Yan Tiktok Sun Duddurawa Uba Sani Ashar Kan Dukan Dan Balki Kwamanda Rikici Ya Barke Yanzu A Kaduna
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 15 ต.ค. 2024
- Yan Tiktok Sun Duddurawa Uba Sani Ashar Kan Dukan Dan Balki Kwamanda Rikici Ya Barke Yanzu A Kaduna
Labarun Kannywood, Siyasa, Addini, Al'ajabi Zai Na Zuwa Muku A Kowacce Rana A Wannan Tasha Mai Albarka Mai Suna MANYAN LABARAI
Ku Danna Mana Subscibe Da Kararrawa
Allah wade sa abinda akayiwa DanBalki kwamanda
Gaskiyane inash Allah saw Allah ya isa izalimy 😢 Ameen ya Allah 💯🙏 Allah sarki 😭😭
Allah ya stiniwagwan nankaduna
Allah yasa aimusu haka da shekarun su
Ai indai al'umma tazama haka za'a iya dukkan dattijo uba kuma kakan wasu toh duniya tazo karshe
Tsohon banza ne
Allah ya isa
Insha Allah
Kaji mahau kaciya baki dahadahakali😊
Dan shegiya uba sani
Da su kashe hi yafi
😂😂😂 Allah ya. Isa
ALLAH yasa akoma bashi kashi bakinsa ke jamasa
Allah ya saka ma wanda aka zalinta. Amma gaskiya abu be yi dadi ba. Allah fa da kansa yana jin kunyan me furfura (dattijo). Ace an ma tsoho wannan dukan? Haba don Allah. Har me dukan shin na cewa, governor wasa ne? Shi governorn ba Allah ba ne ya halicce shi, kuma ya bashi kujeran?
Allah ya sakama dan balki
Shegu tsinannu allah yatsinemah duk yan siyasar nageria dukansu munafikai😢
Indai gwamnatin Nigeria ce dan gindin uwarta kada Allah yasa su gyara mu yan kasa zamu kau dasu da karfin ikon Allah da zanga zanga
Tsoho India irin dan balkine to aci kutumar ubanshi shine abinda ya kamata 😂😂
Ysasr 0:04
wani fadanne ta barke a Kaduna Mr.poster ?
Dan shirme....
Wannan Mai zagin jahiline,amusuluci
Wanda ya zagi wani iyayansa ya zaga
allah ya sakama baba
Allah ya kyau ta
😂😂😂😂😂ida harsuma yayi
😂🤣 👍🏼
😂😅dan balki gara da akabasi kasi dan iska 😂😅gomna sa znsane sowon najafu😅😂😢
dan shegiya da sun kasheshi
sai amma ubanka haka
😂😂😂😂nan gaba kadan sumar da shi zasu yi 😂bakin sa yaja mai 😂😂😂😂
ai dan balki tinda baisan daraja manyaba baisan darajar na gaba gareshiba to kuci uwarshi dan kutumar ubanshi towai inbanda kuna dakikai shi dan balki miyasa yake shiga shara ba shanu miyasa yake zagi manya nagaba gareshe sanan miyasa yake shiga abinda baruwanshi aciki daga ciki harda zancan siyasar Nijer mine nashi aciki dayake tsoma bakishi aciki yana zagi shugabani Nijer da ma kungiyar AES baki daya ai dan balki indai har bazaka kama girman kaba idan bazaka dene tsoma baki ka aciki abinda bai shafekaba to adinga ci kutumar diuri uwarka kenan sai abinda yaci gaba domin dik danda yace zai hana uwarshi kwana to shima bazai kwantaba wlh saboda haka mu muna masu adu'a Allah ya qara Allah ya qara
Wai sai ku rinka cewa yan TikTok bazakuce matasan arewa ko matasa masu kishin kasaba 😏😏 dayake kuma irin manyan namune ba kishin kasa shegu karnukan yan siyasa 🥹💔
😂😂😂😂😂😂😂
Wannan na miji jahili ne wlh, har alfahari yake da anzagi annabi.
Wawa dan bilki kwamanda ya gamu da wadanda suka fi shi wauta. Allah ya qara, ba halinsa cin mutuncin masu mutunci ba, to cigaba
Shekaru bawasaba kayi tunanin kanka da wannan shekarun
Shi kansa ba ya duba shekarun idan ya tashi cin mutuncin mutane dan haka Allah ya kara mu ba zamu taba mantawa da irin mamunan fatan da ya rinqa yi akan mu ba saboda haka idan dai har bazai tuba ba to kaɗan ya fara gani 😂 siyasa ai ba hauka ba ce
Kou kara masa dan ouwarsa dan balki commanda tsohon banza
Allah ya isa