Karin aure yana nan daram ba gudu ba ja da baya - Malam Alkali Abubakar Salihu Zaria

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 15 ต.ค. 2024
  • Shehin Malamin nan Alkali Abubakar Salihu Zaria ya ce yawan yabon da ya ke yiwa uwargidansa Jamila ba zai hana shi auren Sumayya ba.
    A wata hira da Freedom Radio, ya ce auren da zai kara zai ragewa Jamila ayyukan gida sannan idan Allah ya amshi ransa ba ita kadai za ta ji zafi ba, haka kuma idan ita ta riga shi zai samu saukin radadi.
    Ya ce, masu rubuce-rubuce kan aurensa a Social Media su sani babu abin da zai canja kuma ita Jamila kishinta irin wanda shari’a ta yarda da shi ne.
    Malamin ya kuma ce, yabon da yake wa Hajiya Jamila yana nan daram ko gobe, haka ma karin auren mutuwa ce kawai za ta hana.
    Freedom Radio ta tambayi Malamin ko daga Sumayya an rufe kofa?
    Za kuji amsar da Malam ya bayar.
    Muma daga nan Muryar Jama’a Muna yiwa Malam Fatan Alkhairi, Allah ya bada zaman lafiya.

ความคิดเห็น • 19

  • @firdausiumar
    @firdausiumar 4 หลายเดือนก่อน +3

    Gaskiya Wannan Ba Muryar Malam Bane🙄😏🤌

  • @aishataannabi8126
    @aishataannabi8126 4 หลายเดือนก่อน

    Kai jama a Allah dai ya Sanya Alkhairi mlm

  • @baffaumarakwa1273
    @baffaumarakwa1273 4 หลายเดือนก่อน +1

    Gaskiya malam akwai tausayi

  • @NusaibaHaido
    @NusaibaHaido 4 หลายเดือนก่อน +1

    Wlh tunda kaiwa hjy jamila kishiya b kunya to akara tsoran harkar rijalu😭😭😭😭😭

  • @NusaibaHaido
    @NusaibaHaido 4 หลายเดือนก่อน +1

    Kai maza maza allah wadaran halinku

  • @saratulauwali
    @saratulauwali 4 หลายเดือนก่อน

    Kai malam ayima Jamila adalci

  • @NusaibaHaido
    @NusaibaHaido 4 หลายเดือนก่อน +2

    Ku baku duba allah da manxonsa se akan kara aure

  • @UmmiZango
    @UmmiZango 4 หลายเดือนก่อน +2

    Gaskiya malam wannan magana taka 😂malam kai jamaa

  • @oumoudjamila6602
    @oumoudjamila6602 2 หลายเดือนก่อน

    Dadina da gobe saurin zuwa wllahi,ni mace ce amma bana yaudarar kaina akan yabon da namiji zai min a idon mutane,in za ka yabeni yabani ni kadai daga ni sai kai,yanzu mai yiwa a yawan duminshi wata ta nace mishi don ta kuntatawa hajiya jamila ta shafe wannan sunna,ni dama in mijina ne baka yada ni a bakin duniya ka sani a bakin mutane

  • @OumouFadila-ch8gm
    @OumouFadila-ch8gm 4 หลายเดือนก่อน

    Allah ya kara lpy mlm, tinda aka Karawa jumcy kishiya, muma mun shafawa kanmu ruwa😂😂

  • @oumoudjamila6602
    @oumoudjamila6602 2 หลายเดือนก่อน

    Hum maganin wanda baya rufe bakinshi,an damu mutane da hajiya jamila a wa'azi an manta da akwai kaddarar wata a baya tana zuwa,da can me ya kawo yabon matar ka cikin harkar da'awa,to ke hajiya anti jaamila,sai kiyi hakuri,yanzu kuma sai ai ta yabon anti sumayya ko,

  • @zainabmtahir769
    @zainabmtahir769 4 หลายเดือนก่อน +1

    Ka manta kace kanaso ku mutu tare, to wane radadi kimw😂😂

  • @HassanaGarbamohd
    @HassanaGarbamohd 4 หลายเดือนก่อน

    😅😅Sai mallam

  • @khadijaabdullahiharuna9525
    @khadijaabdullahiharuna9525 4 หลายเดือนก่อน +3

    Mata ku saki maza ku nemi kudi wlh basuda tabbas😏

  • @AhmedMukhtar-y8w
    @AhmedMukhtar-y8w 3 หลายเดือนก่อน

    🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣

  • @oumoudjamila6602
    @oumoudjamila6602 2 หลายเดือนก่อน

    Maganganu malan sun ci karo da dabi'un mijin da yake ganin girman matarshi yaake zuga ta

  • @zainabmtahir769
    @zainabmtahir769 4 หลายเดือนก่อน

    Ka manta kace kanaso ku mutu tare, to wane radadi kimw😂😂

    • @jameelahkheesjameelahkhame5610
      @jameelahkheesjameelahkhame5610 4 หลายเดือนก่อน

      😂😂😂😂😂😂

    • @oumoudjamila6602
      @oumoudjamila6602 2 หลายเดือนก่อน +1

      Da ma duka ba iya Yi ba ne na maza ,wani su mutu tare,ai yanzu ya nuna musu iyaakarsu