صباح النور والسرور للجميع 1-مهندس ربع موسى كوانكواسو 2-الأستاذ شيكرو 3-دكتور غندوجي 4-حاكم ولاية كانو مهندس أبا كبير يوسف ،، ،،، ،،،، إن شاء الله إذا ما وقفت المضاربه سياسه في كانو شباب كانو جميعآ راح يختاروا جمعيه شباب 🏃♂️🏃♂️🏃♂️ ☝️ بأذن الله
والله الدنيا مالها أمان نيجيريا الله كريم بس أكثر الناس يحب نفسهم بس حمى الصادقين وأمنين لا حول ولا قوه الا بالله العلي العظيم الله يصلح نيجيريا وشعبها سياسه نيجيريا كلها كذب في كذب أكثرهم يخونون أصدقائهم عشان سياسه 💔😔
Gaskiya da ban fahimci yadda rigimar sarautan Kano take ba amma wallahi da Garba kore yazo yayi wannan bayanin wallahi na yarda da maganar sa Kuma wallahi wannan rigimar fa yanzu aka fara, Allah ya sauwake. Amma gaskiya Abba yayi babban kuskure,da ya nemi yin ramuwar gayya, to ga abunda ta haifar mishi, kullun gwamnatin sa tana cikin asara ne. Gashi yauma ta sake tafka wani asaran,ance ta biya #10,000,000 wa sarkin kano Aminu Ado bayero.
Duk wannan abun daku ke ganin yana faruwa a kano kwankwaso ne sila shine y dauke sarautar gidan ado bayero y kaita wani gidan kuma ado bayero nan yana d manyan yaya hakimai menene dalilin sa dayasa bai bar sarautar kano a gidan ado bayero b meyasa???
da wani katon cikinka kaida wannan Ibrahim Dan uwa rano din munafiki muna sane daki kaga shine ahirmennasu wai ganduje sarki indai ba sarkin barayi kake nufiba
صباح النور والسرور للجميع
1-مهندس ربع موسى كوانكواسو
2-الأستاذ شيكرو
3-دكتور غندوجي
4-حاكم ولاية كانو مهندس أبا كبير يوسف
،، ،،، ،،،،
إن شاء الله إذا ما وقفت المضاربه
سياسه في كانو
شباب كانو جميعآ
راح يختاروا جمعيه شباب 🏃♂️🏃♂️🏃♂️
☝️ بأذن الله
Aikuma Kuna bada gudun mawa a rigimar
Dan Uwa Rano Inayi
Dan Uwa Rano Inayi Maka fatan alkhairi Allah ya qara sutura Da'ima.
Gaskiyane wannan malam garba
Kowa zai soka ya soka Dan gaskiyarka Alh. Garba kore D.kudu🙏🙏
والله الدنيا مالها أمان
نيجيريا الله كريم بس
أكثر الناس يحب نفسهم بس حمى الصادقين وأمنين
لا حول ولا قوه الا بالله العلي العظيم
الله يصلح نيجيريا
وشعبها
سياسه نيجيريا كلها كذب في كذب
أكثرهم يخونون أصدقائهم عشان سياسه
💔😔
Yaushe zaka kira Bashir hayatu jantile
Gaskiya da ban fahimci yadda rigimar sarautan Kano take ba amma wallahi da Garba kore yazo yayi wannan bayanin wallahi na yarda da maganar sa Kuma wallahi wannan rigimar fa yanzu aka fara, Allah ya sauwake. Amma gaskiya Abba yayi babban kuskure,da ya nemi yin ramuwar gayya, to ga abunda ta haifar mishi, kullun gwamnatin sa tana cikin asara ne. Gashi yauma ta sake tafka wani asaran,ance ta biya #10,000,000 wa sarkin kano Aminu Ado bayero.
Wannan bawan Allahn yana da stage gaskiya babu shakka ko storon wani mahaluki
Gaskiya garba kore kana fadan gaskiya Kuma Samun Dan siyasa irin ka da wahala
Duk wannan abun daku ke ganin yana faruwa a kano kwankwaso ne sila shine y dauke sarautar gidan ado bayero y kaita wani gidan kuma ado bayero nan yana d manyan yaya hakimai menene dalilin sa dayasa bai bar sarautar kano a gidan ado bayero b meyasa???
da wani katon cikinka kaida wannan Ibrahim Dan uwa rano din munafiki muna sane daki kaga shine ahirmennasu wai ganduje sarki indai ba sarkin barayi kake nufiba
Kowa zai soka ya soka Dan gaskiyarka Alh. Garba kore D.kudu🙏🙏
Kowa zai soka ya soka Dan gaskiyarka Alh. Garba kore D.kudu🙏🙏