Ga wani labarin da ya fi na Hussaina tashin hankali

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 19 ก.ย. 2024
  • Ga wani labarin da ya fi na Hussaina tashin hankali, MS Adamu, Seaman Abbas,

ความคิดเห็น • 180

  • @Malikakabiruabubakar
    @Malikakabiruabubakar วันที่ผ่านมา +8

    Wai dolene sai kananan soja sunyi wannan aikin ne sai kace aikin allah kaje kayi dako ko leburanci wannan ba aiki bane allah ya isa 😢😢

    • @nurayahaya2972
      @nurayahaya2972 8 ชั่วโมงที่ผ่านมา +1

      Aikin Soja Baitaba Bani Sha'awa Ba

  • @abbayahaya4846
    @abbayahaya4846 2 วันที่ผ่านมา +19

    Wallahi na tausaya mata tin banason yin kuka😢 har sai da nayi wannan cin zalin yayi yawa in Sha Allah zai saka maku

  • @elishamaigemu3880
    @elishamaigemu3880 2 วันที่ผ่านมา +7

    Ya Allah ka kawa mana karshen zalunci da Azalumai A Nigeria a cikin sunan Isah Almasihu Amin 🙏.😭😭😭.

  • @NsvKdv
    @NsvKdv 2 วันที่ผ่านมา +11

    Kaikuma Allah ya baka abinda kake nema allah ya rabaka da,duniya lafiya

  • @SonSilver-cg2er
    @SonSilver-cg2er 2 วันที่ผ่านมา +15

    Wallahi a wannan qasar dakayi aikin soja wallahi gara ka Saida sachet wata har qarshen rayuwarka yafima alkhairi.domin wahala kawai zakayi sai bakanan iyalanka zasu shiga garari

    • @hausaversion2023
      @hausaversion2023 2 วันที่ผ่านมา +1

      Wlh da mijina yabar soja baiji dadi ba amman yanxu yadda nigeria ta zama nikam ina murna da wannan sauyin

    • @shuaibbulo1097
      @shuaibbulo1097 วันที่ผ่านมา +1

      wlh kuwa sai kafi zaman lpy

    • @nurayahaya2972
      @nurayahaya2972 8 ชั่วโมงที่ผ่านมา

      @@hausaversion2023
      Allah Sarki
      Yanzu Komai Yacanja Koh?

  • @GidadoShaibu
    @GidadoShaibu 2 วันที่ผ่านมา +5

    Allah ya rabamu da aikin soja a Nigeria mutanan banza kawai azzalumai shiyasa na sani aikin soja

  • @AishaLawanIsmail
    @AishaLawanIsmail 2 วันที่ผ่านมา +7

    Kai wannan rayuwa astagfirullah 😭😭😭😭😭 ubangiji ya bayyana shi cikin aminci

  • @FaizayahayaSalihu
    @FaizayahayaSalihu 2 วันที่ผ่านมา +10

    Innalillahi 😥 wlh Commander yasan inda yake shege tsinanne aishi yace karya tafi gida in Sha ALLAH irinsu bazasu gama lpy indai anyi Duniya da manzan Allah s.a.w

  • @smartsmile3935
    @smartsmile3935 2 วันที่ผ่านมา +5

    Inna Rabbaka labilmirsaad, wani sharia sai a gaban Allah 😢😢😢

  • @AissataIbrahim-oz5pj
    @AissataIbrahim-oz5pj วันที่ผ่านมา +2

    Duniya inazakadamu 😢😭

  • @jibrilisajibril5072
    @jibrilisajibril5072 วันที่ผ่านมา +2

    Subhanalah inalilahil wa Ina ilayi Raju 😭😭😭😭

  • @Abdoulayetoure-b4y
    @Abdoulayetoure-b4y 2 วันที่ผ่านมา +4

    Allah ye nuna miki mijiki lafay dan daraja anabi😭😭😭

  • @Nanah234
    @Nanah234 2 วันที่ผ่านมา +2

    Allah sarki Allah ya bayyana shi 😢😢😢

  • @abubakaryunusa8079
    @abubakaryunusa8079 2 วันที่ผ่านมา +9

    Burkita family Muna rokon Allah ya karamaka lpy da nisan kwana Allah ya kareka sir

  • @UKASHAIBRAHIMMIKAIL
    @UKASHAIBRAHIMMIKAIL วันที่ผ่านมา +1

    AA Kaduna again 😭😭 subhanalillah

  • @MaryamAbubakar-o4c
    @MaryamAbubakar-o4c 2 วันที่ผ่านมา +1

    Innalillahi waninna ilaihirajiun Allah ya bayyana maki mijinki cikin aminci ya Allah yai mana maganin duk wasu azzalumai😭😭

  • @mustaphatijjanimuhammad4672
    @mustaphatijjanimuhammad4672 วันที่ผ่านมา +3

    Duk yaron da naji yana sha'awar shiga aikin soja a Nigeria indai na isa dashi, wallahi senaci kutumar ubansa.

  • @hussainikhaleed-b1t
    @hussainikhaleed-b1t 2 วันที่ผ่านมา +3

    In Sha Allahu bazai gamada duniya Lafiya bah gashiga aikin nan

  • @MoutariZakari-o8r
    @MoutariZakari-o8r 2 วันที่ผ่านมา +5

    Ubangiji allh duk wani mugun maaikacin navy allh ka tsine masa albarka

  • @AbdulrazaqIdris-z9z
    @AbdulrazaqIdris-z9z วันที่ผ่านมา

    Allah ya bimuku haqqinku alfarmar manzon Allah s a w

  • @hadizailiyasu5951
    @hadizailiyasu5951 10 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Innalillahi wa inna ilaihir raji'n 😢😭😭 innalillahi wa inna ilaihir raji'n ya Allah. Allah ya fidda shi lfy aameen

  • @UzairuBello-ok6cl
    @UzairuBello-ok6cl 2 วันที่ผ่านมา

    Tofa Allah kara tona asirin matsiyata wlh in kana neman rashin imani sai wurin sojojin qasarnan Allah ya isarmiki ya bimini ki.hakkinki Amin

  • @EdrethMuhammadattahir
    @EdrethMuhammadattahir 2 วันที่ผ่านมา +2

    Berekete family Allah ya karemu da kuma ahlin mu adalci ne rayuwa Allah kai mana alfarmar Rasulillahi S A w

  • @shafaatubishir3798
    @shafaatubishir3798 วันที่ผ่านมา +1

    Innalillahi wa inna illaihi rajiun Allah kashiga lamarin nan ka kawomana karshen zalunci da azzalumai

  • @HalimaAbdullahi-gi7ji
    @HalimaAbdullahi-gi7ji 17 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Wayen nan shuwagabanni Allah yashiryar dasu idan ba masu shiryuwa bane ka isar mana dasu da abinda kagadama😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭

  • @FatimaAliyuSaid-s6v
    @FatimaAliyuSaid-s6v วันที่ผ่านมา +1

    Innalillahi wa ina ilaihi raji un, 😭😭😭😭😭😭 😭😭😭😭
    Allahumma ajurne fi musibate 🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏

  • @AminaSaidu-bs3zl
    @AminaSaidu-bs3zl วันที่ผ่านมา

    Wannan ita ce ƙasar da muke rayuwa 😢. Yan ta'adda su bimu su kashe mu manya su bimu su kashe mu 😢. Allah Ya isar mana

  • @hauwagashash3665
    @hauwagashash3665 2 วันที่ผ่านมา +1

    Hasbunallahu wa niimal wakeel, lahaula walaquwatta illah billah. Allah ubangiji ya Miki sakayya ta gaggawa don alfarmar Annabi Mahammadu Sallahu Alaihi wa sallam. Amin.

  • @BashitHamza
    @BashitHamza 2 วันที่ผ่านมา

    Ya allah kasakawa duk wanda aka cuta da gaggawa alfarmar annabi da alqura,ani kai kuma allah ya biyaka da gidan aljannah yasa aljannah makomarmu ameen ya hayyu ya Qayyimu 🤲🤲🤲

  • @sadamidris9563
    @sadamidris9563 วันที่ผ่านมา +1

    Subhanallah😭😭😭

  • @Ismailyelwa
    @Ismailyelwa 2 วันที่ผ่านมา +2

    Taya ana irin wannan zalunci kuma muyi tunanin sauki daga Allah, Allah y kyauta amma fa kasar nan fa akwai matsala

  • @MuhammadIshegir-cv8ve
    @MuhammadIshegir-cv8ve 2 วันที่ผ่านมา

    Subhanallah allah yakiyaye kasarnan Sai ahankali

  • @salamatufkadamu
    @salamatufkadamu 2 วันที่ผ่านมา +1

    Allah ya bayyana shi duk inda yake a fadin duniyan nan ya hayyu ya kayyumu

  • @YauMuhammad-l6g
    @YauMuhammad-l6g 2 วันที่ผ่านมา +2

    Allah ya rabamu da zalincin shugabani sojojin nigeria

  • @abdulauwalaswad9622
    @abdulauwalaswad9622 2 วันที่ผ่านมา

    Allah ya isa agaskiya ana shuka tsiya a kasarnan watan indai kai bakowa bane a kasar nan ba abakin komai kake ba Ba komai dadinta ana mutuwa ai tsamu hadu gaban Allah ai Allah ya saka maki yah Allah ya bayyana shi ameen

  • @JibrinsaniAdam
    @JibrinsaniAdam วันที่ผ่านมา

    Innalillahi'Wainna'ilaihir'Raji'un, tsakani da Allah Nijeriya sai dai gyaran Allah, Amma actually Nijeriya tana bukatar garanbawul tun daga Sama, domin kuwa wasu manyan kasarnan dake riqe da madafin iko, ba su da Imani ko kadan, da yawa wasunsu sun ci dubu sai ceto😢
    Ya Allah ka gyara mana halayenmu ka Kuma gyara mana kasarmu Nijeriya ameen

  • @muhammedfullo-z5e
    @muhammedfullo-z5e วันที่ผ่านมา

    Ubangiji Allah ya bayyashi ke kuma Allah yasakamiki Gaskiya kasarmu sai ahankali yawancin manyammu basusan darajar Dan Adam ba Wlh

  • @UmarYahya-zp5kn
    @UmarYahya-zp5kn 17 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Gidan soja anan zakaga zallar cin amana da rashin imani da kin Allah damasu alfahari da zalincin Allah ya karemu da sharrin kafurci da kafurai da shedanu baki daya amin

  • @Sadiqmohammed-h8t
    @Sadiqmohammed-h8t 21 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Allah yasa yafito lafiya ameen summma a mmeen

  • @AdawiyyaMuhamud-my2uk
    @AdawiyyaMuhamud-my2uk วันที่ผ่านมา

    Hala sunba dodon tsafin jinin sa Allah yatona musu asiri yayimusu abinda sukayi masa Allah ya d'aukaka musulunci ya qanqastar da kafurci ako'ina cikin dunr nan Alfarman Annabin rahama S.A.W.

  • @bilkisumusa8386
    @bilkisumusa8386 2 วันที่ผ่านมา +2

    innalillahi wa'inna ilaihirajiun ubangiji ya kawo mana mafita akasar mu Allah ya dubeku da idon rahama 😢😢ubangiji kayi mana maganin azzalumai

  • @khadijahahmad2210
    @khadijahahmad2210 2 วันที่ผ่านมา +1

    Innalillahi wa'innah ilaihi raji'u Wai ni Nigeria wacce irin azzalumai ta tara gaskiya shuwagabannin Nigeria zaiyi wuya basu hada jini da bir'aunaba😢

  • @MassauduIbrahimumar
    @MassauduIbrahimumar วันที่ผ่านมา +1

    Ya salam😭😭😭😭

  • @sanitijjani9591
    @sanitijjani9591 8 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Allah yasakamuku Amen

  • @Salissou790
    @Salissou790 2 วันที่ผ่านมา

    Rayuwa kenan irin wanan abubuwan suna da yawa da ya ke faruwa...Allah kawo sauki da adalci...

  • @Majazubin_Fadeema01
    @Majazubin_Fadeema01 2 วันที่ผ่านมา

    Wa iyazubillahi Wannan Kasar Tamu Gabaki daya ta lalace 'Yan Ta'adda Subi Yan Uwanmu Suna Kashewa Suma Yan Shiyasa da jami'an Gwamnaty Su Dinga azabtar da jama'ah Wanda basu San Hawa Ba basu San Sauka Ba wllh da mutum yayi Aikin Gwamnaty akasar man Gwara mutum ya Zauna Baida Aiki akasa nan Yafi Zaman Lfy Allah yayi mana Maganin Duk Wani Azzulumi babba Koh karami Albarkar Manzon Allah s a w

  • @JunaiduMuktaraliyu-x1i
    @JunaiduMuktaraliyu-x1i วันที่ผ่านมา

    Allah yaimana magani azzalimani

  • @MustaphaMgashiu
    @MustaphaMgashiu วันที่ผ่านมา

    Lahawla wla quwata ila billah

  • @SamsonZakka-dv5jd
    @SamsonZakka-dv5jd 2 วันที่ผ่านมา +1

    😢😢😢😢 Inna lilahi wa inna ilaihi rajiun allha gabayinka kana ganinsu allha katemakesu ameen

  • @Frdoes
    @Frdoes 2 วันที่ผ่านมา +1

    Wan nan itace kasarmu Nijeriya Allah yasama mana mutalakkawa wllh shiyasa kasarmu taki zama lfy Wani abinma sai Allah kadai yasa abinda akeshukawa wllh kusani masu zalittar talakka akwai ranar hisabi ubangiji Allah ya isar mana Dan isar Annabi Muhammaduh rasulila s a w wan nan bawan Allah Dake tsimakwan bayin Allah ubangiji Allah yemaka sakayya dagidan aljannar Firdausi 😭😭😭😭😭😭

  • @SulaimanSaaduAbdulmumin
    @SulaimanSaaduAbdulmumin วันที่ผ่านมา

    Allah ya kawo Mana karshen azzaluman kasar nan tamu.

  • @shafaatubishir3798
    @shafaatubishir3798 วันที่ผ่านมา

    Wannan tashin hnkl dami yai kama kuka kawai kebin idona Allah ya bayyana mijinki yasakamaki

  • @BasiruAdanan
    @BasiruAdanan 2 วันที่ผ่านมา +1

    😭😭😭Allah ubangiji yabaiyana miki mijin

  • @mommynyasmeen6892
    @mommynyasmeen6892 2 วันที่ผ่านมา +1

    Innalillahi wainna Ilaihi Rajiun 😭😭😭😭😭

  • @AliKamiluAliyu
    @AliKamiluAliyu 2 วันที่ผ่านมา

    Ya Rabbana ka fito da bawanka Hamza Lfy Ka kuma zama gatan shi da duk wani me matsala irin nasu

  • @ShedrackAlpheus
    @ShedrackAlpheus 2 วันที่ผ่านมา

    Innalillahi wa inna ilaihi raju Allah kasa Kawa wannar matar Dan isar annabi mohm S A W 🤲🤲🤲🤲😂😂😂

  • @abdul-hadisaidu3895
    @abdul-hadisaidu3895 วันที่ผ่านมา

    Wallahi dukai so Dan sa Koh Dan uwan sa ba zai taba yarda ya kaishi Nigeria Army, ALLAH lafiya Mana kan wadan Nan azsaluman, ALLAH in sun fi karfin mu, Kai Kam kafi karfin su, ALLAH ka Yi yacce zaka Yi da su

    • @abdurrasheedhamman
      @abdurrasheedhamman วันที่ผ่านมา

      Kaikuma dakiki irin ka ana maganar Nigerian Navy kana maganar Army jahili kawai

  • @NsvKdv
    @NsvKdv 2 วันที่ผ่านมา +3

    Wannan masifa allah yamana maganin,ta

  • @maazouismael4308
    @maazouismael4308 2 วันที่ผ่านมา

    Macha allahou allahou yakawou sawouqi akane wanane alamari

  • @UmarBadamasi-fm9ed
    @UmarBadamasi-fm9ed 2 วันที่ผ่านมา +2

    innaliahi Allah Akbar 😭😭😭🙏🙏🙏

  • @AhmedAbubakarmakeri
    @AhmedAbubakarmakeri 20 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Allah sarki

  • @zaharaddeenabubakaradam1423
    @zaharaddeenabubakaradam1423 13 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Allah yabawa mijiñ ki mafita kuma yabashi mukami Sama da Wanda suka zalunceshi duka

  • @MinalBintuyusuf
    @MinalBintuyusuf 2 วันที่ผ่านมา

    Kai wlh navy axxalumai ne Allah ya Isa

  • @shafaatubalarabemohd9436
    @shafaatubalarabemohd9436 วันที่ผ่านมา

    Innalillahi waina illaihim rajuun
    Wai dama rashin adalcin kasar mu ya kai haka, , Allah ya isar muna walh

  • @FalilaTata
    @FalilaTata 2 วันที่ผ่านมา

    Allah ya Saka muku Allah ya bayyana miki mijinki

  • @user-xc4if3fj8o
    @user-xc4if3fj8o วันที่ผ่านมา +1

    حسبي الله ونعم الوكيل 😭😭😭

  • @AbdulwahabSharehu
    @AbdulwahabSharehu 2 วันที่ผ่านมา

    Kai Allah ya Kawo mana ɗauki
    انالله وانااليه رجعون 😢😢😢

  • @مريمشعيب-غ3ض
    @مريمشعيب-غ3ض 2 วันที่ผ่านมา

    لاحول ولا قوة إلا بالله العلي العظيم

  • @JoshuaOlaleye-v3f
    @JoshuaOlaleye-v3f วันที่ผ่านมา

    Allah yah isah ,yahranmu bazasu sah uniform ba mts

  • @AbdulmalikBashir-x4w
    @AbdulmalikBashir-x4w 21 ชั่วโมงที่ผ่านมา +1

    Innalillahi wainna ilaihi rajiun

  • @safiyamusa5670
    @safiyamusa5670 2 วันที่ผ่านมา +1

    Ahaka akeso najeriya tacigaba. 😭😭😭😭😭😭

  • @maryammuazu5641
    @maryammuazu5641 2 วันที่ผ่านมา

    😢 hmm wata sharia se a lahira

  • @EishaqSSaniEishaqSSani-gq3uy
    @EishaqSSaniEishaqSSani-gq3uy 2 วันที่ผ่านมา

    Allah ya kyauta

  • @shuaibuadamu3675
    @shuaibuadamu3675 วันที่ผ่านมา

    Abunhaw shi Dan talaka baisan shiwun kanshiba harda Bada shinhanshi Daya shiga aikin a Nigerian

  • @JmelaAhmad
    @JmelaAhmad 2 วันที่ผ่านมา

    Allah ya bayyanashi aduk inda yake

  • @هرونسركي
    @هرونسركي 2 วันที่ผ่านมา +1

    Kaitchonkou Yan Nigeria miyé amfanin chugabanin kou ahakané kouké takama dakunfi kowa addini kouda ko arnawa basa abinda koukeyi Allah yatsinewa manyan azzalumai kou bah abinda baâyi a Najeriya 😢😢😢

    • @YesBeHuman
      @YesBeHuman 2 วันที่ผ่านมา

      Ka kuma daga wanne dajin kake?

  • @user-en4kb6cr6u
    @user-en4kb6cr6u 2 วันที่ผ่านมา

    😢insha-allahu yanda kika sani na zaubda hawaye akan matsalan Allah sai yabi maki hakkin ki cikin gaggawa wlh nayi rantsuwa da mafificin Halitta Annabi Muhammadu (saw) Allah Insha-Allahu sakayya tana nan zuwa akan zaluncin da akan muna

  • @AuwalbYahya
    @AuwalbYahya 2 วันที่ผ่านมา

    Allah wadaren zalunci

  • @BukariMgrw-pl6ob
    @BukariMgrw-pl6ob 2 วันที่ผ่านมา +1

    innalillah wa inna illai rajion😭😭😭😭😭😭😭

  • @SaratuAdamu-s8f
    @SaratuAdamu-s8f วันที่ผ่านมา

    odanary president Allah ubangiji yatsareka yakareka

  • @SadiMuhammed-s1f
    @SadiMuhammed-s1f 2 วันที่ผ่านมา

    😢Kai.Allah ya baiyana shi.Amma Gaskiya ko dan'uwana yace zai Aikin soja.zan Iya qoqarina nagayamasa gaskiya.

  • @aishasirajo-d1l
    @aishasirajo-d1l 2 วันที่ผ่านมา

    Allah kabi musu hakkinsu ya Allah 😭

  • @sayudigarba
    @sayudigarba 2 วันที่ผ่านมา

    Innalillahi wainna ilaihi raju un 😢😢😢

  • @Abbakar274
    @Abbakar274 2 วันที่ผ่านมา

    Allah Akbar 😢😢

  • @abbaali8591
    @abbaali8591 2 วันที่ผ่านมา +1

    😢😢😢

  • @OumarouFatchima5-yh5dh
    @OumarouFatchima5-yh5dh วันที่ผ่านมา +1

    😭😭😭😭😭😭

  • @salamatufkadamu
    @salamatufkadamu 2 วันที่ผ่านมา

    Ya Hayyu ya kayyumu Allah ka bi musu kadu ka mana maganin Azzalumai da zalunchin su

  • @MuhammadlabaranHussain
    @MuhammadlabaranHussain 2 วันที่ผ่านมา +2

    Allah ya sawaqe , wannan zalunchi yayi yawa da ace yan ta'adda a iya kan sojoji suke aikin su da mun yi ta addua Allah ya karo yan ta'adda, amma zalunchi har yafi na wancen ma

  • @AsiyaSAliyu
    @AsiyaSAliyu 2 วันที่ผ่านมา

    To Allah ya kawomana sauki gaba daya

  • @azal8923
    @azal8923 2 วันที่ผ่านมา

    Wlh da nayi aikin soja a najeriya gwanda nayi okada.

  • @Surajamammansittindauku
    @Surajamammansittindauku วันที่ผ่านมา

    Bayiba

  • @rabiunura4356
    @rabiunura4356 2 วันที่ผ่านมา

    kai kai Nigeria sai dai allah 😭😭

  • @mubarakmuhammad8623
    @mubarakmuhammad8623 2 วันที่ผ่านมา

    Ya Allah ya kawo muku dauki daga gareshi

  • @nouhouyahaya-g6f
    @nouhouyahaya-g6f 2 วันที่ผ่านมา

    innalilahi wa inna ilayhi rajiunhakan yana nufin ire iren matan da aka jefa a irin wanan halin sunada yawa

  • @abdullahimuhammad667
    @abdullahimuhammad667 วันที่ผ่านมา

    Innalillahi WA inna ilaihi rajiun

  • @JamilaAliyu-u9e
    @JamilaAliyu-u9e 2 วันที่ผ่านมา

    Allah yakawo mafita na alkairi amin amin

  • @saeedkds1180
    @saeedkds1180 2 วันที่ผ่านมา +2

    😭😭😭😭😭😭🤲🏻🤲🏻🤲🏻🤲🏻🤲🏻

  • @SalisuMuhammadrano124
    @SalisuMuhammadrano124 15 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Bahaushe sarkin kuka

  • @SouleymaneMahamadou-z6s
    @SouleymaneMahamadou-z6s 2 วันที่ผ่านมา

    Ikon Allah

  • @GplGpl-v1g
    @GplGpl-v1g วันที่ผ่านมา +1

    😭😭😭😭😭😭😭😭🤲🤲🏼🇸🇦🇸🇦