Gaskiya Malam Idris yafiya Shiga rigima... Yau da wannan gobe da wanchan Allah yakyauta. Kutambayarmanashi Shi kodai akwai wata kullalliya tsakaninsu bamu sani Ba!
Marsha Allah alihamdu lilhahi alaniimatul lslam May Allah continue to respect our ibadah amin sumaamin yaa Allah yaa Rahaman forward ever backwards never in-sha Allahu raab Sunah sak bidia mugu ciwo nee malan tofha malan DR Touhidi go ahead continue to ellliting us with Sunah off the noble prophet Mohammed salahu alahim wasalam teachings.Dr Touhidi.
السلام عليكم ورحمه الله وبركاته استاذ فؤاد كيف حالك انت طيب كيف حال الدكتور ادريس الله يجزاكم خير الله يطول لنا بعمركم على الطاعه معاك عبد العزيز يوسف من مكه المكرمه جزاك خير انت ويا الدكتور ادريس❤❤❤
Dr tauhidi ma sha Allah ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
DOKTON TAUHIDI DOKTON HUJJA DOKTON ADALCI ALLAH SAKA DA ALHERI ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Wallahi Dr Idris Baya sin Gaskiya duk masu yabin sa yawanci masoyansa ne da Daliban sa. Amman ba mssu sin gaskiya ba. Yaya za'ayi ya rika Shiga Maganan Mutum yana Magana. kuma shi yace a daina??? Sannan Hadisin da ya jawo shi ne Ya Hana jan calbi??? Ana Maganan Halacci ne da Rashin Halacci ne, shi kuma Bai tabbatar da Rashin Halarcin ba. Amman yana bidi'antar da calbin. Allah yasa mu gane
Wlh malam ina cikin mabiyan prf Issa Ali pantami ada amma yanzu saboda mafi yawancin fatawoyin sa yafi kawo maganganun malam ba hadisai Manzon Allah ba ko aya shi yasa na reje sauraransa yanzu
Tsakani da Allah. Duk wanda yace wa'azin da fantami yake yi dan siyasa yakeyi ba don Allah ba. To yasani zai tsaya a gaban Allah swt ya tabbatar da hakan. Tabbas wallahi Ranar Qiyama sai anyi hisabi tsakanin prof. pantami da dukkan masu zarginsa da rashin tsoron Allah.
If our Religion is not based on instructions then you have opened the floodgates for all types of opinions into it, I find it deceitful when people think of the contrary, may Allah guide us right. May Allah continue to protect Dr Idris on this very tiring mission, Amin.
Bana tare Sheikh Pantami, wallahi ina nan kan cewa carbi bidi'a ne, babu maganar wasu malamai saboda hadisi yazo ta yanda za'a yi don haka haka zamu yi, mu na Annabi ne gaba, Dr Idris Abdul'Azeez Allah ya saka da mafificin alkhaireen sa.
@@Maniabdoutanimou Allah ya shirye ka ya ganar dakai gaskiya in dai da gaske kake zaka fahimta, shi kuma da ka kira da wannan sunan za kuyi Shari'a dashi gobe gaban Allah, Nagode!.
@@muhammadauwalilyas8422 tsakanin ka da oubangijin daya halliceka baiceba bayasan temakwan mazan allah Saw bah idan kayi karya Allah zai kamaka da karyarka
@@Maniabdoutanimou Ai ba sai mun tafi can ba, ga alama kai ba ɗakibin ilimi bane balle mu tattauna a akai, amma duk da haka idan kana son mu tattauna zan baka number kayi min WhatsApp, amma babu yanda zai yi ka fahimta idan dai ba da gaske kana neman gaskiya ba!.
@@muhammadauwalilyas8422 nikwa nake neman gaskiya wly amma duk da Allah zamou miye yakeso yà issar a lokacin mai yiyiwa bansan Miyake nifibah wadda yace chifa ko mazan allah Saw bayasan temakwansa niba malamibane kuma ko almajirin bankaiba akirani .
Sheikh Imam Dr. Idris Abdul'azeez Duten Taishi (Hafizahullah). Wallahi ina kaunarka saboda Allah. Kuma ina kaunar Sheikh Professor Isa Ali Ibrahim Pantami (Hafuzahullah). Dukka malaman mune, ina kaunar su, amma kowanne malami tsarin yadda yake wa'azinsa daban, Dr. Yana zafi, prof. Shima a da yana da zafi amman yanzu yanada sanyi. Ni dai (Abba Sadauki) wallahi nafi goyon bayan tsarin koyarwar professor pantami, mutum ko Gatari yake hadiya yasan Professor dan Ahlussunnah ne, ba wanda zaice masa dan Bidi'ah. Yin wa'azi cikin kalamai masu dadi yafi janyo hankalin masu sauraro musamman wadanda ake so su gyara, amman zazzafan kalamai suna bijirar da mai sauraro. Allah SWT yace wa Annabi musa da Annabi Haruna (AS) su fadawa Fir'auna kalamai masu taushi. To wayakai fir'auna bijirewa ? Wa yakai Annabi musa da Haruna taQwa ?
Masha Allah, Allah ya sakawa Dr Idris da alkhairi amin ya haiyu ya Qaiyum 🥰🥰🥰🙏
Dr Idris ikon Allah
ma sha Allah
Masha Allah. Allah ya saka mr. fu'adu. Dr Idris yaki yabawa wannan Dan bauci dama yafadi tambayoyinsa kuma yaki yabashi dama yafadi hujjojinsa, yana fara kawo hujja Dr Idris yaki barinsa yakarasa magana, dafadan hujjo jinsa, aduba wannan magana tawa, muna godiya Mr fu'adu, abar kowa yafadi hujjansa mutanekuma saisuyi alkalanci.
Allah yatsareka malam Dr Idriss ikon Allah
Allahu akbar Gaskiya Dr yana da adalci Allah ja kwana
Alhamdulillah, saboda yanzu mutane suna gane tacacciyar Addini wanda babu gauraye acikinsa, fatan mu Allah ya taimaki gaskiya da masu qira gareta.
Kwarai kuwa, JazakALLAAHU feekhum
Allah ubangiji ya karwa Dr idris Abdul aziz dutsen tanshi lafiya ikhlasi da nisan kwana masu Albarka
Dr Allah ya saka da alkaire
Haba kaikuwa ai bazai iyaba fantamine fa gashi yakashe wayoyinsa dr idris ikon Allah dr bagaba da gababa tabayan ma
Allah ya saka da alkheiri Dr
Dr idiris Abdul azziz bauchi state ikon Allah
Masha Allah ya Sare mana Dr Idris
Amin ya hayyu ya qayyumu birahamatika asstagissu
Masha allah ❤
Gaskiya Malam Idris yafiya Shiga rigima...
Yau da wannan gobe da wanchan
Allah yakyauta.
Kutambayarmanashi Shi kodai akwai wata kullalliya tsakaninsu bamu sani Ba!
Wayar dakan al'umma akan addini shine rigima gaskiya kasake tunani
Daga Gabon munatare da dr idriss
dr allah yasa ka da alkairi dr yace bari in koma gida inje in dauko cerbi na har rakaa daya tabar shi
Marsha Allah alihamdu lilhahi alaniimatul lslam May Allah continue to respect our ibadah amin sumaamin yaa Allah yaa Rahaman forward ever backwards never in-sha Allahu raab Sunah sak bidia mugu ciwo nee malan tofha malan DR Touhidi go ahead continue to ellliting us with Sunah off the noble prophet Mohammed salahu alahim wasalam teachings.Dr Touhidi.
Gaskiya atayamu da da,addu,ah don Allah Allah ya dawomana da mln pantami akan hanya
Ameen Thumma ameen
Ni inafatan ingasu Sama fahimtar juna tsakaninsu
Domin dukansu su biyu Ina qaunarsu saboda Allah
Gaskiya imam dr Idris abdulaziz kayiwa malan fantami adalci a maganganunka.
Dr Idriss Abdul Azeez Ikon Allah
Dr idiris Allah yamaku albarka duniyada lahira ameen
السلام عليكم ورحمه الله وبركاته استاذ فؤاد كيف حالك انت طيب كيف حال الدكتور ادريس الله يجزاكم خير الله يطول لنا بعمركم على الطاعه معاك عبد العزيز يوسف من مكه المكرمه جزاك خير انت ويا الدكتور ادريس❤❤❤
Masha Allah
Dr tauheed ikon Allah ❤
Ma sha Allah dr idris Allah yakara lafiya
bonjour 'mallané'idirissa'merci'boco'alhla'chikara'basira
Alhamdulillah
Masha Allah malan Allah ya sakamaka daalhiri Amin ❤❤❤
Wallahi carbi bidiane dahannu akeyi shine gaskiya
Mujaddeed imam Idris abdulaziz bauchi hafizahullah
hafizahullah Dr.jaki din ko izu 5 bazze kawo da kaiba ko bindiga aka samai a kai saidai a harbeshi🤧😅
MASHA ALLAH
Dr.ikon Allah
Masha Allah Dr Allah yasaka da alkairi
Masha'allah Allah ya saka da alhairi ❤dr tawhidi ikon allah ❤rana mairabama kowa aiki 💪💪💪🇳🇪👈
Alhamdu lillah Dr.eddrees ikon allah
Wallahi inason dr.sosai allah yaja kwana
Am convinced with the facts Dr idris abdulaziz bauchi
Dr tauhidi ma sha Allah ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Carbi baya cikin addini
Alhamd Dr mungode
DOKTON TAUHIDI
DOKTON HUJJA
DOKTON ADALCI
ALLAH SAKA DA ALHERI
❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Allah subhanahu wata'ala yasaka da Alkhayri❤
Allah yasaka da alheri Dr Idriss Abdul Aziz
Marcha allah❤❤
Allah sarki Dr Allah yakareka
Wallahi Dr Idris ba abinda ya iyamin sai hayaniya
Dr tauhidi duniya ne ❤❤❤
Ninasan bazai iya muqabala da dr idris ba fantami yagudune? Koyaya yafiro yayiwa mutane bayani
Allha ya taimaki malla Idris
Allah ya karawa Dr Ikhalasi
Wallahi Dr Idris Baya sin Gaskiya
duk masu yabin sa yawanci masoyansa ne da Daliban sa.
Amman ba mssu sin gaskiya ba.
Yaya za'ayi ya rika Shiga Maganan Mutum yana Magana.
kuma shi yace a daina???
Sannan Hadisin da ya jawo shi ne Ya Hana jan calbi???
Ana Maganan Halacci ne da Rashin Halacci ne,
shi kuma Bai tabbatar da Rashin Halarcin ba.
Amman yana bidi'antar da calbin.
Allah yasa mu gane
Wlh malam ina cikin mabiyan prf Issa Ali pantami ada amma yanzu saboda mafi yawancin fatawoyin sa yafi kawo maganganun malam ba hadisai Manzon Allah ba ko aya shi yasa na reje sauraransa yanzu
Masha allah
Mungode
Tsakani da Allah.
Duk wanda yace wa'azin da fantami yake yi dan siyasa yakeyi ba don Allah ba. To yasani zai tsaya a gaban Allah swt ya tabbatar da hakan. Tabbas wallahi Ranar Qiyama sai anyi hisabi tsakanin prof. pantami da dukkan masu zarginsa da rashin tsoron Allah.
Wallahi domin sai Allah ya yi mana sakaiya akan malamin gwamnati mai ayoyin Bauchi da na Abuja
If our Religion is not based on instructions then you have opened the floodgates for all types of opinions into it, I find it deceitful when people think of the contrary, may Allah guide us right.
May Allah continue to protect Dr Idris on this very tiring mission, Amin.
Masha Allah doctor Idris
Alhla'chisa'mogané'modoka'gaisowa'daga'côté'd'ivoir'cartù'a'jamé'barakodi
Bana tare Sheikh Pantami, wallahi ina nan kan cewa carbi bidi'a ne, babu maganar wasu malamai saboda hadisi yazo ta yanda za'a yi don haka haka zamu yi, mu na Annabi ne gaba, Dr Idris Abdul'Azeez Allah ya saka da mafificin alkhaireen sa.
Aichi dr jakin naku yace chi ba n'a annabi bane dinda yace bayasab cetan manzan Allah Saw
@@Maniabdoutanimou Allah ya shirye ka ya ganar dakai gaskiya in dai da gaske kake zaka fahimta, shi kuma da ka kira da wannan sunan za kuyi Shari'a dashi gobe gaban Allah, Nagode!.
@@muhammadauwalilyas8422 tsakanin ka da oubangijin daya halliceka baiceba bayasan temakwan mazan allah Saw bah idan kayi karya Allah zai kamaka da karyarka
@@Maniabdoutanimou Ai ba sai mun tafi can ba, ga alama kai ba ɗakibin ilimi bane balle mu tattauna a akai, amma duk da haka idan kana son mu tattauna zan baka number kayi min WhatsApp, amma babu yanda zai yi ka fahimta idan dai ba da gaske kana neman gaskiya ba!.
@@muhammadauwalilyas8422 nikwa nake neman gaskiya wly amma duk da Allah zamou miye yakeso yà issar a lokacin mai yiyiwa bansan Miyake nifibah wadda yace chifa ko mazan allah Saw bayasan temakwansa niba malamibane kuma ko almajirin bankaiba akirani .
❤❤❤❤❤
Dr Idriss Allah kara lafia
Wlh wannan dr din kawai hassada yakewa professor
Muna tare da Dr. Idris
Itafa gaskiya dayace wallahi
Tabbas haka yake mlma
Asaudiya nake tsawon.shekaru wasu adokukeyi dashi amota carbi.bidiane Hannu zeyimagana ranar hisabi babu carbi addini
Sakallahu hairan
Dukanku da kuka hada wannan abin munafikai ne ku
Allah ya karrama lafiya
Allah yabamu iKon bin gsky
لا حول ولا قوة الا بالله حسبى
Kuci kanku mayu ( family issues) anyi munajin dadi
Isah ali fantami yaji tsoran allah
Tunda. Lisafe a musilich bide ane
Ma safahadu kake da suna ko waye ban sani ba Amma kai kasungumin munafiki ne Kuma wallahi tallahi sai Allah ya tambayeka
Kai pantami fa shi ya san abinda yakeyi shi idriss ai bayaneman zamalafiya
Kalaman shek.fantami akwai siyasa yaudara
Ga badaya Dr jaki BAYA gane magana sbd kullum hayaniya ce a zuciyar shi
Alasaka da Alkairi malam idris
Sheikh Imam Dr. Idris Abdul'azeez Duten Taishi (Hafizahullah). Wallahi ina kaunarka saboda Allah. Kuma ina kaunar Sheikh Professor Isa Ali Ibrahim Pantami (Hafuzahullah).
Dukka malaman mune, ina kaunar su, amma kowanne malami tsarin yadda yake wa'azinsa daban, Dr. Yana zafi, prof. Shima a da yana da zafi amman yanzu yanada sanyi.
Ni dai (Abba Sadauki) wallahi nafi goyon bayan tsarin koyarwar professor pantami, mutum ko Gatari yake hadiya yasan Professor dan Ahlussunnah ne, ba wanda zaice masa dan Bidi'ah.
Yin wa'azi cikin kalamai masu dadi yafi janyo hankalin masu sauraro musamman wadanda ake so su gyara, amman zazzafan kalamai suna bijirar da mai sauraro.
Allah SWT yace wa Annabi musa da Annabi Haruna (AS) su fadawa Fir'auna kalamai masu taushi.
To wayakai fir'auna bijirewa ?
Wa yakai Annabi musa da Haruna taQwa ?
Ba sanyi ne ya ke da shi ba, son zuciya da neman karbuwa gurin mutane dai kuma kai ma kaji tsoron Allah
Dacarbi akeyin tsubbu
Idirsu Kai ka dai gayyah
wallahi awannan zamani babu wanda zai iya salati dubu batare da yana therbi ba koma wannan daga gani baitaba salati dubu ba ga annabi ba
To mlm abbas wayace in zakaiwa ubangiji ibadah saika qirga dukk wanda yake tsayawa qirgawa ko dai raggone ko kuma marowacine
Kuma mamalan xaure suna duba dashi
Malam ya zazzage wani tas tas yace bada nauyi yazo ba bakaya 😂😂😂 Avoid this sheik he can cause havoc i swear ❤
Gaskiya fuadu bakada adalci
Wannan dama naman hayaniya yace
Dr jaki kena...hauka ka na hau sama
azan adalci
Anasawa akunne ma arataya kunne😂😂😂
INASO NUMÉRO
Na rantse da Allah dr Idris da hujja yafi karfin duk wani malami a fadin Nigeria, Allah ya karama rayuwar dr albarka
GSK amin ya Rabbi ❤
Hidaftayaakayibebariyayimagana
Kalman wasu malamai basu fahimci addini ba kai ma dr idris kana fadan hakan a zantukan ka sau da yawa
Dr aichi bamai lfy baneba tinda yace manzan Allah Saw bazai iya temakwansaba kaga ai sai endiba kwakwal luwarsa wly
Mani, ka iya bakinka akan malamai
@@aminuumar7744 inchallah nagode ni kasan zan iya karbar gaskiya koda a wajan Christiane ita gaskiya dayace kuma nagode da chaware kaji
Masha Allah
Masha Allah ❤
Masha allah 🙏
bonjour 'mallané'idirissa'merci'boco'alhla'chikara'basira
❤❤❤❤❤❤❤
Masha ALLAH
Masha Allah