Daman Yanzu Idan Kana Da Yaya Mata Ai Sai Addu'a Allah Ya Kawo Mazaje Nagari Kuma Idan Mazajen Sun Zo Ya Kamata A Takaita Wadannan Tsarabe_Tsaraben Da Suke Cire Ma Auren Albarka Ayi Wuf Dashi Cikin Sauki Baku Dami Kowaba Kuma Lowa Bai Dameku ba.
To ina iyayen sa?! Gaskiya dai akwai kuskure a irin wannan aure domin Manzon Allah S ya yi umarni da yin bincike kafin bayar da aure ko nema.sannan babu sanin iyayen yaro babu jagorancin su alhali a Shari'a Ubansa ko Kakansa shine Waliyyi majibincin lamarinsa amma duk an tsallakesu ba su ma sani ba. Irin wannan ne da an samu matsala ko akasi yarinyar zata zama ba tada wata ƙima ko ta sisi! Sauƙaƙawan yana da matukar kyau haka.sai dai idan da girma da mutunci to iyayensa Yakamata a shigo da su ba abokai ba. Allah ya datar damu
Ma Sha ALLAH
Gaskiya madallah da irin wannan neman awren
Masha ALLAh❤❤
Masha Allah
Allah karawa Annabi daraja S.A.W.
ماشاء الله تبارك الله
ماشاءالله تبارك الله
Masha'Allahu
Allahu'akbar! Ka ji gidan mutunci...
Allah ya sa albarka 🤲🏽
Amin
Tab ummmm Abu yayi kyau
Allah ya saka da alkhairi mlm
Amin
Allah ya basu zaman lafiya kaji aiki cikin sauki
❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
❤❤❤❤❤
Masha Allahu ❤❤❤❤
Allahu Àkbar ❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Daman Yanzu Idan Kana Da Yaya Mata Ai Sai Addu'a Allah Ya Kawo Mazaje Nagari Kuma Idan Mazajen Sun Zo Ya Kamata A Takaita Wadannan Tsarabe_Tsaraben Da Suke Cire Ma Auren Albarka Ayi Wuf Dashi Cikin Sauki Baku Dami Kowaba Kuma Lowa Bai Dameku ba.
Baka ne
Ba binchike duniyan nan malam
In kàga haka ta pitineso ne
Kuji tsoron Allah kudaina saka hoton mata sunyi kwalliya, kima ku saka darussunnan
Mun gode da shawara
Ba za tayi daraja ba a wannan zamanin
Naka tunani na jahillai ko
To kai mal zaka iya yi ma yarinyar ka haka?
To Allah dai yasa ya dinga ganinta da daraja irin wnn aure kmr an gaji da ita irin ta gallebe su din nn😂 ba wani bincike cab😂😂😂
0:58
To ina iyayen sa?! Gaskiya dai akwai kuskure a irin wannan aure domin Manzon Allah S ya yi umarni da yin bincike kafin bayar da aure ko nema.sannan babu sanin iyayen yaro babu jagorancin su alhali a Shari'a Ubansa ko Kakansa shine Waliyyi majibincin lamarinsa amma duk an tsallakesu ba su ma sani ba. Irin wannan ne da an samu matsala ko akasi yarinyar zata zama ba tada wata ƙima ko ta sisi!
Sauƙaƙawan yana da matukar kyau haka.sai dai idan da girma da mutunci to iyayensa Yakamata a shigo da su ba abokai ba. Allah ya datar damu
✅☝️☝️☝️✅🤲🏻🤲🏻🤲🏻✅🕋🕋🕋✅
Maganin yaran dasuka zama algagai ga iyayan su kenan,( kazo ka tattara ta ku tafi )😂
😂😂
Masha Allah
Masha Allah