Masha Allahu gaskiya naji dadin maganarka sosai Allah yakara basira, Wlh azumi tana bani wahala sosai amma da naji kayi magana akan matsayin manzon Allah agurin Allah sai naji karfi naji babu Wani damuwa atare dani ....Allah yakara mana son Annabi s.a.w
اللهم صلى على محمد وعلى آل محمد كما صليت على إبراهيم وعلى آل إبراهيم إنك حميد مجيد اللهم بارك على محمد وعلى آل محمد كما باركت على إبراهيم وعلى آل إبراهيم إنك حميد مجيد
استاذ فاضل لا يشارك احد في حق الله سبحانه وتعالى ارسول صلى الله عليه وسلم له عظمة وكرمه ولاكن عليك أن تعرف ان الله فوق كل شيء وتوحيد هو العبادة .وسلام عليكم ورحمة الله وبركاته.
Wallahi nafusata da naga video shi wannan alade baffa hotoron. To Amma naji dadi danaga wannan jawabin. Maganata nabiu arangwanta ma Yan bid'a saboda nima Dan bid'a tunda Yan tijjaniyya sune Yan bid'a din
Shi wanchan na Bauchin da wannan din duk daya suke, Babu wani Wanda ya fahinchi abinda ya fada. Babansa ma bazaice Baba bana neman taimakonka, ballantana Annabi Muhamnadu S A W. Lokaci yayi da Gwamnati zata saka full stop a wannan rashin mutunchin, kowa kawai yamaida kansa malami da me tarbiyyya da mara tarbiyya
To, malam idan har don Allah zaka yi? To ai kiran shi zakayi a waya ka bashi shawarar. Ba bayyana ma mutane hakan ba. Yanzu sarki zaki yayi irin yadda kakeyi. Amma duk kalmomin da kaji, to ya bayar da amsar kalmomin cikin Qurani da hadith da kuma ijma'i
Kaji munafukin banza... ai dukanku kuka taru kuna kare maganan rashinladabin. Amma yanzu dai Baffa Hotoro ya zama ba dan izala ba ko? Munafukan banza. Yanzu shi Baffa Hotoro an kai shi an barwo shi. An raka wawa kasuwa an barwo shi. Kai kam tunda kana karyar malanta, wai kai ba ka yin karatu ne sai dai kumbura hanci da jan mummunan baki a social media?
😂😂😂shegiya izala makiya annabi, duk bayanin da kayi mallam mun fahince ka mu ba jahilai bane kuma kasani Dr jakeee 🐴🐴 shima sai ankamashi bi'iznillah saboda duk bayanin daya ne, kuma baffa hotoro an'izala ne saboda duk daawan da yakeyi yana cewa yana kare Sunnah ne, kowa kuma yaganshi a Bauchi😂😂😂saboda ya zagi Mal jafar, albani etc shiyasa kakecewa haka, shi Dr idriss akoi wanda bai zaga ba, babu har kai Karan kanka mayaudara kawai makiya annabi angano ku😂😂😂
@@BelloDikko-ol4tl toh munji makiya annabi masu sunnan ibn taimiya da dan'abdul wahabi dangin fir'auna da hamana kawarijawa masu sunnan kafirtawa da mushirikanta wa, nace Lailaha illallah Muhammadul rasulillahi swa🤲 kafin ka kafirta ni. MAKIYA ANNABI 😛😜
@@babangidausmanngaima3698 toh munji makiya annabi masu sunnan ibn taimiya da dan'abdul wahabi dangin fir'auna da hamana kawarijawa masu sunnan kafirtawa da mushirikanta wa yan'taadda mayaudara, nace Lailaha illallah Muhammadul rasulillahi swa 🤲 kafin ka kafirta ni MAKIYA ANNABI 😛
Alhamdulillah, Wallahi wanna shine jawabi mai kyau. Whether you are Tijjaniya or Izala we are all Muslims, mu ringa wa juna gyara.
Allah yasa mu dace
Ma cha Allah naji dadin bayani ku Allah ya kara imani da nisan kwana ameen
Masha Allah malam kafadi gaskiya wannan can malami baiyi ladabi ba ga fiyayyen halitta manzon Allah saw
Allah yasaka maka da alkhairi
Masha allah Allah yasaka da alheri irin kumukeso
MU YAWAITA SALATI GA ANNABI MUHAMMAD (S.A.W )🌏
SAW
Ma sha allah nadade banji maganar da tamin dadi kamar wannan
Allah yasakama da alhairi
Masha Allah malam jazakallahhu kairana malam gaskiya ne
Allah ya ganar damu gaskiya ya sakawa mlm da alkairi
ALLAH yasaka da alkhari!
Malam🙏🏻🙏🏻🙏🏻!.
Allah kakaramana son Annabi SAW duk Wanda baya kaunar Annabi Allah yarwatsashi
Masha Allah ❤❤❤
Izala ikon Allah kowa yai kuskure za'aimishi gyara
Ai ba iya izalah ba,
Kamata yayi ace kowane musulmi idan yayi kuskure agyara masa domin yasamu tsira a kiyama.
Allah ya Saka da alkheiri Malam ka gayi gaskiya
Malam Allah s.w.a ya ka,rama basira da hikima, sai yanzu aka kunna min fitila dangance da wanna abin wallahi. (Allah ka nisantamu da sharring shaidan)
Masha Allahu gaskiya naji dadin maganarka sosai Allah yakara basira,
Wlh azumi tana bani wahala sosai amma da naji kayi magana akan matsayin manzon Allah agurin Allah sai naji karfi naji babu Wani damuwa atare dani ....Allah yakara mana son Annabi s.a.w
Allah yasa ka da alheri
Wallahi karatun Nan yayi dadi
Gsky Mlm kai mutumin kirkine kasami ilimi da tarbiya masamman cikin janabin annabiy s.a.w
Merci beaucoup
اللهم صلى على محمد وعلى آل محمد كما صليت على إبراهيم وعلى آل إبراهيم إنك حميد مجيد اللهم بارك على محمد وعلى آل محمد كما باركت على إبراهيم وعلى آل إبراهيم إنك حميد مجيد
Masha ALLAH nanfa ka dan birgeni
Wlh Malam karancin tarbiyya ne yake kawo haka, ya kamata ace duk wanda zai fara wa’azi sai an auna tarbiyar sa kafin ya fara da’awa
Gaskiya nikaina danaji abinda baffa da abokinsa banji dadiba wlh Kalmar tayi muni babu ginmamawa ga annabin rahama 😢😢
جزاك الله خير يا شيخ
مشاء الله
Masha Allah Allah ya ganar damu
Gaskiyane malan Allah ya Kara fahimtar damu
malan. allahkara, basira
Malam Allah ya Kara ilimi
S.A.W.
Wannan gaskiya ne Malam Allah yasaka
Allah ya sa mugane
Assadou Islam bah abin da zefarou . Kana da gagawa dewa.
Wai xantambayeka dan Allah kafadamin waimene bidi,a kafadamin
😢 wannan gaskiya ne mlm Allah yasaka da alkairi
Masha Allah
Gaskiya baffa kasaki layi kagaggauta tuba zuwa ga Allah
مشاالله نتيكسا
Yakamata malamai suji tsoran Allah
استاذ فاضل لا يشارك احد في حق الله سبحانه وتعالى
ارسول صلى الله عليه وسلم له عظمة وكرمه ولاكن عليك أن تعرف ان الله فوق كل شيء وتوحيد هو العبادة .وسلام عليكم ورحمة الله وبركاته.
Wallahi nafusata da naga video shi wannan alade baffa hotoron. To Amma naji dadi danaga wannan jawabin. Maganata nabiu arangwanta ma Yan bid'a saboda nima Dan bid'a tunda Yan tijjaniyya sune Yan bid'a din
Masha Allah malam
Wh. Sura Kai
❤❤❤❤
allah ya biya malan
Gaskiya ne
Allah kyauta
Malam kayi soro Allah kada hitandanshi a chikin sunna kouskourene
Kaji magana ta hankali ubangiji Allah shi saka da alhairi
Malan allah yakara basera dans illimité aminé?
Shi wanchan na Bauchin da wannan din duk daya suke, Babu wani Wanda ya fahinchi abinda ya fada. Babansa ma bazaice Baba bana neman taimakonka, ballantana Annabi Muhamnadu S A W. Lokaci yayi da Gwamnati zata saka full stop a wannan rashin mutunchin, kowa kawai yamaida kansa malami da me tarbiyyya da mara tarbiyya
Naji Dadin Wannan Maganar :
ƙarya ne ba wanda yakama shi
Ubanshi za'a ci kawai Ai Kano ne ba wani gari ba, ze gane kurenshi kwarai dagaske
Neman suna yake ace anamagana akansa
ml. ynx kuma sai kazuba ruwa a kasa kasha arrataye baffa hotoro shida abokinsa wanda aka kamasu tare , Amman su yn darika kullum sai sunyi zancinnan banji kace suyi laifiba Allah ya karama lpa danisa kwana ml.
Wannan Gaskya ne malam
Saura kai 😂
Muna kallo daga camerun 100/100
Matsalar yada barna kenan da Idris Bai faraba da ba a sami wannan matsalar ba
Wa ya gayamaka?
Ai dama wannan mas'alar tana nan
Malan munsanka
To, malam idan har don Allah zaka yi? To ai kiran shi zakayi a waya ka bashi shawarar. Ba bayyana ma mutane hakan ba. Yanzu sarki zaki yayi irin yadda kakeyi. Amma duk kalmomin da kaji, to ya bayar da amsar kalmomin cikin Qurani da hadith da kuma ijma'i
Bayanin yayi kyau Allah ya saka da alkhairi, amma shin ana siffanta Allah da yin ladabi a tauhidance? A sake dubawa
subhanallah this guy, is munafikinee
Hmmm ixala kin dai ji kinya
Kaji wanan dolo
Anan Ka fadi gaskiya
Saura Kai munafiki magiya Annabin
Kafadawa Idris ma haka, aishine silar komai
Kada kabada dan bidiya karfi
Malan.koji.soran.allah.doukoune.massu.kareso
Kaji munafukin banza... ai dukanku kuka taru kuna kare maganan rashinladabin. Amma yanzu dai Baffa Hotoro ya zama ba dan izala ba ko? Munafukan banza.
Yanzu shi Baffa Hotoro an kai shi an barwo shi. An raka wawa kasuwa an barwo shi.
Kai kam tunda kana karyar malanta, wai kai ba ka yin karatu ne sai dai kumbura hanci da jan mummunan baki a social media?
BAFA AKAMA BAFFA HOTORO BA KUDENA YADA FAKE NEWS. YANXUN HAKA YANA UMARA. KARYACE IRINTA YAN BIDI,A
Aiba Yan bidia bane sukace ankamashiba
@@fatimamuhammad7967 sune suka fara post Yar,uwa
😂😂😂shegiya izala makiya annabi, duk bayanin da kayi mallam mun fahince ka mu ba jahilai bane kuma kasani Dr jakeee 🐴🐴 shima sai ankamashi bi'iznillah saboda duk bayanin daya ne, kuma baffa hotoro an'izala ne saboda duk daawan da yakeyi yana cewa yana kare Sunnah ne, kowa kuma yaganshi a Bauchi😂😂😂saboda ya zagi Mal jafar, albani etc shiyasa kakecewa haka, shi Dr idriss akoi wanda bai zaga ba, babu har kai Karan kanka mayaudara kawai makiya annabi angano ku😂😂😂
Amma kai babban munafikine wllh😂😂
Ai Babu mayaudara irin Yan darika Tujjaniya,Munafukan banza
Wa yacce Kai ba jahili bane,Munafikin banza maras kunya,dakikin Banza
@@BelloDikko-ol4tl toh munji makiya annabi masu sunnan ibn taimiya da dan'abdul wahabi dangin fir'auna da hamana kawarijawa masu sunnan kafirtawa da mushirikanta wa, nace Lailaha illallah Muhammadul rasulillahi swa🤲 kafin ka kafirta ni. MAKIYA ANNABI 😛😜
@@babangidausmanngaima3698 toh munji makiya annabi masu sunnan ibn taimiya da dan'abdul wahabi dangin fir'auna da hamana kawarijawa masu sunnan kafirtawa da mushirikanta wa yan'taadda mayaudara, nace Lailaha illallah Muhammadul rasulillahi swa 🤲 kafin ka kafirta ni MAKIYA ANNABI 😛
Allah yasaka maka da alkhairi
Masha Allah
Masha Allah
Allah ya kara lafiya da nisan kwana malan
Lallai yau Kam muna tare Allah ya sa karkadawo ka ka warware maganannan
Amma fa aji tsoron Allah fa yaje ummara ne fa ayi bincike kafin asake baki