Wallahi a wannan qasar dakayi aikin soja wallahi gara ka Saida sachet wata har qarshen rayuwarka yafima alkhairi.domin wahala kawai zakayi sai bakanan iyalanka zasu shiga garari
Innalillahi 😥 wlh Commander yasan inda yake shege tsinanne aishi yace karya tafi gida in Sha ALLAH irinsu bazasu gama lpy indai anyi Duniya da manzan Allah s.a.w
Hasbunallahu wa niimal wakeel, lahaula walaquwatta illah billah. Allah ubangiji ya Miki sakayya ta gaggawa don alfarmar Annabi Mahammadu Sallahu Alaihi wa sallam. Amin.
Ya allah kasakawa duk wanda aka cuta da gaggawa alfarmar annabi da alqura,ani kai kuma allah ya biyaka da gidan aljannah yasa aljannah makomarmu ameen ya hayyu ya Qayyimu 🤲🤲🤲
Allah ya isa agaskiya ana shuka tsiya a kasarnan watan indai kai bakowa bane a kasar nan ba abakin komai kake ba Ba komai dadinta ana mutuwa ai tsamu hadu gaban Allah ai Allah ya saka maki yah Allah ya bayyana shi ameen
Innalillahi'Wainna'ilaihir'Raji'un, tsakani da Allah Nijeriya sai dai gyaran Allah, Amma actually Nijeriya tana bukatar garanbawul tun daga Sama, domin kuwa wasu manyan kasarnan dake riqe da madafin iko, ba su da Imani ko kadan, da yawa wasunsu sun ci dubu sai ceto😢 Ya Allah ka gyara mana halayenmu ka Kuma gyara mana kasarmu Nijeriya ameen
Gidan soja anan zakaga zallar cin amana da rashin imani da kin Allah damasu alfahari da zalincin Allah ya karemu da sharrin kafurci da kafurai da shedanu baki daya amin
Hala sunba dodon tsafin jinin sa Allah yatona musu asiri yayimusu abinda sukayi masa Allah ya d'aukaka musulunci ya qanqastar da kafurci ako'ina cikin dunr nan Alfarman Annabin rahama S.A.W.
Wa iyazubillahi Wannan Kasar Tamu Gabaki daya ta lalace 'Yan Ta'adda Subi Yan Uwanmu Suna Kashewa Suma Yan Shiyasa da jami'an Gwamnaty Su Dinga azabtar da jama'ah Wanda basu San Hawa Ba basu San Sauka Ba wllh da mutum yayi Aikin Gwamnaty akasar man Gwara mutum ya Zauna Baida Aiki akasa nan Yafi Zaman Lfy Allah yayi mana Maganin Duk Wani Azzulumi babba Koh karami Albarkar Manzon Allah s a w
Wan nan itace kasarmu Nijeriya Allah yasama mana mutalakkawa wllh shiyasa kasarmu taki zama lfy Wani abinma sai Allah kadai yasa abinda akeshukawa wllh kusani masu zalittar talakka akwai ranar hisabi ubangiji Allah ya isar mana Dan isar Annabi Muhammaduh rasulila s a w wan nan bawan Allah Dake tsimakwan bayin Allah ubangiji Allah yemaka sakayya dagidan aljannar Firdausi 😭😭😭😭😭😭
Wallahi dukai so Dan sa Koh Dan uwan sa ba zai taba yarda ya kaishi Nigeria Army, ALLAH lafiya Mana kan wadan Nan azsaluman, ALLAH in sun fi karfin mu, Kai Kam kafi karfin su, ALLAH ka Yi yacce zaka Yi da su
😢insha-allahu yanda kika sani na zaubda hawaye akan matsalan Allah sai yabi maki hakkin ki cikin gaggawa wlh nayi rantsuwa da mafificin Halitta Annabi Muhammadu (saw) Allah Insha-Allahu sakayya tana nan zuwa akan zaluncin da akan muna
Allah ya sawaqe , wannan zalunchi yayi yawa da ace yan ta'adda a iya kan sojoji suke aikin su da mun yi ta addua Allah ya karo yan ta'adda, amma zalunchi har yafi na wancen ma
Wai dolene sai kananan soja sunyi wannan aikin ne sai kace aikin allah kaje kayi dako ko leburanci wannan ba aiki bane allah ya isa 😢😢
Aikin Soja Baitaba Bani Sha'awa Ba
Wallahi na tausaya mata tin banason yin kuka😢 har sai da nayi wannan cin zalin yayi yawa in Sha Allah zai saka maku
Ya Allah ka kawa mana karshen zalunci da Azalumai A Nigeria a cikin sunan Isah Almasihu Amin 🙏.😭😭😭.
Kaikuma Allah ya baka abinda kake nema allah ya rabaka da,duniya lafiya
Allah ya bayyana sa
Wallahi a wannan qasar dakayi aikin soja wallahi gara ka Saida sachet wata har qarshen rayuwarka yafima alkhairi.domin wahala kawai zakayi sai bakanan iyalanka zasu shiga garari
Wlh da mijina yabar soja baiji dadi ba amman yanxu yadda nigeria ta zama nikam ina murna da wannan sauyin
wlh kuwa sai kafi zaman lpy
@@hausaversion2023
Allah Sarki
Yanzu Komai Yacanja Koh?
Allah ya rabamu da aikin soja a Nigeria mutanan banza kawai azzalumai shiyasa na sani aikin soja
Kai wannan rayuwa astagfirullah 😭😭😭😭😭 ubangiji ya bayyana shi cikin aminci
Innalillahi 😥 wlh Commander yasan inda yake shege tsinanne aishi yace karya tafi gida in Sha ALLAH irinsu bazasu gama lpy indai anyi Duniya da manzan Allah s.a.w
Inna Rabbaka labilmirsaad, wani sharia sai a gaban Allah 😢😢😢
Duniya inazakadamu 😢😭
Subhanalah inalilahil wa Ina ilayi Raju 😭😭😭😭
Allah ye nuna miki mijiki lafay dan daraja anabi😭😭😭
Allah sarki Allah ya bayyana shi 😢😢😢
Burkita family Muna rokon Allah ya karamaka lpy da nisan kwana Allah ya kareka sir
AA Kaduna again 😭😭 subhanalillah
Innalillahi waninna ilaihirajiun Allah ya bayyana maki mijinki cikin aminci ya Allah yai mana maganin duk wasu azzalumai😭😭
Duk yaron da naji yana sha'awar shiga aikin soja a Nigeria indai na isa dashi, wallahi senaci kutumar ubansa.
In Sha Allahu bazai gamada duniya Lafiya bah gashiga aikin nan
Ubangiji allh duk wani mugun maaikacin navy allh ka tsine masa albarka
Allah ya bimuku haqqinku alfarmar manzon Allah s a w
Innalillahi wa inna ilaihir raji'n 😢😭😭 innalillahi wa inna ilaihir raji'n ya Allah. Allah ya fidda shi lfy aameen
Tofa Allah kara tona asirin matsiyata wlh in kana neman rashin imani sai wurin sojojin qasarnan Allah ya isarmiki ya bimini ki.hakkinki Amin
Berekete family Allah ya karemu da kuma ahlin mu adalci ne rayuwa Allah kai mana alfarmar Rasulillahi S A w
Innalillahi wa inna illaihi rajiun Allah kashiga lamarin nan ka kawomana karshen zalunci da azzalumai
Wayen nan shuwagabanni Allah yashiryar dasu idan ba masu shiryuwa bane ka isar mana dasu da abinda kagadama😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
Innalillahi wa ina ilaihi raji un, 😭😭😭😭😭😭 😭😭😭😭
Allahumma ajurne fi musibate 🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏
Wannan ita ce ƙasar da muke rayuwa 😢. Yan ta'adda su bimu su kashe mu manya su bimu su kashe mu 😢. Allah Ya isar mana
Hasbunallahu wa niimal wakeel, lahaula walaquwatta illah billah. Allah ubangiji ya Miki sakayya ta gaggawa don alfarmar Annabi Mahammadu Sallahu Alaihi wa sallam. Amin.
Ya allah kasakawa duk wanda aka cuta da gaggawa alfarmar annabi da alqura,ani kai kuma allah ya biyaka da gidan aljannah yasa aljannah makomarmu ameen ya hayyu ya Qayyimu 🤲🤲🤲
Subhanallah😭😭😭
Taya ana irin wannan zalunci kuma muyi tunanin sauki daga Allah, Allah y kyauta amma fa kasar nan fa akwai matsala
Subhanallah allah yakiyaye kasarnan Sai ahankali
Allah ya bayyana shi duk inda yake a fadin duniyan nan ya hayyu ya kayyumu
Allah ya rabamu da zalincin shugabani sojojin nigeria
Allah ya isa agaskiya ana shuka tsiya a kasarnan watan indai kai bakowa bane a kasar nan ba abakin komai kake ba Ba komai dadinta ana mutuwa ai tsamu hadu gaban Allah ai Allah ya saka maki yah Allah ya bayyana shi ameen
Innalillahi'Wainna'ilaihir'Raji'un, tsakani da Allah Nijeriya sai dai gyaran Allah, Amma actually Nijeriya tana bukatar garanbawul tun daga Sama, domin kuwa wasu manyan kasarnan dake riqe da madafin iko, ba su da Imani ko kadan, da yawa wasunsu sun ci dubu sai ceto😢
Ya Allah ka gyara mana halayenmu ka Kuma gyara mana kasarmu Nijeriya ameen
Ubangiji Allah ya bayyashi ke kuma Allah yasakamiki Gaskiya kasarmu sai ahankali yawancin manyammu basusan darajar Dan Adam ba Wlh
Gidan soja anan zakaga zallar cin amana da rashin imani da kin Allah damasu alfahari da zalincin Allah ya karemu da sharrin kafurci da kafurai da shedanu baki daya amin
Allah yasa yafito lafiya ameen summma a mmeen
Hala sunba dodon tsafin jinin sa Allah yatona musu asiri yayimusu abinda sukayi masa Allah ya d'aukaka musulunci ya qanqastar da kafurci ako'ina cikin dunr nan Alfarman Annabin rahama S.A.W.
innalillahi wa'inna ilaihirajiun ubangiji ya kawo mana mafita akasar mu Allah ya dubeku da idon rahama 😢😢ubangiji kayi mana maganin azzalumai
Innalillahi wa'innah ilaihi raji'u Wai ni Nigeria wacce irin azzalumai ta tara gaskiya shuwagabannin Nigeria zaiyi wuya basu hada jini da bir'aunaba😢
Ya salam😭😭😭😭
Allah yasakamuku Amen
Rayuwa kenan irin wanan abubuwan suna da yawa da ya ke faruwa...Allah kawo sauki da adalci...
Wa iyazubillahi Wannan Kasar Tamu Gabaki daya ta lalace 'Yan Ta'adda Subi Yan Uwanmu Suna Kashewa Suma Yan Shiyasa da jami'an Gwamnaty Su Dinga azabtar da jama'ah Wanda basu San Hawa Ba basu San Sauka Ba wllh da mutum yayi Aikin Gwamnaty akasar man Gwara mutum ya Zauna Baida Aiki akasa nan Yafi Zaman Lfy Allah yayi mana Maganin Duk Wani Azzulumi babba Koh karami Albarkar Manzon Allah s a w
Allah yaimana magani azzalimani
Lahawla wla quwata ila billah
😢😢😢😢 Inna lilahi wa inna ilaihi rajiun allha gabayinka kana ganinsu allha katemakesu ameen
Wan nan itace kasarmu Nijeriya Allah yasama mana mutalakkawa wllh shiyasa kasarmu taki zama lfy Wani abinma sai Allah kadai yasa abinda akeshukawa wllh kusani masu zalittar talakka akwai ranar hisabi ubangiji Allah ya isar mana Dan isar Annabi Muhammaduh rasulila s a w wan nan bawan Allah Dake tsimakwan bayin Allah ubangiji Allah yemaka sakayya dagidan aljannar Firdausi 😭😭😭😭😭😭
Allah ya kawo Mana karshen azzaluman kasar nan tamu.
Wannan tashin hnkl dami yai kama kuka kawai kebin idona Allah ya bayyana mijinki yasakamaki
😭😭😭Allah ubangiji yabaiyana miki mijin
Innalillahi wainna Ilaihi Rajiun 😭😭😭😭😭
Ya Rabbana ka fito da bawanka Hamza Lfy Ka kuma zama gatan shi da duk wani me matsala irin nasu
Innalillahi wa inna ilaihi raju Allah kasa Kawa wannar matar Dan isar annabi mohm S A W 🤲🤲🤲🤲😂😂😂
Wallahi dukai so Dan sa Koh Dan uwan sa ba zai taba yarda ya kaishi Nigeria Army, ALLAH lafiya Mana kan wadan Nan azsaluman, ALLAH in sun fi karfin mu, Kai Kam kafi karfin su, ALLAH ka Yi yacce zaka Yi da su
Kaikuma dakiki irin ka ana maganar Nigerian Navy kana maganar Army jahili kawai
Wannan masifa allah yamana maganin,ta
Macha allahou allahou yakawou sawouqi akane wanane alamari
innaliahi Allah Akbar 😭😭😭🙏🙏🙏
Allah sarki
Allah yabawa mijiñ ki mafita kuma yabashi mukami Sama da Wanda suka zalunceshi duka
Kai wlh navy axxalumai ne Allah ya Isa
Innalillahi waina illaihim rajuun
Wai dama rashin adalcin kasar mu ya kai haka, , Allah ya isar muna walh
Allah ya Saka muku Allah ya bayyana miki mijinki
حسبي الله ونعم الوكيل 😭😭😭
Kai Allah ya Kawo mana ɗauki
انالله وانااليه رجعون 😢😢😢
لاحول ولا قوة إلا بالله العلي العظيم
Allah yah isah ,yahranmu bazasu sah uniform ba mts
Innalillahi wainna ilaihi rajiun
Ahaka akeso najeriya tacigaba. 😭😭😭😭😭😭
😢 hmm wata sharia se a lahira
Allah ya kyauta
Abunhaw shi Dan talaka baisan shiwun kanshiba harda Bada shinhanshi Daya shiga aikin a Nigerian
Allah ya bayyanashi aduk inda yake
Kaitchonkou Yan Nigeria miyé amfanin chugabanin kou ahakané kouké takama dakunfi kowa addini kouda ko arnawa basa abinda koukeyi Allah yatsinewa manyan azzalumai kou bah abinda baâyi a Najeriya 😢😢😢
Ka kuma daga wanne dajin kake?
😢insha-allahu yanda kika sani na zaubda hawaye akan matsalan Allah sai yabi maki hakkin ki cikin gaggawa wlh nayi rantsuwa da mafificin Halitta Annabi Muhammadu (saw) Allah Insha-Allahu sakayya tana nan zuwa akan zaluncin da akan muna
Allah wadaren zalunci
innalillah wa inna illai rajion😭😭😭😭😭😭😭
odanary president Allah ubangiji yatsareka yakareka
😢Kai.Allah ya baiyana shi.Amma Gaskiya ko dan'uwana yace zai Aikin soja.zan Iya qoqarina nagayamasa gaskiya.
Allah kabi musu hakkinsu ya Allah 😭
Innalillahi wainna ilaihi raju un 😢😢😢
Allah Akbar 😢😢
😢😢😢
😭😭😭😭😭😭
Ya Hayyu ya kayyumu Allah ka bi musu kadu ka mana maganin Azzalumai da zalunchin su
Allah ya sawaqe , wannan zalunchi yayi yawa da ace yan ta'adda a iya kan sojoji suke aikin su da mun yi ta addua Allah ya karo yan ta'adda, amma zalunchi har yafi na wancen ma
To Allah ya kawomana sauki gaba daya
Wlh da nayi aikin soja a najeriya gwanda nayi okada.
Bayiba
kai kai Nigeria sai dai allah 😭😭
Ya Allah ya kawo muku dauki daga gareshi
innalilahi wa inna ilayhi rajiunhakan yana nufin ire iren matan da aka jefa a irin wanan halin sunada yawa
Innalillahi WA inna ilaihi rajiun
Allah yakawo mafita na alkairi amin amin
😭😭😭😭😭😭🤲🏻🤲🏻🤲🏻🤲🏻🤲🏻
Bahaushe sarkin kuka
Ikon Allah
😭😭😭😭😭😭😭😭🤲🤲🏼🇸🇦🇸🇦