya amma yace kufita zanga zanga duk abinda zai faru shi dai ba ya nan
bamu taba gani koji suna magana game da kashe kashe da ake a arewa ba wannan ma buka tunsune ya kaisu kuma zanga zanga halalce
Yan iska dai ba malamai ba
Ba Dan shigiyar da ya isa yahanamu zanga zanga walahe talahe sayidi ku kashimu walahe talahe da mankun Saba allah yaisa tsakanin mudaku😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂 bayan dazakuyi kuda kemu kuhanamu kuka😂😂😂😂😂😂😂😂 allah ya isa
Karyane wallahi sai munyi zanga zanga dan gutsun uwar tinubun
Yaushe? Karya n a cikin uzurin za su ida kaimu kasa.Babu wani dadin baki