Kungiyar tuntuba ta Arewa ACF ta yi kira da babbar murya ga mahukuntan kasar nan.

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 15 ก.ย. 2024
  • Kungiyar tuntuba ta Arewa ACF ta yi kira da babbar murya ga mahukuntan kasar nan, kan su gaggauta kawo karshen matsalolin da yankin Arewaci ke fuskanta.
    Wakilinmu Abdurrahman Hamisu Namadina na tafe da ci gaban rahoton.
    Domin ci gaba da samun shirye-shiryenmu a kan lokaci ta manhajar WhatsApp ku yi following Channel dinmu ta wannan link da ke kasa.
    👇👉whatsapp.com/c...
    #Kannywood #FreedomRadioNigeria #Kano #Kaduna #Abuja #Hausa #Arewa #BBCHausa #DWHausa #LabaranDuniya #DaDumiDumi #duet #Maiduguri #Gusau #Sokoto #Yobe #Kebbi #HausaFilm #Fina-finai #Izzarso #BakoriTV #DadinKowa #KwanaCasain #GidanSarauta #Aduniya #hausaseries

ความคิดเห็น • 1

  • @NaziruMurtala-si2lk
    @NaziruMurtala-si2lk 11 วันที่ผ่านมา

    Slm freedom radio! Ni mutumin kano ne, amma ina nan Ghana! Daman ni ma,abocin saurarankune ina yi muku fatan Alkhairi!