Hukuncin IDDAH da TAKABA - Prof. Shiekh Umar Sani Fagge

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 6 ธ.ค. 2021
  • #Hukuncin IDDAH da TAKABA
    #Prof.Shiekh Umar Sani Fagge
    ************************************************************
    KU DANNA NAN DON SUBCRIBING : bit.ly/2WkGaGM
    ++++++++++++++++++++++++++++++++++++++++++++++
    DON'T CLICK= bit.ly/2WkGaGM
    CLICK to subscribe: bit.ly/3tNj8Eu
    #Falalar yin Salati ga Annabi
    • Falalar Yin Salati Ga ...
    #Khalid Bin Walid
    • Tarihin Khalid Bin WAl...
    #Son Annabi Alaihissalam
    • SON ANNABI - Dr.Malam ...
    #Kaunar Ma'aiki Alaihissalam
    • Kaunar Annabi Alaihiss...
    #Hajjin Annabi Alaihissalam
    • Kaunar Annabi Alaihiss...

ความคิดเห็น • 12

  • @rabyaissa3889
    @rabyaissa3889 2 ปีที่แล้ว +1

    مشاء الله

  • @bachirouhamidou9136
    @bachirouhamidou9136 2 ปีที่แล้ว +1

    Amin

  • @aishamuhammad7824
    @aishamuhammad7824 10 หลายเดือนก่อน +1

    Don Allah tambayata anan ansaki mace tana haila zatasa wannan jinin hailar cikin lisafi Dan Allah ina neman sani

    • @ABDULLAHIGIGINYU
      @ABDULLAHIGIGINYU  10 หลายเดือนก่อน

      Malamai sunce ita yanzu sunanta "Mu'allaka" watau ratayayya, sai tagama wnn snn ta fara lissafin wadancan ukun

  • @farukismail1787
    @farukismail1787 2 ปีที่แล้ว +2

    Allah saka da alkairi mlm

  • @IbrahimYYusuf
    @IbrahimYYusuf 2 ปีที่แล้ว +2

    Allah ya saka da alkhairi.
    Toh amma tambaya: Kamar wacce saki bai kai uku ba har ta gama idda bai me da ita ba; sabon daurin auren idan anyi zai zamo duk igiyoyi 3 sun dawo ko kuwa daga inda ya tsaya in saki 1 ko 2 ne har ta gama iddah don haka in an kuma daura auren igiyar auren still saura 2 ko 1 kenan. Ko kuwa duk auren ya kore sauran sakin.
    Muna godiya.

    • @ABDULLAHIGIGINYU
      @ABDULLAHIGIGINYU  2 ปีที่แล้ว +1

      inshaAllahu zan tambayo mana, sai mu karu baki dayanmu.

    • @ABDULLAHIGIGINYU
      @ABDULLAHIGIGINYU  2 ปีที่แล้ว +1

      Yawwa na Tambaya ance min akai za'adora, akan wanccan sakin na farko, watau idan saki 1 ne, yanzu sauran 2 kenan.

  • @farhanaadamimam7487
    @farhanaadamimam7487 2 ปีที่แล้ว +1

    Tambaya ta itace: inda malam yace indan mace tana yin jini ne wajen yin iddar ta in ansaketa in mai yin jini ce kwana 15 to idan tayi kwana 30 ta gama idarta! To shine ban gane ba? Allah yakarawa malam lafiya d nisan kwana y kara ilimi yasa aljanna makoma y bamu ya tasu amin. Don allah a tambayamin.

    • @ABDULLAHIGIGINYU
      @ABDULLAHIGIGINYU  2 ปีที่แล้ว +1

      Abinda malam yake nufi ana shine, wata Matar tana iya yin al'adarta ayau Kuma ta dauke ayau shikenan ta gama, sai Kuma bayan kwana 15 wata sabuwar al'adar ta sake zuwa mata aranar ta sake daukewa aranar, snn bayan wasu kwanaki 15 in wata sabuwar al'ada ta Kuma zuwa aranar ta dauke.
      Misali yau 1 ga wata jini ya zomata dauke.
      Sai Kuma 15 ga wata wani sabon jini ya Kuma zuwa mata aranar ya dauke aranar.
      Snn 30 ga wata jini ya zo mata ya dauke aranar.
      Dan haka acikin wata daya jini 3 tayi.
      Farkon wata tsakiyar wata qarshen wata.

    • @farhanaadamimam7487
      @farhanaadamimam7487 2 ปีที่แล้ว +1

      @@ABDULLAHIGIGINYU alhamdulillah na gane sosai allah yasaka d gidan aljanna amin ya hayyu yaqayyumu

    • @ABDULLAHIGIGINYU
      @ABDULLAHIGIGINYU  2 ปีที่แล้ว +1

      Allahumma Amin