Farkon jawabinka gsky ne: Amma kuma daga bisani sai son zuciya da Hassada sai suka shigo cikin zancen ka. Maganar Muqabala wai ayi suna wannan karya ce, daukaka kuwa ta Allah ce. Malam mannir koza yayi suna fiye da yadda kuke tunani. Kuma gsky Izala sune suke neman suna a san su. Kai sufanci yafi karfin neman suna kuma yanzun haka ba ku da malami daya wanda yafi na darika shahara ta kowacce fuska. Shugaban malamai Shugaban fatawa Shugaban limamai An yi taro a saudiyya cikin malamanku waye aka gayyata? A taron akwai Maqari, akwai dan gidan sheikh Ibrahim Nyss Ina fatan kunga kujerar da ya zauna a kai, ya zauna a matakin manyan malamai na duniya. Baban shi yafi kowa yawan mabiya a bakar fata a duniya. Haka darikar da yake akai tafi ko wanne bangare na jagorori yawa a duniya.
Kufa Yan hassadane duk Abinda ze raba kan alummar shi kuke, Allah y kyuta kai makarya cine ikon Allah karya phone store😂😂😂😂 alkasim abuja 😂😂😂😂😂 comedy coke
Am happy you identify this........ This man doesn't deserve to be talking on social network, he should be in Kwari Market selling goods and services.....
Abin takaichi shine Malamanmu sun maida addinin mu kamar kungiyoyi na siyasa don son zuchiya da neman abin duniya.Musulmi ayi kokari a zama tsintsiya madaurin ki Daya yadda Allah(SWT) da Annabinsa Muhammad(SAW) suka ummarche mu.Wannan cheche kuche ya naiwa Musulunchi da Musulmi babbar Allah.Akwai kalu bale akan Musulunchi wanda ya kamata mu maida hankalinmu akai ba sukar juna ba.
Bitting around the bush malam kuji tsoron Allah, wlh Allah yana ganinku. Gaskiya tafara bayyana kungiyanci dai kasuwancine, Allah kara mana tsoron ka da son ka da son manzon Allah ameen.
Mgnr dakai ta farko Yayi kyau amma kasani wllh maganar dakai na qarshe badaidai bane kagane Dan Allah yan ixala abunda wasunku suke ba daidai bane Dan wllh shaikh munir da Abul Fathi da shaik junaid ba sa'anninku bane malan
saboda Allah abinda manzon Allah yace abu kokuma son ranku za abi Allah yatsinema koungiyanci wly iliminka baida anfani saboda kana jahili bakuson hadinkan musulmi kunfison afifita aqida da agamakai ayima musulinci aiki wly zakutarda Allah kuma zakuyi bayani gaban Allah kunsa mabiya cikin halaka saboda manzon Allah hadinkai yake nema musulmi suyi aman ku rabakan musulmi kuke
Na yaba maka afarkon maganan ka kayi magana mai kyau Allah yasaka da alkairi, amma abunda kabiyo baya dashi Karya kakeyi maqaryaci kawaii, Allah ya tsaremu da sharrin ka
Wawayen banza wanda basason azauna lfy manafukan addini wanda basason hadinkan musulinci kullum sai kira ga araba kai in sha allahu sai kan musulmai yahadu inyaso sai baqin Ciki yakasheku
Allah ya hada kanun muslimin dunia Baki daya 🤲❤️🙏💪
😂Yaru mai ballallan hkuri😅
Malam Allah Ubangiji yasaka da mafificin alkhairi ameen
Farkon jawabinka gsky ne:
Amma kuma daga bisani sai son zuciya da Hassada sai suka shigo cikin zancen ka.
Maganar Muqabala wai ayi suna wannan karya ce, daukaka kuwa ta Allah ce.
Malam mannir koza yayi suna fiye da yadda kuke tunani.
Kuma gsky Izala sune suke neman suna a san su.
Kai sufanci yafi karfin neman suna kuma yanzun haka ba ku da malami daya wanda yafi na darika shahara ta kowacce fuska.
Shugaban malamai
Shugaban fatawa
Shugaban limamai
An yi taro a saudiyya cikin malamanku waye aka gayyata?
A taron akwai Maqari, akwai dan gidan sheikh Ibrahim Nyss
Ina fatan kunga kujerar da ya zauna a kai, ya zauna a matakin manyan malamai na duniya.
Baban shi yafi kowa yawan mabiya a bakar fata a duniya. Haka darikar da yake akai tafi ko wanne bangare na jagorori yawa a duniya.
Kufa Yan hassadane duk Abinda ze raba kan alummar shi kuke, Allah y kyuta kai makarya cine ikon Allah karya phone store😂😂😂😂 alkasim abuja 😂😂😂😂😂 comedy coke
Wawaye. Allah yatsine ma izala . Wallahi natsane ku ayanzu. Banzaye
Gaskiya kai baka da adalci ashekai jahiline
Am happy you identify this........ This man doesn't deserve to be talking on social network, he should be in Kwari Market selling goods and services.....
لا يضر ك الجهلاء والسفهاء والشركاء.
يكفيك الله من شرورهم يا أسد الإسلام.
👍👍👍masha Allah tabarakalla gaskiya ka fada abinda keda mahinmachi
Gaskiyane malam ❤
Abin takaichi shine Malamanmu sun maida addinin mu kamar kungiyoyi na siyasa don son zuchiya da neman abin duniya.Musulmi ayi kokari a zama tsintsiya madaurin ki Daya yadda Allah(SWT) da Annabinsa Muhammad(SAW) suka ummarche mu.Wannan cheche kuche ya naiwa Musulunchi da Musulmi babbar Allah.Akwai kalu bale akan Musulunchi wanda ya kamata mu maida hankalinmu akai ba sukar juna ba.
qarya kake dan hassada malaman dariqabazasu yihotodan sudaukakaba damadadaukakarsu
Kaje kakoyi yadda ake Karatun ALQU'ANI tukuna kamin kabude wannan bakin naka mai wari da doyi!
Allah ya saka da Alheri
Dan wahala waye yasanka kai wllh su shaik Munir sunfika komai Dan wahala
Dan wahala waye yasanka kai wllh su shaik Munir sunfika komai Dan wahala
Dan wahala waye yasanka kai wllh su shaik Munir sunfika komai Dan wahala
Kace kai shege ne ashe kanajin tsoron zakin faila ya dira akanka Dan wahala😅😅😅
Bitting around the bush malam kuji tsoron Allah, wlh Allah yana ganinku. Gaskiya tafara bayyana kungiyanci dai kasuwancine, Allah kara mana tsoron ka da son ka da son manzon Allah ameen.
Kungiyancin uwarka wannan kungiyar sukuka fara sani akan sunnah kuma kasani sunyi kokarin a daAwa amma su kuke zagi yanzu
Mgnr dakai ta farko Yayi kyau amma kasani wllh maganar dakai na qarshe badaidai bane kagane Dan Allah yan ixala abunda wasunku suke ba daidai bane Dan wllh shaikh munir da Abul Fathi da shaik junaid ba sa'anninku bane malan
Hassada mougonciu maganar banza kawai
Izala arnanzamani makiya. Iyayen manzon Allah s.a.w
Watoba idan kananeman masarakunya to kaneme yaran en izala manyankuma basushaba kaduba kaga wannan yaron abinda yakefadwa babban malaminsu Allah yakyauta
addinin ma na musulunci kun hana shi zaman lafiya balle na wani
Izalatul faqri wa ikamatun naira
Subahanallah Allah ya shir ye Ka 😢😢😢
Wallahi wallahi naji dadin magan ganuka sosai
Kamar akwai hassada acikin bayananka
Kaiwane daga nan suwaye malamanku yan tawaye kawai
Kaday ko Allah y chiryeka
Kai wannan malamin muugu kake. Abun kunya
Hassada mugun ciwo
Ance ahada kai amakuma bakuso haba mana
Allah ya saka da alkairi wannan gaskiya ne
Wlh ku Muna fukai ne😂😂😂
Wlh ku Muna fukai ne😂😂😂
Mahaukacin.banxa.maqaryacii.kawai
Wlh ku Muna fukai ne😂😂😂
Wlh ku Muna fukai ne😂😂😂
Ya Allah yaraba muda izala
😅😅😅😅 Xancen San Rai
Funafurci dodo
Zaku mutu da baqin ciki 😂
Kai jahiline Baki
Malam munagodiya da fahimtar damu da kukeyi wallahi muna fahimtar Allah yasaka da gidan aljanna madaukakiya
Allah swt ya saka maka da Alheri
جزاكم الله خيرا الجزاء.
😂😂😂😂😂
😮😮😅😮
Dama duk wata qungiya shirme ne ko izala ko dariqa ko shiaa
Ya Allah Ya Allah Ya Allah Ka Rabamu da Izala.
Izala mugu ciyo
Kai jakin inane
Abin m Kabiru yayi daidaine
Zancen banza
Kaji ma karyaci
Allah Kyauta
Kaji tsoron Allah
banda guri Amani s a w bayagori
Wawa antaba gunkin ku Mai Baku nace fane
Baku Wa azi sehabeci
😅😅😅😅😅😅😅😂😂😂
😅😅😅😅😅😅😅😂😂😂
Karyanewannan
Wawa
Wawa ne kai mai son raba kan musulmi
ALLAH ya Tsine'maka Albarka
Mana Fukin ADININ ANNABI MHMD {S.A.W}....
Masha Allah
@@ASADULISLAMTV To Kai Inba Munafuki kake'ba Miye'ne...?
Allah swt ya tsine Maka kaima
@@abdurrahmanlawal9798 Ni Mi Nayi...?
Shifa Wannan Qoqarin Raba Kan Al'Umma yakeyi ....
saboda Allah abinda manzon Allah yace abu kokuma son ranku za abi Allah yatsinema koungiyanci wly iliminka baida anfani saboda kana jahili bakuson hadinkan musulmi kunfison afifita aqida da agamakai ayima musulinci aiki wly zakutarda Allah kuma zakuyi bayani gaban Allah kunsa mabiya cikin halaka saboda manzon Allah hadinkai yake nema musulmi suyi aman ku rabakan musulmi kuke
Na yaba maka afarkon maganan ka kayi magana mai kyau Allah yasaka da alkairi, amma abunda kabiyo baya dashi Karya kakeyi maqaryaci kawaii, Allah ya tsaremu da sharrin ka
😂😂😂😂😂wawa
Wallahi kai dai mugun jahiline wai kai ba kaji kunya abin da kafada
kai kuma mugun dakiki
Kay kay asadu kaji tchoran Allah ka tchaya akan gaskia
Wawayen banza wanda basason azauna lfy manafukan addini wanda basason hadinkan musulinci kullum sai kira ga araba kai in sha allahu sai kan musulmai yahadu inyaso sai baqin Ciki yakasheku
Kaine wanwan banxa
ALLAH ya Tsine'ma Izala Da Duk Ubanda ya Dauko Kwangilar'ta ya Kayo'ta a Nigeria
Wanda ya dakko kwangilar tijjaniyyafa?
@@saiduishaqabbagana6997 Indai Kai Cikakkain dan Nageriya Nake Kasan Izala Kwangilar'ta Shuwaga ban Ninku Suka Dauko
@@saiduishaqabbagana6997 bayan Wannan Tunda Kake Ka Tabaji Ko a Muta Nan'ku Sunce Darika Tujjaniya Kwangila'ce...?
Ka Tsire Son Zuciya
Allah swt ya tsinema darikar ka
Kwangila ce