Abinda ya faru da hadiza gabon darasi ne ga mayaudaran yan mata, nazari da sharhi

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 15 ต.ค. 2024

ความคิดเห็น • 49

  • @aminaalkali1080
    @aminaalkali1080 2 ปีที่แล้ว +1

    Ay adiza gabon Bataga kukikoba Dan bakaramin wulakancine tama amina Amal kawe hakkin amina Amal ne

  • @_-Fatima
    @_-Fatima 2 ปีที่แล้ว

    Allah yakara shirya mana zuri ya gaba da baya. Mungode. Jzk khairan.

  • @abudaanish9208
    @abudaanish9208 2 ปีที่แล้ว +5

    Allah ya karemu, Ameen.

  • @habibasulaiman1050
    @habibasulaiman1050 ปีที่แล้ว +1

    Malam ba mamaki fa wanine ya Bude account da Sunanta..kasan anayiwa Yan film haka

  • @Kainuwa777
    @Kainuwa777 2 ปีที่แล้ว +4

    Allah yasaka da alheri malam

  • @engineeryauabdullahi5619
    @engineeryauabdullahi5619 2 ปีที่แล้ว

    Hm Allah karemu amin

  • @attahalhmallam5793
    @attahalhmallam5793 2 ปีที่แล้ว

    Allah ya kyauta muna gdy abu_Aisha Allah ya Kara daukaka duk labarin daya fito daga wnn tashar Ina da yaqinin gsky Allah ya cigaba da kulawa

  • @aishaaisha9148
    @aishaaisha9148 2 ปีที่แล้ว +2

    Masha Allah ilike you will never be malam

  • @hussainatijjani1542
    @hussainatijjani1542 2 ปีที่แล้ว

    Gaskiya idan mafadin magana wawane majiyin bawa wabane domin kudin bai Kai ya yaudari hadiza da suba domin tana da liñkinsu bakiba zancan soyayya bayaneman kudi

  • @gccgggmistakes3501
    @gccgggmistakes3501 2 ปีที่แล้ว

    Slm Abu aisha baita ta kirahiba anawa fahintar

  • @fatimausman811
    @fatimausman811 2 ปีที่แล้ว +2

    Totabiyashi kudinsa mana badole kudinma kadanne tafikarfi kudun kamar dirama wlh kudin bewuce lauyoyin dakuka dauka suchiyeshiba kodayake achan baya tachi mutunchin mutane ba mamaki sakaiyace daga Allah Allah yashirya

  • @NassirouBachirou-el5ez
    @NassirouBachirou-el5ez 5 หลายเดือนก่อน

    hm allah yakau ta

  • @bilyaminuabdullahi
    @bilyaminuabdullahi 2 ปีที่แล้ว

    Shima yayi kuskure dumin 'yan film basazaman aure wasu dagacikinsu

  • @sanidanmamazxzdsani5662
    @sanidanmamazxzdsani5662 2 ปีที่แล้ว

    جزاك الله خيرا الشيخ

  • @fatimaabdulmalik225
    @fatimaabdulmalik225 2 ปีที่แล้ว

    Masha Allah
    Hakene tabbas.

  • @alaminmohammad7005
    @alaminmohammad7005 2 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya saka da alkhairi

  • @ahmaddanazumi6050
    @ahmaddanazumi6050 2 ปีที่แล้ว

    DUNIYA MAKARANTA! ALLAH SARKI!!

  • @abou440
    @abou440 2 ปีที่แล้ว +4

    The man is poor man just 300 hundred thousand hadiza is more than that

    • @maimunaibrahim7431
      @maimunaibrahim7431 2 ปีที่แล้ว

      Kai ke bada arziki ko Allah har zakace talakane.

    • @asiyayero7113
      @asiyayero7113 2 ปีที่แล้ว

      Exactly, kuma sakarai ne karamin mutum, wannan ma he doesn't deserve ta aureshi, wawane

    • @asiyayero7113
      @asiyayero7113 2 ปีที่แล้ว

      @@maimunaibrahim7431 amma komadai meyeshi wallahi wawane ,dan tasha dahar zaikai mace koutu akan wainnan kudin, kenan ma baida kudin auranta, tunda ni nasan Hadiza, gaskiya tafi karfin wannan kudin. Wayasani ma ko katon banzane a Facebook din yaci kudinshi.

    • @abou440
      @abou440 2 ปีที่แล้ว

      @@maimunaibrahim7431 to Allah ya Sa shi koumgna ALLAH ya kare hadiza

  • @zakariyaouhalirou5428
    @zakariyaouhalirou5428 2 ปีที่แล้ว

    Kuramai Aci wawow

  • @musaimam
    @musaimam 2 ปีที่แล้ว

    🙏🙏

  • @mubarakbashir9339
    @mubarakbashir9339 2 ปีที่แล้ว +4

    Shin akan 360k ake wannan har kotu, yo ko miliyan uku ne ai Tana iya biyanshi, Allah yatsaremu

    • @حليمهالهوساوي-ر4ه
      @حليمهالهوساوي-ر4ه 2 ปีที่แล้ว

      To me yahana ta tabiya shi tabari akazo ake wanna surutun

    • @mubarakbashir9339
      @mubarakbashir9339 2 ปีที่แล้ว

      @@حليمهالهوساوي-ر4ه to Nima shi nagani, akwai alamar tambaya Kam? Kuma Wai online suka hadu

    • @asiyayero7113
      @asiyayero7113 2 ปีที่แล้ว

      @@حليمهالهوساوي-ر4ه meyasa zata biya abinda bataciba

    • @bilyaminuabdullahi
      @bilyaminuabdullahi 2 ปีที่แล้ว

      To sai kabiya kodin kawai tunda takasa biya

  • @zainabgurama3770
    @zainabgurama3770 2 ปีที่แล้ว +2

    To malam ana auren dole ne. Shi ma mutumin wawa ne. Kai ko mata da miji ne yau mata tace bata son zama ko shi miji baya so ai ba a dole. Shima mutumin ai sai dai yace ta biyashi kudinta ba wai ya kai qara taqi aurenshi. Mts

    • @mahmudadamahmad5907
      @mahmudadamahmad5907 2 ปีที่แล้ว

      Ba Wawa kamar mayaudari
      Indake Allah yajarraba da sonwani daka Baya yajuyamiki Baya yazakiji yaudara haraminne muji tsoron Allah

    • @zainabgurama3770
      @zainabgurama3770 2 ปีที่แล้ว

      @@mahmudadamahmad5907 mts. To ai sai ya saka mata igiya a qafarta ya jata da qarfin tsiya ya kaita gidanshi a matsayin matarshi ko kuma ya sa kotun su yi mishi haka. Mts

  • @georgespapi48
    @georgespapi48 2 ปีที่แล้ว

    Kai tafi wai yaudara shi kuma wawan ina ne ?

  • @nuradeenamin6575
    @nuradeenamin6575 2 ปีที่แล้ว

    Hmm
    Saboda N300.000+ zaka je kotu wannan abin kunyane menene N300 dama zaka auretane saboda kaci bills
    Kai talakka ne fa

  • @nanafatima4815
    @nanafatima4815 2 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya kara lafiya malam

  • @SaniSani-in1gl
    @SaniSani-in1gl 2 ปีที่แล้ว

    Allah ya sa mudace

  • @georgespapi48
    @georgespapi48 2 ปีที่แล้ว

    Ba ku da aïki ....

  • @gerawabtv2858
    @gerawabtv2858 2 ปีที่แล้ว

    toh allah yasauke

  • @ffkk8536
    @ffkk8536 2 ปีที่แล้ว

    ikon allah

  • @usmanabba8779
    @usmanabba8779 2 ปีที่แล้ว +1

    Hmmm just 360k matsiyaci

    • @SaniSani-in1gl
      @SaniSani-in1gl 2 ปีที่แล้ว

      Allah sa mudace ( Allah yaba mata masayi mesada c dekashe sounyiwasa dachi Allah ya shirya mu gabakidaya yasa mugane gaskiya mubar zubda mutincunmu akakoudi ) amine ya hayyu ya kayyum

    • @techmdhamzah8750
      @techmdhamzah8750 2 ปีที่แล้ว

      Jeka yaudari(419)wani naira dari a Lagos a kama ka, hukuncin kisa za aima kana nan kana wani hmm
      Al'amarin nan sai dai an gama ai yanzu aka fara shariar

  • @ittifakinmalamanmu6994
    @ittifakinmalamanmu6994 2 ปีที่แล้ว

    Mallan wannan a Facebook aka yaudare shi domin da itace ta cuce shi zatabiya shi Kafin aje kotu sabboda tafi karfin N300000

  • @manousekou
    @manousekou 2 ปีที่แล้ว

    Karyane shi hadiza ya fi karfin 396,000 naira kowa yasan dahaka

  • @asiyayero7113
    @asiyayero7113 2 ปีที่แล้ว

    Ikon Allah wani katon banza dai yaci kudinshi

  • @safwanbala2291
    @safwanbala2291 2 ปีที่แล้ว

    😂😂😂