Labaran RFI Hausa na ƙarfe 5 agogon Najeriya cikin bidiyo 05/08/2024… • RFI Hausa

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 22 ต.ค. 2024
  • Masa sun caccaki jawabin shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu da ya yi kan zanga-zangar da ƴan ƙasar ke yi na nuna ɓacin rai kan tsadar rayuwa. Firaministar Bangladesh Sheikh Hasina ta tsere daga ƙasar sakamakon matsin lambar da ta sha daga masu zanga-zanga.

ความคิดเห็น • 6