Adalcin Allah ne sakayya ga wanda yayi aiki mai kyau koda ba musulmi bane. Dan haka Allah ya sakama Jonathan da alkhairi shi duk wayanda suke yaki da wannan. Anci amanar mu kawai
Dan Allah in tambaye ku; - Muslim Muslim ticket, masallatai nawa suka gina a Nigeria. - Mahaddata nawa suka yaye. - Maguzawa ko ba ra sa Addini ko Krista nawa suka musulumtar????
Allah yayi mana maganinsu
Allah ya kyauta. Amma ai dama kowa ya sayi rariya yasan zata zubda ruwa
Adalcin Allah ne sakayya ga wanda yayi aiki mai kyau koda ba musulmi bane. Dan haka Allah ya sakama Jonathan da alkhairi shi duk wayanda suke yaki da wannan.
Anci amanar mu kawai
Dan Allah in tambaye ku;
- Muslim Muslim ticket, masallatai nawa suka gina a Nigeria.
- Mahaddata nawa suka yaye.
- Maguzawa ko ba ra sa Addini ko Krista nawa suka musulumtar????
Wai wa yace muku wannan Muslimi ne shi
Hmmmm Allah ya kyautata inkaki fadin gaskiya a duniya a lahira zakuyi bayani Allah shiyasan gaskiyarku daku dasu
Me kake nufi kana goyon bayan Gwamnati ne ? Ko menene?
Allah ya Isa tinibu
Allah yasaka da alheri sheik lawan Abubakar.Allah yabia.
Jazakallahu khairan
Allah kakarfafi musulunchi a Nigeria daduniya bakidaya
Aslm mashallah
Allah ka iyamana da iyawarka
bada ladahh
Ya Allah ka yi mana maganin su.
Innalillahi wa'inna
Allah kakunyata makiya musulunchi
Nasan gwwmnan kano bazaiyi shiruba
Malamai basu zabe shi dan ya kawo luwadi ba amma sun zabe shi saboda kudi. Wasu daga cikin malamai
Kudin ne wan nan gomnatin ke so kawai. Saboda idan a ka ba su , sai su sace.
Bayan ga tunbim bashi a kan Yan Nigeria.