Totabiyashi kudinsa mana badole kudinma kadanne tafikarfi kudun kamar dirama wlh kudin bewuce lauyoyin dakuka dauka suchiyeshiba kodayake achan baya tachi mutunchin mutane ba mamaki sakaiyace daga Allah Allah yashirya
@@maimunaibrahim7431 amma komadai meyeshi wallahi wawane ,dan tasha dahar zaikai mace koutu akan wainnan kudin, kenan ma baida kudin auranta, tunda ni nasan Hadiza, gaskiya tafi karfin wannan kudin. Wayasani ma ko katon banzane a Facebook din yaci kudinshi.
To malam ana auren dole ne. Shi ma mutumin wawa ne. Kai ko mata da miji ne yau mata tace bata son zama ko shi miji baya so ai ba a dole. Shima mutumin ai sai dai yace ta biyashi kudinta ba wai ya kai qara taqi aurenshi. Mts
@@mahmudadamahmad5907 mts. To ai sai ya saka mata igiya a qafarta ya jata da qarfin tsiya ya kaita gidanshi a matsayin matarshi ko kuma ya sa kotun su yi mishi haka. Mts
Allah sa mudace ( Allah yaba mata masayi mesada c dekashe sounyiwasa dachi Allah ya shirya mu gabakidaya yasa mugane gaskiya mubar zubda mutincunmu akakoudi ) amine ya hayyu ya kayyum
Jeka yaudari(419)wani naira dari a Lagos a kama ka, hukuncin kisa za aima kana nan kana wani hmm Al'amarin nan sai dai an gama ai yanzu aka fara shariar
Ay adiza gabon Bataga kukikoba Dan bakaramin wulakancine tama amina Amal kawe hakkin amina Amal ne
Allah yakara shirya mana zuri ya gaba da baya. Mungode. Jzk khairan.
Allah ya karemu, Ameen.
Malam ba mamaki fa wanine ya Bude account da Sunanta..kasan anayiwa Yan film haka
Allah yasaka da alheri malam
Hm Allah karemu amin
Allah ya kyauta muna gdy abu_Aisha Allah ya Kara daukaka duk labarin daya fito daga wnn tashar Ina da yaqinin gsky Allah ya cigaba da kulawa
Masha Allah ilike you will never be malam
Gaskiya idan mafadin magana wawane majiyin bawa wabane domin kudin bai Kai ya yaudari hadiza da suba domin tana da liñkinsu bakiba zancan soyayya bayaneman kudi
Slm Abu aisha baita ta kirahiba anawa fahintar
Totabiyashi kudinsa mana badole kudinma kadanne tafikarfi kudun kamar dirama wlh kudin bewuce lauyoyin dakuka dauka suchiyeshiba kodayake achan baya tachi mutunchin mutane ba mamaki sakaiyace daga Allah Allah yashirya
hm allah yakau ta
Shima yayi kuskure dumin 'yan film basazaman aure wasu dagacikinsu
جزاك الله خيرا الشيخ
Masha Allah
Hakene tabbas.
Allah ya saka da alkhairi
DUNIYA MAKARANTA! ALLAH SARKI!!
The man is poor man just 300 hundred thousand hadiza is more than that
Kai ke bada arziki ko Allah har zakace talakane.
Exactly, kuma sakarai ne karamin mutum, wannan ma he doesn't deserve ta aureshi, wawane
@@maimunaibrahim7431 amma komadai meyeshi wallahi wawane ,dan tasha dahar zaikai mace koutu akan wainnan kudin, kenan ma baida kudin auranta, tunda ni nasan Hadiza, gaskiya tafi karfin wannan kudin. Wayasani ma ko katon banzane a Facebook din yaci kudinshi.
@@maimunaibrahim7431 to Allah ya Sa shi koumgna ALLAH ya kare hadiza
Kuramai Aci wawow
🙏🙏
Shin akan 360k ake wannan har kotu, yo ko miliyan uku ne ai Tana iya biyanshi, Allah yatsaremu
To me yahana ta tabiya shi tabari akazo ake wanna surutun
@@حليمهالهوساوي-ر4ه to Nima shi nagani, akwai alamar tambaya Kam? Kuma Wai online suka hadu
@@حليمهالهوساوي-ر4ه meyasa zata biya abinda bataciba
To sai kabiya kodin kawai tunda takasa biya
To malam ana auren dole ne. Shi ma mutumin wawa ne. Kai ko mata da miji ne yau mata tace bata son zama ko shi miji baya so ai ba a dole. Shima mutumin ai sai dai yace ta biyashi kudinta ba wai ya kai qara taqi aurenshi. Mts
Ba Wawa kamar mayaudari
Indake Allah yajarraba da sonwani daka Baya yajuyamiki Baya yazakiji yaudara haraminne muji tsoron Allah
@@mahmudadamahmad5907 mts. To ai sai ya saka mata igiya a qafarta ya jata da qarfin tsiya ya kaita gidanshi a matsayin matarshi ko kuma ya sa kotun su yi mishi haka. Mts
Kai tafi wai yaudara shi kuma wawan ina ne ?
Hmm
Saboda N300.000+ zaka je kotu wannan abin kunyane menene N300 dama zaka auretane saboda kaci bills
Kai talakka ne fa
Allah ya kara lafiya malam
Allah ya sa mudace
Ba ku da aïki ....
toh allah yasauke
ikon allah
Hmmm just 360k matsiyaci
Allah sa mudace ( Allah yaba mata masayi mesada c dekashe sounyiwasa dachi Allah ya shirya mu gabakidaya yasa mugane gaskiya mubar zubda mutincunmu akakoudi ) amine ya hayyu ya kayyum
Jeka yaudari(419)wani naira dari a Lagos a kama ka, hukuncin kisa za aima kana nan kana wani hmm
Al'amarin nan sai dai an gama ai yanzu aka fara shariar
Mallan wannan a Facebook aka yaudare shi domin da itace ta cuce shi zatabiya shi Kafin aje kotu sabboda tafi karfin N300000
Karyane shi hadiza ya fi karfin 396,000 naira kowa yasan dahaka
To sai kabiya kodin kawai tunda takasa biya
Ikon Allah wani katon banza dai yaci kudinshi
😂😂😂