Allah yasakama da alkhairi Allah kuma yakaro ilimi mai albarka Dr Tauheed wallahi Allah yana tare dakai Allah yaqara lafiya da nisan kwana mai albarka ameen ❤❤❤
Kai wannan yaron bashi da tarbiya ta kusa ko ta nesa amma wlh da malaminsa a ka kaiwa ziyara da yanzu kaji shiru yan kungiyar ta’asubanci ba kwanda malam atalili ataguzuti ba akan malamin ka wanda baya ganin mutuncin Manzon Allah
Gaskiya ba kaima malam Alkali Zaria adalciba. Malam Tamalmatu ne ya kaima sa Zaria. To koran sa zai yi. Amma ai ka ga ya yi ma sa wa'azi da ya dawo Izala.
Ai wannan Dan Neman sunane,mai wa Allah da manzo karya,wai shine abin ziyara gare shi
Allah yasakama da alkhairi Allah kuma yakaro ilimi mai albarka Dr Tauheed wallahi Allah yana tare dakai Allah yaqara lafiya da nisan kwana mai albarka ameen ❤❤❤
Tou yan barandar dr hassada kaji..kowa bai iya ba sai ku..kuji toson Allah
😂😂😂
Gaskiya kam, dukkan su yan comedy ne. Allaah ya sawwake. A'ameen!
Ay alkali zariya mugun mutimne wallahi Dan Dan damfarane wallahi ya damfareni kudi masu yawa baya jin staran Allah ko kadin baya kaunar Annabi
Kai wannan yaron bashi da tarbiya ta kusa ko ta nesa amma wlh da malaminsa a ka kaiwa ziyara da yanzu kaji shiru yan kungiyar ta’asubanci ba kwanda malam atalili ataguzuti ba akan malamin ka wanda baya ganin mutuncin Manzon Allah
Allah ya shiryeka jamilou
❤❤
Allah Yama albarka ameen
To yn barandan dr hassada kowa be iyaba se malaminku dr hassada wlhi asirinsa yatonu se hassada da cin mutuncin
Dan Allah jammaa adenga uzere Dan Allah
Hassadar tamotsa nan gani nan bari nasan dama za.ayihaka KARAMA SAIMA NAN GABA KAƊAN KUKA GANI BAKUSAN RIGI RIGIBA
To Ina ruwanku da malamin Yan gargajiya
Gaskiya ba kaima malam Alkali Zaria adalciba. Malam Tamalmatu ne ya kaima sa Zaria. To koran sa zai yi. Amma ai ka ga ya yi ma sa wa'azi da ya dawo Izala.
Ka kara sauraran video din, Alkali ne yakai ziyara, ya fada da bakin sa.
Tamalmatu mushriki ne meh ya hadasa da malamin sunna mayaudara sun cuci addini
Wlh bidi'a jahilaine
Izala wajan rashin tarbiya da jahilci
Bawan Dr jaki gadinga yada alhiri ku kayi shuru
A bar mutaneh suta Shirka Kenan.
Kai kuma bawan Dr kare kakene?