Subhanallah! Gaskiya malaman mu.suna da bukata gyara, musamman matasan mu na yanzu masu neman su zama malamai a lokaci ƙalilan. Se dai kawai ya kamata mu dinga musu gyara bisa kamala. Kuma malam yayi kayan kai haka ake son malamai ba da girman kai ba. Allah kuma ya kara buda mishi da kuma kara mishi basira. Jazakumullahu khayran
Macha Allah ML abu Aicha Allah saka da Al khairi Gaskiya koni wallahi jiya da naji wannan ostaziyar hakan Banji dadiba agaskiya Malamammou wannan Bachi ne agabansuba Malami idan yayi matsala a akiba kowata masifa se ayi magana amma kuskuran larabciba koni Najinjinama ML da ya ce yakarba amma abinda tayi Bagera Bane Hada cin mutunci amma inama Malamammou fatan Al khairi
@@al-furqanwalhudatv Gaskiya hakane ML anas gana yace idan kukace kusakuran mu zakubibiya yace kunfara gani har kima tatachi dan Ba maasumai Bane ML Allah saka Muku da Al khairi
Allah ya sa mu dace Amin ya Allah Amma wannan ba koyar war Annabi ba ce Ace da wani yayi kuskure sai Ace bai iya ba wannan kuskure ne Allah ya sa mu dace Amin ya Allah
wannan amincewa da kuskure da malaminan yayyi ,tsakani da allah inda anassam acikin mayyan malammai darika suna karba kurakurranssu wallahi da anssamu fahimta tsakanin kungiyoyin addini ,mussaman izala da darika
Wallahi Abou Aisha Kai Babban Jahili ne, Kanata nuna cewa Kai Wani Abu ne, Kaima kullum larabcinka kuskure ne! Idan bahaka bah na throwing maka challenge!!
Wannan lokaci damuke ciki saidai kawai Allah yasa mudace Amma wllh yanzu saima Mutum yarasa da'awar Wanda malamin zai dauka Allah dai yagyara mana Addininmu ya tsare mana imaninmu
Wllh mlm naji dadi sosai wannn maganar BA dadin kawai Malam Yana karatu Ammn sai kaga anxo Ana cinmasa mutunci Akan wai gyerane ma dadi hk ni gaskiya Bana Jin dadin wannn Abun
Allah yasauka amman malam sanusi da sheikh murtala duk tare suke amman abinda ya hadasu wata matsalace sunkayi sabani akanta wlh shekenan yan Facebook sunka dinga rubutu iri iri daganan malam sanusi yadauka sheikh murtala yassasu daga wannan lokacin idan yayyi video yasoke shkh murtala gobe idan yayyi video ya soke shk musa lukuwa, malam wlh yanzu chin mutunci sunkasa gaba kawai inda video dinai hardai malam sanusi akan banbancin fahinta kawai wlh
Mlm gaskiya Kuma kunada lifi Kai da abul isilm da alkanaway kullin Mai makun kuye abun da Annabi ya aikuku Amman daga zanchin Yan film sai na maulidi Amman kunqi kuyewa buhari maganar halin da mukiciki
Nima inaye Ammanni Dan Allah nakiye Kuma kuwaye zai gayamishi gaskiya Amman sukuli yau raidi wanin ba didai yayeba Sai xancin Yan film Maimakun suya abunda Allah da Annabi yaturusu Sai hada fada tsakanin musilmini
Muje zuwa dai, mahaukaci ya hau kura. Allah ya ƙara! Ba wani mataki da za'a ɗauka, ashe ba daɗi? Abinda ka shuka shi zaka girba, kwaryar da taje ta dawo. aci gaba shege ka fasa.
su sharre sale da naku ba dayabane dan allah adinga adalci su sharre sale a daka sukeyi ku kuma mlm ku suna kallon littafi suketa batar da mutane kuma kukawo macen da tayiwa mlm darika gyara
@@masteruzairu9426 kaji wani jaki inko hk bb wanda ya fahimta duk bangaren sbd in anbi ta ku wa azin da sukeyi a ko facebook ko you tube kullu bidia tahau kansu
Masha Allah yayi kyau sosai wlh masha Allah Allah ya kara ilimi sosai da hazaka masha Allah yayi kyau sosai
amin
Alhamdulillah Malam Allah ya saka da alkhairi, ya sa albarka a rayuwarka. Aamiin.
Jazakallahu khairan ya mu'alim Abu Aisha Allah yataimaka amma Sunna achigabada tonawa Bidi'a asiri raddi Bashine mafitabah chin gyaran Larabci aikin "yan Darikune saboda wa-wantarda hankalin mabiyansune
gaskiyane sarki
Allah y kyauta kowa Bai iyaba Allah shikadai ne yasan daidai
jazakalahou hairan malam
wannan shine kaidar ilimi,Allahyabamu ikonfadardaidai
Masha Allahu Malam kayi daidai jazakallahu khairan
Allah qara basira
Masha Allah
Subhanallah! Gaskiya malaman mu.suna da bukata gyara, musamman matasan mu na yanzu masu neman su zama malamai a lokaci ƙalilan. Se dai kawai ya kamata mu dinga musu gyara bisa kamala. Kuma malam yayi kayan kai haka ake son malamai ba da girman kai ba. Allah kuma ya kara buda mishi da kuma kara mishi basira. Jazakumullahu khayran
Macha allah yykau sosai
Allah ya saka da alkhairi
amin
Mallam Abu A'isha naji dadin wannan bayani da kayi, Allah saka ma da alhairi ya qara ilmi da fahimta
Kai jama a 🤔 mlmai sunzama yan siyasa ya ubangiji 🤲🤲kaganar damu gaskiya karabamu da son zuciya ameen 🤲🤲
Hakan yayidaidai 👍👍
Malan Abu Aicha Allah ya sakama DA alkheri
Ma cha Allah allahu akbar
Kai wlh malam kasan Wanda zakayi waraddi alsheikh Ibrahim sharu sale wlh yafi karfinku
Wannan gaskiya ne mlm Allah yasaka da alkhairi
Ma sha Allah 🤩❤❤❤ S.A.W ❤❤❤❤❤😘
Kai wannan zamani larabawan ma suna kuskure wandasu harshansuna kuma yaransune zasu.iya sarrafashi yaddasukaga dama suna kuskure Allah ya kyauta
gaskiyane to ai basu sani ba
Macha allah alla yakaremounake
Macha Allah ML abu Aicha Allah saka da Al khairi
Gaskiya koni wallahi jiya da naji wannan ostaziyar hakan Banji dadiba agaskiya Malamammou wannan Bachi ne agabansuba Malami idan yayi matsala a akiba kowata masifa se ayi magana amma kuskuran larabciba koni Najinjinama ML da ya ce yakarba amma abinda tayi Bagera Bane Hada cin mutunci amma inama Malamammou fatan Al khairi
gaskiyane dan uwa wajibi ne mutane su kiyayi irin wannan ba wai gwaninta bace.
gaskiyane dan uwa wajibi ne mutane su kiyayi irin wannan ba wai gwaninta bace.
@@al-furqanwalhudatv Gaskiya hakane ML anas gana yace idan kukace kusakuran mu zakubibiya yace kunfara gani har kima tatachi dan Ba maasumai Bane ML Allah saka Muku da Al khairi
Tunanina kamar tsarawa akayi ta daya bangaren taiwa Malamin Raddi, ba wai yinta bane.
Allaah dai Ya kyauta!
@@ummuabdallah3009 Bamamaki MLM amma Allah kyauta yasa Malamammou suyi fama da abinda yafi muhim Allah ya chiryar da mu
Masha Allahu Allah yakara lafiya malam
Allah shibiyaka da aljanna Malam kuma Allah shikara maka ilmi mai anfaninka da kai da jamaa
amin amin na gode
Allah yakarama lafiya da nisan kwana ya shehina. Allah yahadamu makwabtaka dakai agidan alannah.
Gaskia akwai matsala Yan uwa
Alhamdulillah
Tabbas Wannan shine abunda yakamata malamanmu su zama Allah yasaka da Alkhairi
ماشآء الله رب يجزيك
Allah ya biya ya biya ya biya ya biya ya biya ya biya ya biya ya biya ya biya ya biya ya biya ya biya ya biya ya biya ya biya ya biya ya biya
amin amin malam abdullahi
alhamduli'llah...irin wa'yanan masu ilimin addini muke so acikin alhumma.... Allah ya saka miki da alkhairi.... ameen 🤲🤲🤲
amin.
Masha Allah Allah kare malam
Allah ya sa mu dace Amin ya Allah Amma wannan ba koyar war Annabi ba ce Ace da wani yayi kuskure sai Ace bai iya ba wannan kuskure ne Allah ya sa mu dace Amin ya Allah
gaskiya kam
Allah yasa sakada alkairi gaskiya
Allah ya saka mlm munagodiya
ALLAH akbar
Wallahi abun yayi dade ya allah yakara samugane matsalolinmu mugyara
masha allah wannan sinegaskiya
Hakane Allah ya kwatata naji dadi sosai
Masha Allah 🥰😍🤩
Allah sa amizani.
Allah ya sauwaki
mou bayayi larabacene agabamu afasara Dédé chine ofanen maso sawarare icha Allah mogode sunna Ibrahim dogo
Allah yasa mudace
amin
Wlh Wlh Wlh .......da akedok malaman duniya bana Nigeria Bama haka soke kamatai Wlh daba asamo rigima atsakanin malamaiba
MASHA ALLAH
gaskiya ne malam
Masha Allah 2❤❤❤❤❤❤❤
الله المستعان.. الله يصلح حالنا
wannan amincewa da kuskure da malaminan yayyi ,tsakani da allah inda anassam acikin mayyan malammai darika suna karba kurakurranssu wallahi da anssamu fahimta tsakanin kungiyoyin addini ,mussaman izala da darika
Wallahi Abou Aisha Kai Babban Jahili ne, Kanata nuna cewa Kai Wani Abu ne, Kaima kullum larabcinka kuskure ne! Idan bahaka bah na throwing maka challenge!!
Allah ya faranta
اللهم مصرف القلوب صرف قلوبنا الى طاعتك يا مقلب القلوب ثبت قلبي على دينك
اللهم احسن عاقبتنا في الامور كلها واجرنا من خزي الدنيا وعذاب الاخره
gsky n malan Allah ya saka da alkairi
Allah ya kawo mana mafita acikin addininmu
Wannan lokaci damuke ciki saidai kawai Allah yasa mudace Amma wllh yanzu saima Mutum yarasa da'awar Wanda malamin zai dauka Allah dai yagyara mana Addininmu ya tsare mana imaninmu
Babu shakka fitinace babba amma mutane suna daukar abin a abu mai sauki.
Macha allahu
Malam Allah yakara basira
amin amin godiya dan uwa
MashaAllah
Malam muna alfahari daku ALLAH TA'ALA yasa ka mu da alheri
Assalamu alaikum Malam ina san Magana da kai dan ALLAH a saudiyya nake da zama dan ALLAH Malam kutaima keni
Aslm.gaskiyane
Wllh mlm naji dadi sosai wannn maganar BA dadin kawai Malam Yana karatu Ammn sai kaga anxo Ana cinmasa mutunci Akan wai gyerane ma dadi hk ni gaskiya Bana Jin dadin wannn Abun
Allah yasauka amman malam sanusi da sheikh murtala duk tare suke amman abinda ya hadasu wata matsalace sunkayi sabani akanta wlh shekenan yan Facebook sunka dinga rubutu iri iri daganan malam sanusi yadauka sheikh murtala yassasu daga wannan lokacin idan yayyi video yasoke shkh murtala gobe idan yayyi video ya soke shk musa lukuwa, malam wlh yanzu chin mutunci sunkasa gaba kawai inda video dinai hardai malam sanusi akan banbancin fahinta kawai wlh
Allah yahada Kan musulmai bakidaya Kai duniya da wanne zamuji hmmmm Allah yasa mudace duniya da lahira
Ameen ya rabb
لله الأمر من قبل و من بعد
🤝👍👍
Aikone silar fitina wannan zamani dan kuzama dujal zamani
wlh duniya taxo karshe addini yaxama siyasa Allah y kyau yaganar damu baki daya kowa da abinda yadameshi
dukkanwanna babu abundayakawo wanna abun illadukwandayadanfafimta cikena saikumaidasa sanaa
mugode Abu Aïcha mugode
Sosai 🙏 makan malma gaskiya ne wllh
Mlm gaskiya Kuma kunada lifi Kai da abul isilm da alkanaway kullin Mai makun kuye abun da Annabi ya aikuku Amman daga zanchin Yan film sai na maulidi Amman kunqi kuyewa buhari maganar halin da mukiciki
Kaima Ai dan Nigeria ne zaka iya futowa kagayawa Buhari halinda akeciki miyasa saisu kakeso soyiwa bhr magana
Nima inaye Ammanni Dan Allah nakiye Kuma kuwaye zai gayamishi gaskiya Amman sukuli yau raidi wanin ba didai yayeba Sai xancin Yan film Maimakun suya abunda Allah da Annabi yaturusu Sai hada fada tsakanin musilmini
Malaman izala kuji tsoron Allah da Annabi Saw Saboda duk sharri Kano Nigeria kukunka kawoshi daduk wani makirci nakune Saboda Haka qaiqai kuma kan mashekiya qarshen munafuki jinkunya
مع الأسف كثر الجدال بين شيوخنا نرجوا من الله ان يصلح الحال
آمين يا أم توبة، هذه نيجيريا🇳🇬 كل ما فيها هراء إلا ماشاء الله
Slm mom muna godiya wanan matar rubuto mata akai dan kawai ta kaskantar dashi allah ya dubeshi yanuna musubeji haushiba
amin amin
Wlh saida niji fargaba afagen da.awa kowa radi toh mu dalibai Allah yasa mugane
Wlh. Ko
💞مشااله
hakaya fi baiji ba haushi ba
wlh kam ya zauna lpy
Tokai Mey Ra Ayinka
Shin Yiwa Mutum geayara
AKaratun sa Daya Yi Kuskure
Ba Dai-dai ba NE komi
Kake so ka ce
sha sha sha kune zahilai 🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣
Malami ya kira dan u wan as Malami gafiya ina tarbiya
مالن.ميقريا.لبارند.ككماكريان.
aaaa gsky akwai son zuciya ku yan izala ne dai bakusan larabci ba kuma kk ce dole sai kunyi mgn
Kuda kukasan larabcin meya anfanamuku tunda kunkasa fahintar kullu bid'atun dalalah
ikon. Allah
Bansan abinda yasa mutanen mu basasan Zaman lfy ba
Wannan malamin yashika adali gaskia da yakarbi kuskurenshi
Wanan dai bakuyawar Annabi ceba
to ai kabar hanya kazo kayiwa abbas raddi ko kazo kayiwa baiwar allah nan mgn
Duk dan adm yana kuskure
gaskiyane
Malan abou aicha idan zamu fahincé ka kai dai baka kuskuré ? domin bamuji ka kawo naka kuskuré ba.
hhhhhhhhhh andaiji kunya bakasaniba meyakawoka kayi mgn akan abinda bakasaniba
Muje zuwa dai, mahaukaci ya hau kura. Allah ya ƙara! Ba wani mataki da za'a ɗauka, ashe ba daɗi? Abinda ka shuka shi zaka girba, kwaryar da taje ta dawo. aci gaba shege ka fasa.
Kana Magana game da
Masu jahil Tad Da Malamai
Kuma Kace Syd Abas Jahili ne
Haba Malam Acire San Zuci ya
su sharre sale da naku ba dayabane dan allah adinga adalci su sharre sale a daka sukeyi ku kuma mlm ku suna kallon littafi suketa batar da mutane kuma kukawo macen da tayiwa mlm darika gyara
Kaji wani ww marar hnkl abuda mlmk suka gagarayi karban gyara idanka isa kakawo wurida malamanku sukace nanmuyi kuskure
@@masteruzairu9426 kaji wani jaki inko hk bb wanda ya fahimta duk bangaren sbd in anbi ta ku wa azin da sukeyi a ko facebook ko you tube kullu bidia tahau kansu
Jazakallahu khairan ya mu'alim Abu Aisha Allah yataimaka amma Sunna achigabada tonawa Bidi'a asiri raddi Bashine mafitabah chin gyaran Larabci aikin "yan Darikune saboda wa-wantarda hankalin mabiyansune
Masha Allah
Gaskia akwai matsala Yan uwa
الله المستعان.. الله يصلح حالنا