KO KUNSAN FIR'AUNA BAHAUSHE NE ?

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 13 พ.ค. 2022
  • FIR'AUNAWA HAUSAWA NE
    Master Sule Bello dan ƙasar Niger ya fayyace mana alaƙar Misirawa da, da Hausa.
    Ya kuma gano Dalar Pyramid a jihar Zandar yankunan Damagaran.
    ...
    :: BIBIYEMU ::
    TIKTOK: @duniyarmu_official
    TH-cam: @DUNIYARMU
    IG: @duniyarmu_official
  • บันเทิง

ความคิดเห็น • 288

  • @yusufbubah1760
    @yusufbubah1760 ปีที่แล้ว +19

    Masha Allah Hausa Ikon Allah Ina Alfahari da kasancewata Bahaushe

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +4

      💪😀 nima haka.

  • @ibrahimadamouchadaou5266
    @ibrahimadamouchadaou5266 ปีที่แล้ว +3

    Parfait, bon courage mon frère.
    Vive l'Histoire et l'archéologie.

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      ??? 😀
      🤔🤔🤔
      Perfect, good luck my brother. Long live history and archaeology.😁😁
      Thank you 🙏

  • @princessmaya4987
    @princessmaya4987 ปีที่แล้ว +1

    Masha Allahu ya kamata a yayatawa duniya wanna bayani Amman shiru kakeji ban taba jiba sai yanxu...Ina alfahri dabkasancewata bahaushiya

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +1

      Gaskiya ne, zaman duniya a wannan lokaci siyasa ne, wasu tsirarine kawai suke juya duniyar.

    • @SmGeneral-l8g
      @SmGeneral-l8g 6 วันที่ผ่านมา

      ​@@duniyarmu❤

  • @turanciafaifai5944
    @turanciafaifai5944 ปีที่แล้ว +4

    The first-ever research in Hausa that interests the world. The researcher should be awarded with more than a professorship for this effort. Kudos to him. Nice one.

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      Oh yes! It's really a master piece of research. 😊👍

  • @kamalumuhammad5023
    @kamalumuhammad5023 ปีที่แล้ว +7

    Ilimi kogi!Gaba dai gaba dai Harshen Hausa

  • @user-wh1kj1dc3c
    @user-wh1kj1dc3c 3 หลายเดือนก่อน

    Tofa maa shaa Allah

  • @isahabib5733
    @isahabib5733 ปีที่แล้ว +2

    Acikin Qur'anic 2:128 da 14:40 Annabi Ibrahim ya roki Allah ya sani ya kasance mai yin sallah sannan da yawa daga cikin zurriyarsa
    Wallahi yanda hausawa sukeyin ibada yafi karfin ake wai danfodione ya sasu aa shiriya CE daga Allah kuma kusani hausawa kune bani israela
    Ku jikokin annabi Ibrahim ne amma an sace muku tarihinku. in an fada muku zakuce karyane

  • @kabiruabdullahibako9380
    @kabiruabdullahibako9380 ปีที่แล้ว +9

    A very good and educative historical development that needs more research for better understanding.

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      Of course. 😊👍

  • @ahmadouousmane2056
    @ahmadouousmane2056 2 ปีที่แล้ว +7

    Allah yataymaka

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  2 ปีที่แล้ว

      Ameen Summa Ameen

  • @doctordodo3742
    @doctordodo3742 ปีที่แล้ว +7

    In my family's genealogy, our elders always said we came from Egypt and we never figured this out. This Man deserves a special award from all of us Hausa people spread all over the globe.

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +1

      Of course.
      This is a game changing discovery, it make me a little bit proud of my Mother's Tongue (Hausa).
      He deserved more than SALUTE
      🖖😊👍

    • @hassansarki5030
      @hassansarki5030 ปีที่แล้ว +1

      A

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      Nap! 😀
      Hausa Native.

    • @shuaibusada151
      @shuaibusada151 ปีที่แล้ว +1

      I'm quite impressed with this discovery.All Ya kara daukaka.

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      Ameen Summa Ameen ☺️🙏
      Thanks 👍

  • @danbaiwa5963
    @danbaiwa5963 ปีที่แล้ว +1

    Masha Allah Hausa ikon Allah

  • @maimartaba2191
    @maimartaba2191 ปีที่แล้ว +4

    Macha allah yakamata mu samu ireirenku da dama ma su zakulomuna tarihinmu nun gode da aikin da kakeyi

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      Ina godiya mai martaba 😃👍

  • @abdulfari3528
    @abdulfari3528 ปีที่แล้ว +2

    Historically nd by our way of dressing nd speaking it evidently show that hausa originated frm egypt....................

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      No, it's the other way around. 😀👍

  • @ibrahimabdoulkarim7086
    @ibrahimabdoulkarim7086 ปีที่แล้ว +5

    masha allah

  • @abdullahihamza5901
    @abdullahihamza5901 ปีที่แล้ว +3

    Masha Allahu Allah ya kara kokari tarihi baya karya

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      Ameen Summa Ameen ☺️🙏
      Muna godiya.

  • @balarabacikaji9259
    @balarabacikaji9259 ปีที่แล้ว +7

    Masha Allah masucewa qaryane meye abin mmk ko qarya aciki karfa kumanta da irin yawon da dan Adam kedashi achikin duna kuma kunsan babu wata qasa da ta tara yawan kabilu Kala kala kuma qasar da tafi yawon annabawan Allah? Meye abin gudu a misra? ana danganta Bahaushe da bamaguje me yasa baku fito kunce qaryaba kenan bamaguje yafi bamisry kenan a gueinku

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +3

      Alhamdulillah, duk mai hankali yasan wannan bayanai naki gaskiya ne.
      Muna godiya. 😊🙏

  • @OtherNewsHausa
    @OtherNewsHausa ปีที่แล้ว +7

    Wai ku sai yau kuka gano...to ai ko kurani kake karatu zaka gane cewa ruwan dufana ne suka mayar da nijar sahar...lokacinda dan Annabi yace zan hau dutsi ai cikin wa dannan duwatunne...amma duka saida ruwa suka bata duwatsun....
    Kuma kk ga sunaye...Ramse, Hausa Hamana, rana, gona, kara etc.
    Ubangiji yayi alkawarin shafe tarihin wayanda suka kangare ai

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +1

      Yawwa Alhamdulillah. Bayaninka gaskiya ne.
      😊👍

  • @yahuzadanbaba520
    @yahuzadanbaba520 ปีที่แล้ว +3

    Masha Allah. Allah daɗa taimakawa

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      Ameen Summa Ameen ☺️🙏
      Ina godiya

  • @garbalaba9625
    @garbalaba9625 ปีที่แล้ว +2

    Masha Allah ya kara basira dan uwa

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      Ameen Summa Ameen ☺️🙏
      Thanks 👍

  • @Musaeasy
    @Musaeasy ปีที่แล้ว +3

    Nice video,

  • @GarbaAliyu
    @GarbaAliyu ปีที่แล้ว +3

    Mashaallah 🙏

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +1

      Alhamdulillah 🙏

  • @user-mf9lq6tb5u
    @user-mf9lq6tb5u ปีที่แล้ว +3

    Masha Allah

  • @adamoudari7049
    @adamoudari7049 ปีที่แล้ว +2

    Allah ya kiyaye

  • @abdougado5371
    @abdougado5371 ปีที่แล้ว +2

    Gaskiyar magana wannan bincike abun alfaharine ga kabilar hausawa, duk da cewa shi fira'auna ya kafa tarihin ta'asarda duniya ba zata mabta dashi ba ,

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      Wallahi kana cikin dai-daikun mutane masu fasahar ganewa, domin wasu gani suke kamar dan ance Fir'auna Bahaushe ne to ana nufin Hausawa ƴan wuta ne.
      Shiyasa nayi wannan vidiyon, a karshensa nayi wannan bayani.
      th-cam.com/video/2qqCLV9svnw/w-d-xo.html
      THANKS 😊👍

  • @mazajene
    @mazajene 2 ปีที่แล้ว +11

    Ina bibiyanku sosai

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  2 ปีที่แล้ว +1

      Muna godiya 🙏

    • @ismailfx2024
      @ismailfx2024 ปีที่แล้ว

      Wai Ya Maganar Safarau kwana casa jn.... Naji labari wai za ka aure ta

  • @musaabdullahi5036
    @musaabdullahi5036 ปีที่แล้ว +3

    Allah Mai girma ilimi kogine Allah ya Kara basira

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      Ameen Summa Ameen ☺️🙏
      InaGodiya

  • @InnocentYohanna-vw2pn
    @InnocentYohanna-vw2pn 4 หลายเดือนก่อน +1

    Allah kara basira

  • @adamfulani9397
    @adamfulani9397 ปีที่แล้ว +8

    wannan haka take farasa da ingila sun San komai amma badu son nunawa mode kwai mu tilastasu su fito a idon duniya su nina matsayinmmu

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +1

      👍 wannan gaskiya ne wallahi.

  • @nawasmuhammed4887
    @nawasmuhammed4887 ปีที่แล้ว +3

    Mudai koma menene ya'yan Annabi Adam, baruwammu daku jinginamu da fir'auna

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +2

      😂😂😂
      Don yaren fir'aunoni ya kasance Hausa, hakan baya nufin Hausawa 'yan wuta ne.
      Mu duba maganar da hankali da kuma ilimi.
      Annabi Musa AS daya girma agidan fir'auna baiyiwa Allah tawaye ba, saimu kawai don Allah yayi yarenmu daya da fir'auna?
      To shi Annabi Musa AS da wanne yaren yake magana?

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +2

      To ai fir'aunanma dan gidan Annabi Adam dinne. 😂😂😂

    • @yaseribrahim7356
      @yaseribrahim7356 9 หลายเดือนก่อน +1

      Ya tabbata daga wani malami yace annabi Musa bakin fata ne

  • @doctordodo3742
    @doctordodo3742 ปีที่แล้ว +2

    Wow, we Hausa people are something else!

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      Oh yes! It seems like we are the most known early civilization in the world.
      Because: this history so-passed the Sumerian, Babylonian cultures, even the Mospetamians.

  • @deenproduction147
    @deenproduction147 ปีที่แล้ว +1

    Sannu da aiki this is very nice history

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      Thanks 😊👍

  • @ishaqbinsaleh7309
    @ishaqbinsaleh7309 ปีที่แล้ว +3

    toh this is a wonderful innovation to the world of today

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      😊👍 Especially to Hausa speaking countries, most remarkably Nigar.

  • @topblack2179
    @topblack2179 ปีที่แล้ว +3

    I always been believing that we Hausa are the chosen people.
    I grew up in Islamic society and I found many similarities between Hausa language and some words that Islam put them on Moses tongue and also many of the ancient Kemetic activities are just the same as ours
    this great anthropologist has to be adopted and protected by all of the Hausa people and I wish to get his contacts

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +1

      This is really motivational.
      Thanks ☺️👍

    • @ray_light44
      @ray_light44 ปีที่แล้ว

      There’s nothing like chosen people today
      The chosen people used to be the Hebrews but they disobeyed god countless times so they faced gods wrath. Hausa have Arabic influences because we were literally influenced by Arab merchants during the 14-15 centuries

    • @SedouDafro-bq4mo
      @SedouDafro-bq4mo ปีที่แล้ว

      Ikon allah

  • @boubacargarba633
    @boubacargarba633 ปีที่แล้ว +2

    Allah ya Kara basira maitre Macha Allah

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      Ameen Summa Ameen ☺️🙏
      Thanks

  • @azizniger9362
    @azizniger9362 ปีที่แล้ว +4

    Masha allah 👈🇳🇪

  • @Abdul_majid548
    @Abdul_majid548 ปีที่แล้ว +4

    To haka akayi!! Mu dai ba zamuce komai ba.

  • @hajjajuwakili6488
    @hajjajuwakili6488 ปีที่แล้ว +1

    Hauka maganinki Allah......to masara koda za'atashi Duniya ba zasu taba yarda da wannan haukar takuba

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +1

      Hmm. Magana ake ta ilimi, na tabbata baki saurara ba, kuma ki kara tunani, maye dan ance fir'auna bahaushe ne? Kinmanta cewa in Fir'auna bahaushe ne to Annabi Musa ma, dayaran hausa yake magana.
      Kuma mu ba damuwarmu wasu su yarda ba, magana ake ta hujja da ilimi.
      Dan Allah ki kalli wannan: th-cam.com/video/2qqCLV9svnw/w-d-xo.html

  • @abdoubabaleaboubacar5473
    @abdoubabaleaboubacar5473 3 หลายเดือนก่อน +1

    Wasu kalmomin Hausa da larabte ba su da banbante. Sanan Kuma tarihin assalin haoussawa na da Nissa Chi ne yassa ganin tarihin da wahala

  • @musaabolqasim4910
    @musaabolqasim4910 ปีที่แล้ว +3

    ماشاء الله أمة الهوساوي

  • @SandraIduborAmebonation1
    @SandraIduborAmebonation1 ปีที่แล้ว +4

    Aikin ku na kyau 👍

  • @madysalt
    @madysalt ปีที่แล้ว +2

    No doubt about this historical information, if one looks at kingdom of hausa in the Palace is so advanced like the system of government administration today, right from the head like sarki, waziri, galadima and so on, even with financial ministers is wonderful, maybe, western civilization copy the system of administration from hausa people, more research I think.

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +1

      This is indeed a piece of brilliant point of view, your hypothesis was absolutely worth spending time to dig down the rabbit hole.
      Thanks ☺️👍

  • @alameenidriso1958
    @alameenidriso1958 2 ปีที่แล้ว +4

    mashaallah

  • @jamiluauwal-fo5lu
    @jamiluauwal-fo5lu ปีที่แล้ว +2

    HAUSA BA DABO BA

  • @albayantvzmf2534
    @albayantvzmf2534 ปีที่แล้ว +2

    Naji dadin kasancewar Hausa daddaen halshe ne Amma alakar Hausa da fir auna baiyiman dadi ba.
    Bangaren rubutun yaren Hausa na asali abun a yabane.

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +2

      Yare daban, sabon Allah ma daban. 😀

  • @souleymanrabo1054
    @souleymanrabo1054 ปีที่แล้ว +1

    ما شاء الله

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      Alhamdulillah 🙏

  • @hiqma86
    @hiqma86 ปีที่แล้ว +3

    iKon Allah

  • @ibrahimprezi1239
    @ibrahimprezi1239 ปีที่แล้ว +5

    👍🤲🥰🥰🇳🇪🇳🇬

  • @sarkitijjaniabdullahi6422
    @sarkitijjaniabdullahi6422 ปีที่แล้ว +4

    Tabbas wannan zai kawo ci gaba musamman na kawo karshen takaddamar asalin Hausa shine bayajidda .
    Allah yai jagora

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      Gaskiya ne. Ameen Summa Ameen ☺️🙏

  • @muhdshafiu5227
    @muhdshafiu5227 ปีที่แล้ว +3

    Wannan haka yake kamar yadda muka karanta a hausa courses 👍👌

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      Gaskiya ne, kaji maganar ilimi. 😊👍

  • @user-kp5gt7gj9o
    @user-kp5gt7gj9o ปีที่แล้ว

    😂😂😂hum zuberu

  • @xsiri3022
    @xsiri3022 ปีที่แล้ว +2

    Rā > Wā
    Rānā > Wānā, Wāān

  • @abuzainabtv5867
    @abuzainabtv5867 ปีที่แล้ว +2

    Sora saudiya da soudan

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      InahaAllah. Muna tafe.

  • @user-hj3yz8gy9h
    @user-hj3yz8gy9h ปีที่แล้ว

    E

  • @rahamayusuf574
    @rahamayusuf574 ปีที่แล้ว +1

    🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣

  • @innieski5466
    @innieski5466 2 ปีที่แล้ว +6

    barka munason cigaban tafiya acikin lokaci
    dakuma hira daeliens kachina4

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  2 ปีที่แล้ว +2

      Slm. Muma godia, babu shakka comment dinka yana kara mana kwarin gwiwa sosai.
      InsslhaAllah zamu kawosu nan bada jimawaba.

    • @innieski5466
      @innieski5466 2 ปีที่แล้ว +1

      @@duniyarmu ameen Allah yadafamaka
      Acikin duk al amuranka kuma yabaka iko nakawomana ameen

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  2 ปีที่แล้ว +1

      Ameen Thumma Ameen
      MUNA GODIYA 😀👍

    • @innieski5466
      @innieski5466 2 ปีที่แล้ว

      @@duniyarmu ❤❤👀👂💗

  • @abdourahamaneabdoul.d258
    @abdourahamaneabdoul.d258 ปีที่แล้ว +1

    Ay wannan ba aboun alfahari bane.

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      Saboda me? Kana Nufin Allah zai hukunta wani akan laifin wanine.
      Matarsa ma yar'aljanna ce.

  • @samyscisse9974
    @samyscisse9974 ปีที่แล้ว +2

    Kenan farahona bagobiri ne 😂 ikon Allah

  • @zeezeebo
    @zeezeebo ปีที่แล้ว +1

    Baku rabuwa da shari

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +1

      Meye na shari?
      Kana bincike kafin comment inba hakaba zakaji kunya a idon mutane.
      Marar ilimi baya comment akicin public.

  • @habeelamuhammad2924
    @habeelamuhammad2924 ปีที่แล้ว +1

    Karyane firauna ba kibde ne ba bahaushe bane yawwa

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +1

      🤣🤣🤣
      Annabi Musa daya girma a gidan Fir'auna shikuma wanne yare yake?

    • @habeelamuhammad2924
      @habeelamuhammad2924 ปีที่แล้ว +1

      @@duniyarmu yaren da akeyi a misra shiyakeyi

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +1

      Kibdanci kuma sabon yarene in aka kwatanta da labarin damai binciken ya kawo, ba lallai yana nufin fir'auna RAMSI na 2 bane. Yana magana ne akan Asalin Fir'aunoni wato Sarakunansu.
      Zatonka in Fir'auna bahaushene, to hausawa sun zama ƴan wuta kenan ko? To matar Fir'una ma ƳarAljanna ce. Kuma ba abin kunya bane don fir'auna ya zama bahaushe domin laifin wani baya shafar wani.
      Amma ka kalli bidiyon kuwa? Domin kamata yayi kaji me akace tukun kafin kayi sharhi.

  • @nawasmuhammed4887
    @nawasmuhammed4887 ปีที่แล้ว +1

    Bincike yagayamuku karya

  • @fatimausman811
    @fatimausman811 ปีที่แล้ว +1

    Kwandi

  • @bellouthman2620
    @bellouthman2620 ปีที่แล้ว +2

    Mu, Allah maigirma da daukaka yayi muna bayanin asalin dan Adam ba daga burai bane,burai daban dan adam daban babu alaqa tsakaninsu,
    Kudai ku qara bincike.

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +1

      😂😂😂
      @Bello Uthman: Kana da gaskiya, mu kawai labaransu muke kawowa, kuma sanin abinda wani yake cewa akankama ilimi ne.

  • @ismailfx2024
    @ismailfx2024 ปีที่แล้ว +1

    Hahahahhaha

  • @2nicedankanawaneh
    @2nicedankanawaneh ปีที่แล้ว +2

    Haba Koda Naji🤔
    Ashe shiyasa Bahaushen Mutum Yakeda Shegen Taurin Kai 😏🙄

  • @Hausa-Fulani
    @Hausa-Fulani ปีที่แล้ว +1

    Wallahi kana ganin buhari kaga gawar firauna

  • @jdxh2154
    @jdxh2154 ปีที่แล้ว +2

    Biri yayi kama da mutum

  • @feriszeane5695
    @feriszeane5695 2 ปีที่แล้ว +3

    Anatare

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  2 ปีที่แล้ว

      Ana Tare, Mun gode.

  • @nazifiumarjeme1750
    @nazifiumarjeme1750 ปีที่แล้ว +1

    Karya dai Haramun

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      Amma Ilimi ba karya bane ko?

    • @nazifiumarjeme1750
      @nazifiumarjeme1750 ปีที่แล้ว +1

      @@duniyarmu Eh ilimi gaskia ne neman shi kuma wajibi ne amma karya haramun

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      Wannan haka yake tabbas. Amma a zatonka maye abin karyar?

    • @nazifiumarjeme1750
      @nazifiumarjeme1750 ปีที่แล้ว +1

      @@duniyarmu Ba zato bane kuma ban karya ta hakan ba… nidai nayi tunatarwa ne akan cewa Karya dai Haramun

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      Na fahinta. Ina godiya. 😀🙏

  • @sakinadeeni4713
    @sakinadeeni4713 ปีที่แล้ว +1

    Niko meye na dangantamu da Fir’auna ku ko sbd Allah, banga abin alfahari ba ga wanan dan’taliki marar ji. Na ta6a karanta labarinan a Google wajen 6-8 years ago

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +3

      Malama Sakina, idan har Fir'auna bahaushe ne kamar yadda kika firkanta, to Annabi Musa ma Bahaushe ne domin agidan fir'auna ya girma. Kuma alakanta bahaushe da fir'auna baya nufin Hausawa sun zama ƴan wuta, domin matar fir'aunama ƴar aljannna ce.
      Dan Allah inkin samu lokaci ki kalli wannan bidiyon namu zuwa karshe, DAN ALLAH
      th-cam.com/video/2qqCLV9svnw/w-d-xo.html
      MUNA GODIYA ☺️👍

    • @sakinadeeni4713
      @sakinadeeni4713 ปีที่แล้ว +2

      A daman ba muna nufin mun zama yan’ wuta bane, akan sami uba ba musulmi ba da’ ya zama musulmi d/s, suma wanda ba musulman ba bamu san qarshensu ba, rashin da’arsa ga Allah ne ya yi yawa. Eh gsky ne amma Annabi Musa (AS) yana cikin banu israel, hakafa Nana Asiya yar’ Aljanna ce, muma Allah yasa muyi kyakkyawan qarshe Amin. To In sha Allah

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +2

      Bayananki gaskiya ne.
      Ameen Summa Ameen ☺️🙏
      Thanks 😊👍
      Annabi Musa tabbas jinin Isra'ilawa ne, amma kasancewar agidan Fir'auna ya girma babu tantama sai yafi iya yaren Fir'auna fiye da Isra'ilanci.

  • @sadiqmusa8017
    @sadiqmusa8017 ปีที่แล้ว +1

    Basira ya kari

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      Maganace ta hujja da ilimi.

  • @idrississia7062
    @idrississia7062 ปีที่แล้ว +2

    🤣🤣🤣

  • @kasimisah1309
    @kasimisah1309 10 หลายเดือนก่อน

    Tabbas haka ne ga jikanshi ma nan Buhari ya na mulkin Nijeriya

  • @ahmadouelhadjisoule4274
    @ahmadouelhadjisoule4274 ปีที่แล้ว +1

    Très de confusion dans.le dire de maître souley, car : le garou ou rempart de Zinder , on sais bien.qu'il est consu dans le annees de reigne de Tanimoun (17 _18 ème siècle.et si onconsider le damagaram (takaya) elle n'était pas en.pays haussa plutôt beriberi (barébari)

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +1

      Really?? 😀 Am sorry, I don't know what u just said.
      I even try to translate it Franch to English, however the result its not as meaningful.

  • @alhassansalisu4811
    @alhassansalisu4811 ปีที่แล้ว +3

    Ikon Allah
    Idan kana Raye zakaji karya kalakala
    Wai fir auna bahaushe ne 😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +1

      😂 Gaskiya ne.

    • @samyscisse9974
      @samyscisse9974 ปีที่แล้ว +1

      😂😂😂 yala bagobiri ne ko ba adare 😂😂😂

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      😂

  • @Kanurilanguage
    @Kanurilanguage ปีที่แล้ว +2

    😂😂😅

  • @Humy_
    @Humy_ ปีที่แล้ว +2

    To idan an gano sae a canxa rubutun ya koma na misirawan da din

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +1

      Habadai ai nasu yafi wuya.

  • @yusufadamu1263
    @yusufadamu1263 ปีที่แล้ว +4

    In'allah yayadda burinku bazai'cikaba kutunzura hausawa koce fulani yan'taaddane sannan kuma kutunzura fulanin kuce pir'auna bahaushene saboda a'dinga kashe'kashe tsakanin fulani da hausawa toh'mu bamugani'akuraniba da ace pirauna bahaushene dazamugani a'alqurani Allah yamana'maganinku alparman manzo sallallahu alaihim wasallam

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      Jahilci yafi hauka, naji kunyar samun irinka a cikin hausawa.
      YARE DABAN, SABON ALLAH MA DABAN, ba abin daya hadasu.
      Gashi kuma ka iya sharri, haka kawai ka tsara wani labari na fulani da hausawa, duk dadai ba abin daya hada wannan bayani da fulani ko ciwa wani mutunci.
      Kamanta cewa, Matukar fir'auna Bahaushe ne, to ANNABI MUSA ma ya iya Hausa, domin a gidan fir'auna aka raineshi.
      JAHILCI YAFI HAUKA

  • @dsunnah5593
    @dsunnah5593 ปีที่แล้ว +3

    Ammadai fir'aunan Nigeria kuke nufi ko?

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +2

      😂 Allah zai iyayin fir'auna bafulatani ma, ikon Allah ya wuce nan.
      th-cam.com/video/2qqCLV9svnw/w-d-xo.html

    • @alhassansalisu4811
      @alhassansalisu4811 ปีที่แล้ว +1

      😂😂😂😂😂😂

  • @yahayaraberabekafinta7172
    @yahayaraberabekafinta7172 ปีที่แล้ว +2

    Mln kayi kokarifah

  • @abdulkareemabdullahi1763
    @abdulkareemabdullahi1763 ปีที่แล้ว

    To,mude munaji acigabada kokari

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      Thanks 😊👍

  • @aliyuyau6902
    @aliyuyau6902 ปีที่แล้ว +1

    Mu Hausawa bamu karbaba

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      😀 Dan kalli bidiyon tukunna. Bawai magana ake da ka ba. Hujjace da ilimi.

  • @classiqboy9870
    @classiqboy9870 ปีที่แล้ว +1

    Wai annabi Musa Kenan ba haushe she a

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +1

      Matukar fir'auna bahaushe ne, to dole ne ya kasance Annabi Musa ma ya iya Hausa domin acikin gidan Fir'auna aka raineshi.

    • @doctordodo3742
      @doctordodo3742 ปีที่แล้ว +1

      Annabi Musa Kam Wasu Sunce Baqar Fata Ne. Ni Ban San Wannan Labari Ba Sai Da Wani Balarabe Dan Misirah Ya Shaida Mini Haka A Masallaci Cikin Azumi Da Ya Wuce A ' nan a Amruka. Allahu Ya A' Alam. Ni Karan Kaina Ban Yi Bincike Kan Wannan Magana Ba. Don Haka Bani Da Tabbas. Amma, Aje Azo Ilimi Qara Qaruwa Yake Komai Zai Fito Ko Bajima Ko Ba Dade. A huta Lafiya.

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      Wannan gaskiyane, Amma Annabi Musa (AS) ba'isira'ile ne domin dangidan Annabi Yaqub (AS) ne daga Jerusalem.
      Amma bawai ina cewa shi ba baki bane, domin nima bansan kalarsa ba gaskiya.
      Muna godiya sosai, domin ta hanyar tattaunawa ilimi ke karuwa.

  • @abuzainabtv5867
    @abuzainabtv5867 ปีที่แล้ว +1

    Kayi jamaa Nigeria ta cika da kariya.

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +1

      ???
      Bamu gane ba?

  • @younoussaomar3347
    @younoussaomar3347 ปีที่แล้ว +1

    Naji dadin tarihin ga amma a tch firaouna bahawche ne gaskiya a duba day

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +1

      Malam Younoussa, idan har Fir'auna bahaushe ne, to Annabi Musa ma Bahaushe ne domin agidan fir'auna ya girma. Kuma alakanta bahaushe da fir'auna baya nufin Hausawa sun zama ƴan wuta, domin matar fir'aunama ƴar aljannna ce.
      Dan Allah inka samu lokaci ka kalli wannan bidiyon namu zuwa karshe, DAN ALLAH
      th-cam.com/video/2qqCLV9svnw/w-d-xo.html
      MUN GODE ☺️👍

  • @rachidy199
    @rachidy199 2 ปีที่แล้ว +6

    Abu yayi kyau, toh ya kamata hausawa su kama abun da kyau, kuma su kwato tarihin su.

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  2 ปีที่แล้ว +1

      Wannan gaskiya ne

  • @aragamusa2144
    @aragamusa2144 ปีที่แล้ว +4

    Can anyone for the sake of Allah translate

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      @Araga Musa. What do u wanted to be translate?

    • @abdurrahamanabubakar7560
      @abdurrahamanabubakar7560 ปีที่แล้ว +1

      They are talking about egypt are related to Hausa language

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +3

      It's the presentation interview of a research study which claims that ancient Egyptians and their Pharos are primarily HAUSA people. Originated from Damagaran in Niger.

    • @happyhub_ng
      @happyhub_ng ปีที่แล้ว +2

      They said the creature that is called fir,auna the olden days unbeliever creature his language is hausa by research

    • @abdulfari3528
      @abdulfari3528 ปีที่แล้ว +3

      Its indicating that hausa were originally frm egypt...their own way of speakings,dressing nd the pyramid in damagaram shows that people live more than thousand years in same damagaram( dan baki) b4 living to egypt where we have d pyramid existing in egypt...

  • @ahmad-talbaimamuddeen3143
    @ahmad-talbaimamuddeen3143 ปีที่แล้ว +1

    Taaab, yanzu hausa ne fir'aunu kenan kut... Ni dai gaskiya kamar ban da...

  • @yakubumusa5855
    @yakubumusa5855 ปีที่แล้ว +1

    Na san bahaushene to tuni soda hausawa kiftawane

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      Da gaske? 😀
      Kumafa kaga in akabi salasala to za'a iya samun alaka tsakanin mu da Copt din. 🤔

  • @abdougado5371
    @abdougado5371 ปีที่แล้ว +1

    a a fira'auna bamu san cewa bahaushe bane, amman muna tsanmanin cewa dai bakar fatane

  • @masterhausalanguage
    @masterhausalanguage ปีที่แล้ว +1

    Shirme

  • @emmanuelogeh962
    @emmanuelogeh962 ปีที่แล้ว +2

    Bahaushen kano 😂

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      Baraba da zuwa. 😃🙏

  • @Humy_
    @Humy_ ปีที่แล้ว +2

    Yanxu hoton karnika da tsintsaye shine rubutun hausa na da 🤔😂

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +1

      Tabbas kuwa. 😂

    • @teneretenere1401
      @teneretenere1401 ปีที่แล้ว +1

      Haussa bay da rubutu

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      🤣🤣🤣

    • @Humy_
      @Humy_ ปีที่แล้ว +1

      @Mas-ud Al-hassan ahaka kuma muke san shi ba 😂

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      🤣👍

  • @ummuabdullaah7823
    @ummuabdullaah7823 ปีที่แล้ว +2

    KO KUN SAN FIR'AUNA BAHAUSHE NE???🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      😂😂😂

    • @mhhaafiz
      @mhhaafiz ปีที่แล้ว +1

      😂😂😂

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +2

      Amma kunsan hujjoji sune ilimi, ina fatan kunga bidiyon? 😂

    • @mhhaafiz
      @mhhaafiz ปีที่แล้ว +2

      @@duniyarmu haka ne🙂! Muna godiya da ilimimantarwar ka

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      @Mh Hafiz: ina godia.

  • @aishaabdulkadir5818
    @aishaabdulkadir5818 ปีที่แล้ว +2

    Dan Allah taya xan iya zuwa wannan garin ?

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      A Niger ne ba nisa dazarar kin shiya.

    • @aishaabdulkadir5818
      @aishaabdulkadir5818 ปีที่แล้ว +2

      @@duniyarmu ohk ina nufin idan na je Niger din naje damagaran taya xan iya xuwa wancan garin da pyramid din yake

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +1

      Tafiyar 20km ne yamma da birnin ZINDAR, daga garin TIRMINI kuma 2km ne.
      Ga wannan map din, zai kaiki har can:
      maps.app.goo.gl/d1GLCxwUNw3K78tA6
      Inkuma kina neman dan rakiya to. ☺️

    • @aishaabdulkadir5818
      @aishaabdulkadir5818 ปีที่แล้ว +2

      @@duniyarmu kai amma nagode sosai wlh insha Allahu xan je

    • @aishaabdulkadir5818
      @aishaabdulkadir5818 ปีที่แล้ว +1

      Idan naje Termini din ne xan dauki hanyar garin ko?
      Ai nagama Termini din baikai Damagaram dinba idan daga nan Nigeria ka tafi

  • @aliyuadam5513
    @aliyuadam5513 ปีที่แล้ว +1

    Gaskia ya kamata ka sake dubawa

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      Dan Allah ka saurari wannan zuwa karshe.
      th-cam.com/video/2qqCLV9svnw/w-d-xo.html

  • @ibrahimwest9440
    @ibrahimwest9440 ปีที่แล้ว +1

    Giza( egypt) daban Geza( kalmar ka) daban.. kada ku raina ma mutane wayau.

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +2

      😂😂😂
      Kaima ko haushi kaji saboda ance fir'auna Bahaushe ne?
      Annabi Musa kuma da wanne yare yake magana da Fir'auna? Tunda dai agidan Fir'auna ya girma.

  • @ummuabdullaah7823
    @ummuabdullaah7823 ปีที่แล้ว +1

    Ashe dole baƙin halin Hausawa ya fi na kowacce ƙabila 🤣
    For God sake mu daina ɗaukan komai crises akwai raha tsakanin Ƙabilu wanda ke kara shakuwa we have to be taking things easy though kowa da irin halin shi yake wa mutum hukunci idan na kirki na kirki ko kuma akasin haka

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว

      😀😀😀

    • @ummuabdullaah7823
      @ummuabdullaah7823 ปีที่แล้ว

      @Masud Saleh 😂😂😂 dayake ni ka ga Nufe ce ban da haɗi sa su Fulben amma tabbas ƙyashi, hassada, mugunta, in ka samu BAHAUSHE ka sa aya.

    • @ummuabdullaah7823
      @ummuabdullaah7823 ปีที่แล้ว +1

      @Mas-ud Al-hassan kaima fa Ɗan-uwa kayi wa Fulani kuɗin goro baka yi duba da a cikin su ne aka sami Mujaddadin Islama Shehu Usmanu Ɗanfodiyo ba da dai sauran manyan mutane masu babbar gudunmawa a Musulunci waɗan da suma Fulani ne ba

    • @ummuabdullaah7823
      @ummuabdullaah7823 ปีที่แล้ว

      @Mas-ud Al-hassan Auren BAHAUSHE ai ba ƙaramar jarrabawa bace 🥺😰😨😥😢

    • @ummuabdullaah7823
      @ummuabdullaah7823 ปีที่แล้ว +2

      @Mas-ud Al-hassan Toh Allah yasa mu dace ya kuma ɗora mu akan daidai

  • @nasiruumar4289
    @nasiruumar4289 2 ปีที่แล้ว +2

    Shin firauna bakine Ko fari

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  2 ปีที่แล้ว +2

      Bakine amma ba wulik ba. Duba wannan www.google.com/search?q=ramses+II&client=ms-android-samsung-gj-rev1&prmd=inv&sxsrf=ALiCzsaf1HjMpmYG4pmfX1sK-XbZkKVmbw:1653257504586&source=lnms&tbm=isch&sa=X&ved=2ahUKEwizu6GSkPT3AhXIxoUKHeyXAcEQ_AUoAXoECAIQAQ&biw=360&bih=670&dpr=3#imgrc=BfQywgYufJ1MhM

    • @rachidy199
      @rachidy199 2 ปีที่แล้ว +2

      Neman danganta fir'aunawa da farar fata, abu ne wanda bature yayi, domin ba sa so ace ai bakake ne. Dan acewarsu bakaken mutane basu Kai inda zasu mallakar mayan dauloli kamar na Masar.

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  2 ปีที่แล้ว +1

      Gaskiya ne

    • @gmailcommahammadushehubaga6031
      @gmailcommahammadushehubaga6031 ปีที่แล้ว

      babu aya babu hadisi kawai sai magana karya

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +1

      Kafin samuwar AYA da HADISI fa? Kana nufin duk maganganun karya mutane suke?
      Amsar sai mai ilimi, abin da baka dashi.

  • @raidaburitv8107
    @raidaburitv8107 2 ปีที่แล้ว +2

    Makaryaci wllh ku kuke bata mana suna a TH-cam

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  2 ปีที่แล้ว +3

      Karyarme nayima?

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  2 ปีที่แล้ว +2

      Baka da hujja???
      Lallai ka cika jaki, daƙiƙi. Kana bincike kafin ka yanke hukunci.
      DABBA 🐑🐐🦌

    • @duniyarmu
      @duniyarmu  ปีที่แล้ว +3

      @RAI DA BURI TV
      To ANNABI MUSA kuma da wanne yaran yayi magana da FIR'AUNA?
      Kai daƙiƙine, kalmar fir'auna na nufin PHARAOH da Hausa kuma ana nufin SARKI. Kuma banine nayi bayaninba gidan rediyon BBC ne. Kumama Hausa ai yarene, kana nufin su ƙabilar da fir'auna yake cikinsu su kafiraine kenan. Ko bakasan cewa matarsama ƴar Aljanna bace. Maye kuma dan ance fir'auna Bahaushe ne? Kenan kanaso ka nunamin kai me kishin Hausa ne? Amma mu Hausawa munji kunyar samun irinka daƙiƙi wanda baisan BINCIKE ba, kuma mai Faɗa ba hujja.
      Ya kamata kana binkice kafin kaciwa mutane mutunci.
      Amma tunda kai BAGIDAJE ne nasan bazaka iya ganewa ba.

    • @boubacargarba633
      @boubacargarba633 ปีที่แล้ว +1

      Hali Malan bahauche hassada kai mi kayi jahili

    • @yusufbubah1760
      @yusufbubah1760 ปีที่แล้ว +2

      Kai Mahaukacine Dan bakin cikin Kabilar Hausa Bawan Allah saidai kayi hakuri amma Hausa Ikon Allah ce

  • @cypher_scrap_views7430
    @cypher_scrap_views7430 ปีที่แล้ว

    Inji babar suwaye