Madallah da irin wannan neman aure Sheikh Adam Muhammad Albani Gombe

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 14 ต.ค. 2024
  • A irin wannan neman aure Allah Yake saka mata Albarka. #malam #aure #sunnah

ความคิดเห็น • 34

  • @abdul-hadisaidu3895
    @abdul-hadisaidu3895 2 หลายเดือนก่อน

    Ma Sha ALLAH
    Gaskiya madallah da irin wannan neman awren

  • @autakakatv6352
    @autakakatv6352 2 หลายเดือนก่อน

    Masha ALLAh❤❤

  • @MuhammadNasiryahaya
    @MuhammadNasiryahaya หลายเดือนก่อน

    Masha Allah

  • @sufisadisu
    @sufisadisu 3 หลายเดือนก่อน +2

    Allah karawa Annabi daraja S.A.W.

  • @مريمشعيب-غ3ض
    @مريمشعيب-غ3ض 3 หลายเดือนก่อน +2

    ماشاء الله تبارك الله

  • @HassanYossef-u6f
    @HassanYossef-u6f 4 หลายเดือนก่อน +1

    ماشاءالله تبارك الله

  • @abubakarmuhammad6470
    @abubakarmuhammad6470 3 หลายเดือนก่อน +1

    Masha'Allahu

  • @bodmazyusuf4683
    @bodmazyusuf4683 4 หลายเดือนก่อน +1

    Allahu'akbar! Ka ji gidan mutunci...
    Allah ya sa albarka 🤲🏽

  • @JiddaNas
    @JiddaNas 3 หลายเดือนก่อน +1

    Tab ummmm Abu yayi kyau

  • @رضوانربيع-خ5ض
    @رضوانربيع-خ5ض 4 หลายเดือนก่อน +1

    Allah ya saka da alkhairi mlm

  • @chafaimoumouni9249
    @chafaimoumouni9249 4 หลายเดือนก่อน +2

    Allah ya basu zaman lafiya kaji aiki cikin sauki

  • @AbdoulwakilouBoukari
    @AbdoulwakilouBoukari 3 หลายเดือนก่อน +6

    ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤

  • @Nura-ik1qs
    @Nura-ik1qs 2 หลายเดือนก่อน

    ❤❤❤❤❤

  • @yussufle227
    @yussufle227 4 หลายเดือนก่อน +1

    Masha Allahu ❤❤❤❤

  • @nafissamagagi5682
    @nafissamagagi5682 4 หลายเดือนก่อน +1

    Allahu Àkbar ❤❤❤❤❤❤❤❤❤

  • @nuraabdullahi6614
    @nuraabdullahi6614 4 หลายเดือนก่อน +2

    Daman Yanzu Idan Kana Da Yaya Mata Ai Sai Addu'a Allah Ya Kawo Mazaje Nagari Kuma Idan Mazajen Sun Zo Ya Kamata A Takaita Wadannan Tsarabe_Tsaraben Da Suke Cire Ma Auren Albarka Ayi Wuf Dashi Cikin Sauki Baku Dami Kowaba Kuma Lowa Bai Dameku ba.

  • @AminaJibrin-nt6dm
    @AminaJibrin-nt6dm 4 หลายเดือนก่อน +1

    Ba binchike duniyan nan malam

    • @eenarage3021
      @eenarage3021 4 หลายเดือนก่อน

      In kàga haka ta pitineso ne

  • @fodioyahaya7506
    @fodioyahaya7506 4 หลายเดือนก่อน +2

    Kuji tsoron Allah kudaina saka hoton mata sunyi kwalliya, kima ku saka darussunnan

    • @Darus-sunnah89
      @Darus-sunnah89  4 หลายเดือนก่อน +1

      Mun gode da shawara

  • @mabbalanzai
    @mabbalanzai 4 หลายเดือนก่อน +2

    Ba za tayi daraja ba a wannan zamanin

    • @AshirHalidu
      @AshirHalidu 3 หลายเดือนก่อน

      Naka tunani na jahillai ko

  • @Hasneem528
    @Hasneem528 4 หลายเดือนก่อน +2

    To kai mal zaka iya yi ma yarinyar ka haka?

  • @salmaidrees4078
    @salmaidrees4078 3 หลายเดือนก่อน +2

    To Allah dai yasa ya dinga ganinta da daraja irin wnn aure kmr an gaji da ita irin ta gallebe su din nn😂 ba wani bincike cab😂😂😂

  • @AdamuhamzaAdamuhamza
    @AdamuhamzaAdamuhamza 3 หลายเดือนก่อน

    0:58

  • @yakubugarbanayaya566
    @yakubugarbanayaya566 2 หลายเดือนก่อน +1

    To ina iyayen sa?! Gaskiya dai akwai kuskure a irin wannan aure domin Manzon Allah S ya yi umarni da yin bincike kafin bayar da aure ko nema.sannan babu sanin iyayen yaro babu jagorancin su alhali a Shari'a Ubansa ko Kakansa shine Waliyyi majibincin lamarinsa amma duk an tsallakesu ba su ma sani ba. Irin wannan ne da an samu matsala ko akasi yarinyar zata zama ba tada wata ƙima ko ta sisi!
    Sauƙaƙawan yana da matukar kyau haka.sai dai idan da girma da mutunci to iyayensa Yakamata a shigo da su ba abokai ba. Allah ya datar damu

  • @hassanmaiyaki6372
    @hassanmaiyaki6372 3 หลายเดือนก่อน

    ✅☝️☝️☝️✅🤲🏻🤲🏻🤲🏻✅🕋🕋🕋✅

  • @eenarage3021
    @eenarage3021 4 หลายเดือนก่อน +2

    Maganin yaran dasuka zama algagai ga iyayan su kenan,( kazo ka tattara ta ku tafi )😂

  • @ShawalMohammed-k2u
    @ShawalMohammed-k2u 3 หลายเดือนก่อน +2

    Masha Allah

  • @RokiaOsman-c1x
    @RokiaOsman-c1x 3 หลายเดือนก่อน +3

    Masha Allah