Ko ni inda nake a karatu bai zo gurin ba Sabon martanin Naziru sarkin waka ga Abduljabbar
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 9 ก.พ. 2025
- Umar mai sanyi is a musician/producer in kannywood film industry, here you can get my audio, music videos, films, kannywood news, gist and a lot more. thanks for subscribing my channel
Umar mai sanyi mawakine, kuma producer ne a masana'antar kannywood, a nan zaku iya samun wakokina na kallo da na saurare, fina-finai na, labaran kannywood , tsegumi da sauran shirye sirye masu kayatarwa. na gode da subscribing dina da kukayi.
--
#UmarMaiSanyi #kannywood #Kano #Kaduna #Hausa #Arewa #TsakarGida
Allah ya karawa sarki waka lafiya
Allah ya tsareka da kariyarsa
Allah ya dada Maka basira da Ilimi
Mai Amfani Ilman nafi,an fidduniya wl akira
Allah yasakama da alkhairi sarkin waka
wannan maganar taka haka take
💝❤
Allah yabiya nazin dunuya sarki Allah yaja zamani makiyanka fadawanka rabbana ya tsareka kaga me hangen nesa
Wallahi naziru bakada kunya kayyazunan harmai karatune kai wawan banza kawaidai kayi manarka nace abunda Abdul jafar yafada yayi kuskure amman wannan zancen banzane kace kafishi karatu Allah yashirya Abdul jafar mukuma Allah yaqara doramu akan turfar gaskiya Amen summa amen ya rabbi
Minti goma
Allah yaimaka Albarka naziru sarkin waqa Allah yasa kagama lafiya kafadi gaskiya wallahi Annabi Muhammad bawasabane wallahi
Masha Allah Sarkin Waka Allah Ya Kara Basira Sarki 🙏🙏
Gaskiya ne Naziru Allah ya taimake ka dan mutuncin Rasulullah Sallallahu alaihi Wasallam
Gaskiya ne Naziru,Allah ya kara basira
Ya uban giji Allah kanu na aya akan abdulljabbar
Amen allah wargaxa nufinsa akan bayii
Gaskiya ka burgeni Sosai naji dadin Wannan magana taka
Gaisheka nazir, abin da mu ke so shine 'A KANTARA MASA WAKA'
Naziru sarking Waka Allah ya Kara maka girma da karama Kuma ya ahirye my Baki daya Ameen Ameen Ameen in Sha Allah
Gaskiya ne Sarkin Waka Ai shi jahili uziri ake Masa Amma kuma duk Wanda ya taba mazon Allah to akshe shi Domin bashi da wani Amfani Arayuwa kuma Muna goyon bayan ka Domin kazo da magana Mai kyau ALLAH DAYA1☝️ NE KUMA ANNABI MUHAMMAD S. L. W. MAZON ALLAH NE MUN GODE🙏🙏🙏
Gaskiya né sarki. Allah ya sa moudacé
Allah yasa ya gane to Allah ya kare mu da Musulmi bakiɗaya Allah ya bayyana gaskiya fatan shiriya ga dukkanin musulmi
Allah ya shiryar da Shi idan mai Shiryu wane
Masha-allah malam Naziru. Allah Ya karama ka fasaha da basira.
Get
Ikon Allah ashe naziru Sarkin waka Sufi ne..... Yauga abinda ka fada ya faru
Alhamdullah maigida Allah yakara lpy
Allah yashiryar damu bisa sunnan annabi
Amin
Amiin
Subuhanallah wai wannan mutum Allah kayi mana maganin sa
Gaskiyane
بارك الله فيك يا نزير صح كلامك جدا منطقي
Allah yakashemu da San annabi
Allah ya kareka da kariyanshi
Kaji malaman gaskiya kenan allah malam jafar wallahi mudai munyi rashin irinku aduniya allah yasa mudace
Aslm
Nazir ALLAH ubangiji yasakama ka da alkhairi gaskiya yaukam naji inasonka domin mu duk mutumin da yakeson Kare annabi Muhammad s, a, w to munasansa kuma Muna tare dashi.
Allah yahikan malam shekh Jafar
Abunda ka fada shine ya tabbata naziru wallahi dama dawurwura yayytayi
Ina kaunar ka saboda kana kaunar sahabban annabi. Kuma Allah yasoka
Merci nazir bien parler Allah biyaka
Karya kakeyi naziru in har bagaskiya yake fadiba aina yasamo abinda yake fada me yasa bazaku tsinema wanda
Ya rubuta hadisiba sai wanda yakaranta sabuda haka ina rokon allah ya karemana garkuwan manzon allah
Ashe gaskia ya fada
macha allah Allah ya jikanka da rahama allah yasa al'jana ce makumar sa
nagode naziro indai akan annabine duwan dayatafa shi saimumai allah ya isa
Abundariya yanzu Kai naziru kana rantsuwa akan wai kafi Abdul jabbar wannan maganar banxace inaso kasani wannan ba fagen waqa bane
Allah ya saka da Alkhairi, Allah ya saka a Aljannah tare da iyalanka
ALLAH KARA MANA KAUNAR ANNABI S A W
Hm yakamata kasani kai ba malami bane ka tsaya a matsayika na mawaki jahili A WAJAM MALAMAI
Allah kayafe mana kada kahukuntamu akan laifin wasu munzo wani duniya Allah kayafe mana badan halinmu ba shikuma wannan malimin kanuna Masa tun a duniya
Abdull jabbar bai iya larrabciba Kawai fasarar Shirme Kawai ya iya
Allah ya kare mu daga mummunar kaddara 🙏😭
Allah ya tsari my boss
GASKIYA KARIKE SARKIN GIDA KABI QUR'AN KABI YAN GIDA AHLULBAITY RASURULLAH S A W SHECK ABDUL JABAR NASIRU JARUMIN NAMIJI KAIFI 1
Allah ya kara lafia sarkin waka 🙏
Allah ya qasqantar da wan da yae zagin annabi da sahabbai
Ameen.summ.ameen.
Gaskiya abatandashi ahuta
Allah ya saka da alkhairi
Allah ya kare mana kai 🤲🏻🤲🏻
Allah yaka da alkhairi sarki
Wannan kaferina koma jahilina jabarrrrrrr
Wlh Nima Nima inabayan Annabi dasahansa Allah kararamasan Annabi da sahabansa
Maganarka gaskiya ce
Allah ya tsare Mana imanin mu
Wallahi mabiyansa su sukafishi jakanci .ta yaya za ace mutum yana fadin wayannan maganganu kuma ku rika binshi
Haba dai dan Allah kai wai abduljabbar wai ko kayi karatu mai inganci so please
Wawunbanza uwarmekasani,a,addini shashasha,angayamaka waqace
Allah ya qasqantar da wanda ya zagi annabi da sahabbay
Gaskiya ne Sarkin waka
Gaskiyane sarkin waka
Allah yakarawa annabi daraja alfarmar shugaba
Wlh Abdul Jabar kajikunya yanzu kana nama kaijahiline dakiki Allah yasa janada rabanshiriya
Wallahi kumahakani yadingayi
Allah ya isa wawa kan wannan batancin.
Yah Allah Katsare mana imanin mu ameeen
Wannan Maganar hakatake Soyayya itace kagayawa mutum Gaskiya
Wannnn gaskiyane malam jafar Allah jikanka darahama
Allah yasa kahuta sheik jafar Mahmud
Su bukhari
Da Muslim
Ha habbaine
Wannan gaskiyane sarkin Waka San kano♥️♥️♥️♥️
God bless u my dear bro Naziru sarkin waka ❤️❤️👍
Masha Allah, Allah yaqara basira sarkin waka wallahi bai isaba domin koni Ina masa kallon jahili wallahi.
To Allah Mana cikawa da immani ameen ya
Allah ya jikan malan jafar da dukkanin Muslimi Baki daya
Allah sarki naziru Allah yama albarka duniya da lahira
Yasokawa uwarsa tsinanne laanannen Allah malan naziru karabudaahi damabiyansa ykanada ilimi wadansu banzaye zasu batamarai wallahi kacigaba munabayanka .Kuma zaiga karshensa matsiyaci wallahi baataba annabi asamubulkewa yajira masifarsa ni dazanga Shima saremasa Kai zanyi gara Nima akasheni indai akan taba annabi saw wallahi zaniya kasheshi yaushene muna musulmi wani fasiki yazo Yana zagin annnabi da sahbabai wai don lalacewar karshen zamani ace wai ayizamadashi kawai datse kan daniska
Hakane fatima Allah yasa mudace
lalai duniya dan iska yana sukan malami
wallahi gaskiya ne naziro konidanake mache akan annabi alaihissalati wassalam da sahabbansa da ahalilsa nabadataina wallahi tallahi ya Allah ka qaramana son manzan Allah S A W Ameeeen 🤲ya hayyu kayyum☝🤲🤲🤲🤲🤲🤲🇸🇦🇳🇬
Masha Allah inafarinciki dake wallahi
Allah ya baka lada Naziru
Narena wayanka Wawa.
Vry gud
Wannan haka yake Sarkin waƙa ubangiji Allah ya saka maka da gidan Aljannah
Gaskiya ne Naziru
Wallahi gaskiyane Naziru
Allah karemu dagamummuna yasadamu dakyakkyawa
SLM barkadawarhaka
ALLAH YA QARA MAKA ALBARKA NAZIRU ALLAH YA TEMAKEKA FATAN ALKRI
Allah ya saka da alkhairi kuma Allah ya kare mana kai
Gasky babana
Nagode Naziru Sarkin Macha Allah Allah kai yakarawa annabi daraja kaji ❤️❤️ Amin Amin
Madallah dan uwa fadamar Gaskiya
Sarkin karabudawannan wawan Kare yacijeshine
Allah shiryemu bissa hiriyya ta addinin musulinci
Kai Wawa jaki nazir
Hakane sarkin waka gaskiya kake fadi
Gaskiyane naziru .bakaiba yata,5years ta fish I ilimi .abdujabar zindikine ajin farko gashi kasurgumin makaryaci sai yace ina ya zagi sahabbai bayan gashi yana kama aunansu yana zagi
Allah yasakama da alkhairi
*ALHMDULILLAH MUNA ALFHARI DA IRINKU MALAM NAZIRU ALLAH UBANGIJI YAKARA KUSANCI AMEEEEEN SUMMAH AMEEEEEN FATAN ALKAIRI GAREKA DUK MAI GANIN LAIFIN MAGANAR KA WALLAHI YANA CIKIN HALAKA DOMIN KAYI MAGANA CIKIN ILMI ALLAH UBANGIJI YAKARA BASIRA*
Dan Allah mu fara gyara halinmu sakaninmu da Allah. Son Manzo Allah (S.A.W) shine hani da yada mumunan zance. Duk Ahlu Sunna bazai iya yada munanan vedio irin wanan ba. Allah yabamu ikon gyarawa.
Maye dan anyi fada da shi tun da baya san manzan Allah
Allahuma sali ala nabiyina Muhammadin wa'ala alihi wa ashabihi waman tabi'uhum bi ihsanin ila yaumu din
Saw
Allah yarufaasiri
Shawarata gareka naziru kakoma kaji mayyace bai zagi Annabi saww ba bai yazagi Annabi saww bai yazagi Annabi
Kabibiyi mayyce, Naziru nafadamaka hane dan kaban tausayi.
Kaine abun tausayi ai
Kai da uban gidan ka kune abun tausayi
Dan tinkiya bayason hujja
Ilimin roko kenan
Wannan gaskiya né
Kai ay sai a waka ko ziga ko roko karatun ka kenan don haka harkar addini bata shafe ka ba
Allah ya ma albarka naziru wllh mgn kayi Amma Kamar wa azi
Duk wanda yaga wannan maganar taki yasan maganace wadda tafito daga cikin zuciya ba kawai iya bakiba . Akwai kauna
@@bashiriya4618 wllh ba kauna besaniba nima ban San Shiba garinmu ba dayaba duk me kare manzon allh da sahabbai in son sa me zagin su koyatuba wllh bana son sa
@@maryammohammad4985 aa indai yatuba yakamata kema kisoshi tunda fatammu duka kowa yashiryu.