A Gwamnatin Muslim-Muslim ace za'ai wannan abu, sa hannu kan yarjejeniyar SAMOA

แชร์
ฝัง

ความคิดเห็น • 20

  • @ishaqkhalid6816
    @ishaqkhalid6816 15 วันที่ผ่านมา +4

    Allah yayi mana maganinsu

  • @ismailibrahim4022
    @ismailibrahim4022 16 วันที่ผ่านมา +4

    Allah ya kyauta. Amma ai dama kowa ya sayi rariya yasan zata zubda ruwa

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa 15 วันที่ผ่านมา +3

    Adalcin Allah ne sakayya ga wanda yayi aiki mai kyau koda ba musulmi bane. Dan haka Allah ya sakama Jonathan da alkhairi shi duk wayanda suke yaki da wannan.
    Anci amanar mu kawai

  • @muhammadabdulwahhab8566
    @muhammadabdulwahhab8566 15 วันที่ผ่านมา +3

    Dan Allah in tambaye ku;
    - Muslim Muslim ticket, masallatai nawa suka gina a Nigeria.
    - Mahaddata nawa suka yaye.
    - Maguzawa ko ba ra sa Addini ko Krista nawa suka musulumtar????

  • @MustaphaIsa-fm4rg
    @MustaphaIsa-fm4rg 15 วันที่ผ่านมา +2

    Wai wa yace muku wannan Muslimi ne shi

  • @zakariyyamustapha7553
    @zakariyyamustapha7553 15 วันที่ผ่านมา +1

    Hmmmm Allah ya kyautata inkaki fadin gaskiya a duniya a lahira zakuyi bayani Allah shiyasan gaskiyarku daku dasu

    • @abdurrahmanlawal9798
      @abdurrahmanlawal9798 15 วันที่ผ่านมา

      Me kake nufi kana goyon bayan Gwamnati ne ? Ko menene?

  • @ibrahimabubakar8415
    @ibrahimabubakar8415 15 วันที่ผ่านมา +1

    Allah ya Isa tinibu

  • @nashbash5573
    @nashbash5573 15 วันที่ผ่านมา +1

    Allah yasaka da alheri sheik lawan Abubakar.Allah yabia.

  • @user-cr4rk3cy5q
    @user-cr4rk3cy5q 15 วันที่ผ่านมา

    Jazakallahu khairan

  • @ibrahimmuhammad2307
    @ibrahimmuhammad2307 15 วันที่ผ่านมา

    Allah kakarfafi musulunchi a Nigeria daduniya bakidaya

  • @AbbaUmar-ib8hg
    @AbbaUmar-ib8hg 15 วันที่ผ่านมา +1

    Aslm mashallah

  • @tukurhassan-wu1rc
    @tukurhassan-wu1rc 11 วันที่ผ่านมา

    Allah ka iyamana da iyawarka

  • @aliyuusman3455
    @aliyuusman3455 15 วันที่ผ่านมา +1

    bada ladahh

  • @aishatuyabubakar2416
    @aishatuyabubakar2416 14 วันที่ผ่านมา

    Ya Allah ka yi mana maganin su.

  • @ibrahimmuhammad2307
    @ibrahimmuhammad2307 15 วันที่ผ่านมา

    Innalillahi wa'inna

  • @ibrahimmuhammad2307
    @ibrahimmuhammad2307 15 วันที่ผ่านมา

    Allah kakunyata makiya musulunchi

  • @ibrahimmuhammad2307
    @ibrahimmuhammad2307 15 วันที่ผ่านมา

    Nasan gwwmnan kano bazaiyi shiruba

  • @MustaphaIsa-fm4rg
    @MustaphaIsa-fm4rg 15 วันที่ผ่านมา +1

    Malamai basu zabe shi dan ya kawo luwadi ba amma sun zabe shi saboda kudi. Wasu daga cikin malamai

  • @muhammadabdulwahhab8566
    @muhammadabdulwahhab8566 15 วันที่ผ่านมา +1

    Kudin ne wan nan gomnatin ke so kawai. Saboda idan a ka ba su , sai su sace.
    Bayan ga tunbim bashi a kan Yan Nigeria.