Labaran RFI Hausa na ƙarfe 5 agogon Najeriya cikin bidiyo 05/08/2024… • RFI Hausa
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 22 ต.ค. 2024
- Masa sun caccaki jawabin shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu da ya yi kan zanga-zangar da ƴan ƙasar ke yi na nuna ɓacin rai kan tsadar rayuwa. Firaministar Bangladesh Sheikh Hasina ta tsere daga ƙasar sakamakon matsin lambar da ta sha daga masu zanga-zanga.
♓♓🔥🔥💪
Godiya muke Ahmed abba
Good job
Sugaban Nigeria azalumlu