SAKO NA MUSAMMAN DAGA ZABABBEN SANATAN KANO TA KUDU HON KAWU SUMAILA OF

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 14 ต.ค. 2024

ความคิดเห็น • 11

  • @fatimafa1465
    @fatimafa1465 ปีที่แล้ว

    lnnalillahi wa ina ilaihi raji un Allah yasa mudace Allah yashiga lamarin mu a.nigeria ameen ya hayyu ya qayyu mu wacthing from saudia Arábia from fateema kano

  • @Sani-tm8zf
    @Sani-tm8zf ปีที่แล้ว

    ABBA gidda gidda In Sha Allah 🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝

  • @sasbidosumaila2488
    @sasbidosumaila2488 ปีที่แล้ว

    Kaima kawu Kaine kakawo mana siyasar daba a sumaila. Ai yanxu Yan siyasa Babu abunda zakuce mana saidai Allah yakiyaye kawai.

  • @nigeraniger2915
    @nigeraniger2915 ปีที่แล้ว

    sayi ABBA sak dayar allah

  • @isahalasan
    @isahalasan ปีที่แล้ว

    ❤mashaalahu

  • @imamuturmuzimusa1815
    @imamuturmuzimusa1815 ปีที่แล้ว

    Allah Yakara Jagoranci 🤲

  • @abdulhadimusa190
    @abdulhadimusa190 ปีที่แล้ว

    Allah yasa kugama Mulki lafiya

  • @hajaramohdsaleh4426
    @hajaramohdsaleh4426 ปีที่แล้ว

    Allah ya baka nasara yasanya Alkhairi agare ka

  • @isahabdullahi7014
    @isahabdullahi7014 ปีที่แล้ว

    Allah karamuna iririn ku a jamiyar muta NNPP

  • @tv.7662
    @tv.7662 ปีที่แล้ว

    Shawara.
    Yan Siyasa daga sama har kasa, Mutane suke mulka ba dabbobi ba, duk wanda ya samu wata kujera a gwamnati, yardar Allah ce sannan da goyon baya da talakawa suka bashi.
    Demokradiyyar ba mulki bane na karfa- karfa, ra'ayin jama'a ake dubawa, saboda haka abar kowa ya zabi Abunda yake gani shine daidai awurinsa.
    Ku sani cewa duk wanda Yake takama da Nigeria, to fa mutanen Cikinta sune gatarsa.
    Alamomi sun bayyana cewa za'ayi taaddanci a zabe na gaba, wato gwamnoni da yan majalisa a Kano.
    Maganin kar akuma shine kar afara.
    Muna mika kukarmu wa shugaba Muhammad Buhari, yayi ruwan ambaliyar sojoji, mopol, police da bindigogi Tamkar yaƙi za'ayi ajihar kano, saboda ya tabbatar wa jama'a cewa lalle hukuma tana da iko akan duk wani tsagera.
    Na tabbata idan yayi haka, yayi Abunda Allah yake so, kuma yayi Abunda Manzon (SAW) yake so, Kuma yayi Abunda ya dace da kundin Kasa.
    A taimaka da Allah amana wannan.
    Zubar da jinin bayin Allah Babu dalili, babu Abunda zai haifar wa jihar Kano face bala'i da ci baya a harkar tattalin arziki da sauransu.
    Jihar Kano fitilace wa duk wani dan Arewa, ko karatu kake a Wajen Nigeria, da zarar wanda ya san Nigeria kace masa daga Arewa kake, Kano zai fara ambata.
    Da Allah a taimaka mana kada Wasu mutane su rusa ma Kano ƙyakkyawan Tarihi da ta kafa.
    Kowa ya san me ya shuka, idan kaiwa mutane alheri ba sai kace su zaɓe ka ba zasu zaɓeka, idan kuwa ka shuka sharri wallahi duk Abinda Zaka Basu aikin banza ne, ba zasu zaɓe ka ba, yanzu mutane sun fara wayewa cancanta suke dubawa ba jami'ya ba.

  • @ismailhashim596
    @ismailhashim596 ปีที่แล้ว

    Dole ne manyanmu suje INEC suyin inspecting din sample na ballot papers kafin zabe, domin idan akwai matsala, musan yadda zamu wayar da kan magoya bayanmu.