Allah yakarawa malam lfy da ilimi mai albarka da bassira da karfin guywa kay shehi ai kan izala wanankam wallahi kayi katobara tir da wanan hassada da bakar kiyayya Allah wadai da wanan mumunan magana kayi shehi habaa shehi
Asadu sunnah kayi tunani Mai kyau da baka zagar mani shehi ba ina ganin girman ka kamar sauran malamai, ngd sannan aja hankali malaman izala su dai Mai da mu mushirikai a minbarin su na wa'azi mu musulmai kamar yadda suke, bambancin fahimta ne kawai, kuma ina bada hakuri 🙏 ga mgnr shehi ko bako mai akwai tsufa,
Shifa dahiru bauci ko Allah zai yabi Dan Izalah to wlhi dahiru saiya kushe Dan izalah, saboda shi a akidarsa gwara fira'auna da Dan Izalah, Allah shiryesa
Maganan sa gaskiya ne....malam Mai ya yasa Kai baka yin posting malaman ku na izala kayi bayani akan kuskurensu ..na comdenming in duk wanda baya izala..ko su Kam basa kuskure me?
Gsky mln kayimagana ta fahimta .muna roqon Allah yaqara daukaka kuma yakareka .wllh mln kafiwasu mln na izala abd idn anyi abunda b daidaiba basamagana wllh bi kafimin wasu ss ..kuma wlh mln malan niday inasona dan Allah ...inamafatan alkayri Mln👌👌👌
Arnan zamanin Annabi sallallaahu alaihi wasallam ma sun fada mai haka dama idan mutum bashi da tarbiyya da ganin girman na gaba zai yi fiye da abun da kayi
Allah da iko yake wannan magana da maulanmu Shuhu Dahiru Usman bauchi yayi gaskiace, gara ayiwa tufkar hanci kar daga ruwa afada wuta. Munga abun dayafaru alokacin Boko haram, Taliban dasauransu. Duk inda Izala tasa kafa sai abun yalalacewar da zai gyaruba.
Assalamu alaikum ya shieck munagodiya ta mussama ya shieck allah yasaka da alhiri allah yabada ladan Ya shieck ina bukata private chart don ne man taimakawa musulmi da musulunci allah ya karawa shieck lafiya da Nisan kwana Ga number na 08100945668 Ya shieck don alllah in bukatar magana da kai ya shiech
They used them to fight goodluck government, bokoharam, now buhari don't want to settled them. They stated killing and kidnapping. Government of buhari and co are the cause, after using them. North has turn to no go area, very bad
Kayi kuskure malam Allah ya gafartamaka Malan. Chehi fa Dan bidi'a ne Yana yakine da sunnah annabi shehi ba musulmai bane wallahi zindiki ne yayi suhan banza makiyin ahli sunnah mu bazamu daga musu kafaba wallahi shehi yasohi iblis ne yasohi shaidan ne? Chehin banza
Halin 'Yan izalan kenan da Shehi yake fada muku Duk masu irin wannan halayen ba abun kyama bane? Ba abubuwan neman tsari bane? Allah ya kara kare mu da kafirci Allah ka saka mana akan abubuwan nan da 'Yan Izala suke yiwa Shehunan mu Kai kuma ka sani dukkan abubuwan da ka fada sun tabbata akan ka
Allahou akbar
Magana cikin guirmawa
Allah yabamou ikon unfana hankula mu da tunani mai kyau Ameen
Malam Allah ya kyauta Ameen
Allah sarki kuyiwa shehi uzuri akwai tsufa tattare dashi yakamatane makusantarsa sudinga magana amadadinsa wasu lokuta. allah yakarawa Shehu lafiya ameen
malam allah ya saka da alheri allah ya qara maka lafiya da nisan kwana amin kuci gaba da bai yana muna gaskiya 👍
Gaskiya malam kayi allah yabiya yasaka dahairanhaka akeso
Allah yakarawa malam lfy da ilimi mai albarka da bassira da karfin guywa kay shehi ai kan izala wanankam wallahi kayi katobara tir da wanan hassada da bakar kiyayya Allah wadai da wanan mumunan magana kayi shehi habaa shehi
Masha Allah kayi magana tsikin ladabi ,haba shehi kayi magana Mai kyao amma Kuma saika ....
Allah jikan sheik Ismail idrees
Gaskiya nidai Dan dariqane Amma wannan maganar izala da shehi yakawo zata iya kawo rabuwar kan Al umma
Ka ji tsoron Allah kar ka bata wa 'Yan Dariqa suna. Shehi ba zai taba yin abun da zai raba kan al'umma ba
Masha Allah Allah saka danasiya.da Kama shehi
Allah Ya kyauta Amman dei shehi bai kyauta ba gaskiya
Jazakumullahu khairan
Allah sarki lalai tsufa ya riski shehi
Dan Allah kudaina yimishi tambaya yanjarida subhanallahi 😭 Allah karabamu da stofa ire wanna
Ai baki ma kai ki samu ba ance da makaho ga ido yace da wari ai kin yi kadan
Muna godiya sosai malam sunnah Sak Bidi A Sam
Jazakumullahu khairan Mallam
Mouna godiya malan
Masha allah
Asadu sunnah kayi tunani Mai kyau da baka zagar mani shehi ba ina ganin girman ka kamar sauran malamai, ngd sannan aja hankali malaman izala su dai Mai da mu mushirikai a minbarin su na wa'azi mu musulmai kamar yadda suke, bambancin fahimta ne kawai, kuma ina bada hakuri 🙏 ga mgnr shehi ko bako mai akwai tsufa,
Izala ikon Allah
Wani Abu se ahlusunnah Allah ya saka da alkhairi
Wannan hakane
Allah yabiya akan himmarka
Wannan magana haka take malan Allah yasaka da alkhairi Allah yaqarama shehi lafiya
Lallai ya kamata ace asamar wa Sheik da mai magana da yawun sa a halin yanzu koda daga cikin 'ya'yan sa ne.
Wannan maganar ta Shehu gaskiace ba bukatar Gyara acikinta
Gaskiyane malam mungide
Allah ya shiryi shehi ameen
Ameen Ameen Kaima kana bukatar shiriyar
Abinda shehi yafada hanemana hujja daya a,izalane akasamu wayanda sukechewa iyayen annabi Yan,wutane a,uzubillahi shehu yayi gaskiya wallahi
Shifa dahiru bauci ko Allah zai yabi Dan Izalah to wlhi dahiru saiya kushe Dan izalah, saboda shi a akidarsa gwara fira'auna da Dan Izalah, Allah shiryesa
Kai me kakeso kace yanzu
Bare ma Allahn ba zai taba yabon izalar ba 😬😬
Alla yataimaka
Allah ya saka da.allheri
Allah yasaka malan
Masha'allah shehu Allah yaqara wa shehu lafiya
Allah yasa mudace
Mashaallah
Allah ya saka da alkhairi Malam __IZALA basa hada matsayin Annabi Muhammad (SAW) da wani
😭😭😭😭والله العظيم صحيح كلام جميل وربنا يسعدكم
طيب كلامك
Maganan sa gaskiya ne....malam Mai ya yasa Kai baka yin posting malaman ku na izala kayi bayani akan kuskurensu ..na comdenming in duk wanda baya izala..ko su Kam basa kuskure me?
Magaganusha ba wani alheri... Fulani masu kidnapping su karkata akalan su zuawa kan yan Izala. Ya fito kawai ya fada haka. Allah ya shirya
Jzkml young ustaz
Allah yataimaki malan
Ni ba dan izalabane amma wlh kabirgeuni nagode Allah yasakamaka da alleri
Munagodiya
In dai kana musilmi To zakayi adalci ko kafiri ne ke da GASKIYA
Nagode Malam
Gaskiya wann rashin adalci ne kuma yan shi,a fa
Gsky mln kayimagana ta fahimta .muna roqon Allah yaqara daukaka kuma yakareka .wllh mln kafiwasu mln na izala abd idn anyi abunda b daidaiba basamagana wllh bi kafimin wasu ss ..kuma wlh mln malan niday inasona dan Allah ...inamafatan alkayri Mln👌👌👌
Kaga mai aiki da illmi kenan gsky dariqa amma Allah saka maka da alheri da irin na mijin kokarin dakke
Mukomaga allah kawai muyita istigfari komi zaidaidaita insha'allah
Allah.yakara.bayyanagaskiya.malan.gaskiya.wutar.kaykayce.ahankali.take.baýyana.allah.kasamubi.sunnnr.annabimu
Innalillahi Wa Inna'ilaihirrajiun
Yayi
Allah yakyauta kawai
Gaskiya wannan stufa ne
Meyasa shi beje yasasu ahanyaba muna fikin Allah
Amma Dan izala meyasa kuma kuke shewa shehu Mushiriki kaman shi nan ashe mishi mushiri ki
Kai dahiru bauchi bunda kashuka allah yasadaka dashi
Ya sushi!! As had u Allah illahailalah jawo hankalin mutane zuwa tafarkin manzon Allah
Haba haba shehu baikataba
Kayi wannan maganarba
Muna kanin girmanka
Ka je ka ji da tsummar rayuwar ka
Watasa in wannan shegene wanisa inkuma yana fadin gaskiya
Gaskiya shehu yafadi Dana shiga izala garama na mutu yanzu
Amine magode
Allahu akbar annabi yayi gaskiya yau ga arna sunayima waliyai isgilanci arne Allah yashiryeka
Gomnatin Nigeria kin kama zakzaki kin daure sauran ki kama dahiru bauchi ma ki daure shi ?😎😎🤣😂
Nagode
Ai dama shek albanin zariya yafadi
Ana tuhumarsu da kisan shek jafar
Kowa yasan kisan ja'afar izalace saboda Neman mukami na kungiyar, da Neman gindin zama awajen gwamnati saboda shirinsu na kungiyar boko haram.
Babu abunkantaka saka I Malan Abubakar mahmudu gumu da dahiru bauchi babu malam maganan Nan Naka fa kiskurene
Sanuka malamin youtube ba ka wa'azi sai wani yayi wani Abu to komai zamuyi Allah yasa muyi dan Allah ba dan cin mutuncin wani ko wata ba
To ai in cinmunci ne shi sheik din shi yayyi cinmunci sakare wawa
Wallahi gaskiyarka wannan malimin sai irin su adam a zango yayi wani kankanci abu se ashaga mambari
ههههههههه
Comedy 💯
gaskiya ni abinda nafahimta izalah ta riqe bakin shehi shiyasa yake yawan fadarta tana aranshi sosai
Lallai chehi bakacoron allah
Allah ya'sa da kai
Arnan zamanin Annabi sallallaahu alaihi wasallam ma sun fada mai haka dama idan mutum bashi da tarbiyya da ganin girman na gaba zai yi fiye da abun da kayi
Gaskiya ne kin annabi kafircine zallah
Yenzu kenan bakadaukeshi malan ba kaje kacewa shuwagabanin ku na Izala sukoma suyikaratu tudda acikin Ku wayayi kamasa
To ambaro su adam a zango dasoran su andayo akan cheikhi ko yayi baka'isaba wallahi izala duk abinda akafadi gamedasu akan batanci daidaine
Ai malam kubar shehi kawai
Don bayin kansa bane.
✊✊✊✊👍
To ai wanna maganan ba laifi bane gaskiyane dakin annabi ai gara satan shanuma
Yadda kabi biyi maganar shehi kabi biyi maganar ubanka gumi shikuma kaji katofarar dayayi zakamma
Ancika masa aljihu
Kuffa alaika haza ,saboda ba gabanka akai ba
Allah da iko yake wannan magana da maulanmu Shuhu Dahiru Usman bauchi yayi gaskiace, gara ayiwa tufkar hanci kar daga ruwa afada wuta. Munga abun dayafaru alokacin Boko haram, Taliban dasauransu. Duk inda Izala tasa kafa sai abun yalalacewar da zai gyaruba.
Da izala wlh gara mutum yamutu acikin jirgin sama tir da makiyan annabi
Gaskiya ne
Gaskiya kayi adalci sosai kuma kacika mai hankali
Ko kur'ani baka iya karantawa ba malam yaro
Ama kaima bafulatanin
Assalamu alaikum ya shieck munagodiya ta mussama ya shieck allah yasaka da alhiri allah yabada ladan
Ya shieck ina bukata private chart don ne man taimakawa musulmi da musulunci
allah ya karawa shieck lafiya da Nisan kwana
Ga number na 08100945668
Ya shieck don alllah in bukatar magana da kai ya shiech
Maganar gaskiya ne Amma Shehu Usman Maganar izala kayi kuskure Akan cewa yan izala kafirai ne Allah kyauta
To dan daudu
They used them to fight goodluck government, bokoharam, now buhari don't want to settled them. They stated killing and kidnapping. Government of buhari and co are the cause, after using them. North has turn to no go area, very bad
Shehi yayi gaskiya wallahi baida laifi89185433
Amafakusani izala dadariq bazasutaba jituwaba
Yayi dede wlh
Tsufa yayi GARDAMA
Nima nayi mamaki tsofai tsofai
kaskiyane kin. Annabi zalla kafurcine
Bakin ka yana wari da kunfa fofofoh kazami kawai jakin banza tulu kawai
Wai dawaye kake indai sheikhi kakecema haka allah ya'isa
Kai baka waazine sai malami yayi kayanke jaki daba markunya jahili
Yan boko haram sunfarajin wani abu shehi yabude musu ai ki
Yokaikadan dabadafewara
Shehi stufa yayi gaddama anyi stufa banza zakaje kafada agaban.allah
Ba sheikhi neba yayi sufan banza ba uwarkace tayi haifuwar banza
Ke rayuwar ce ma gabadaya ta miki gardama. ARNA har mahaukaci sun Kiran Annabawan Allah dan haka ba mamaki idan an samu jikokin su mabiya halayen su
Yan maja Dariqa da Izala bazaku zama daya ba. Abdul Jabbar, ya hadaku Ahmad Gumi shima ba fulatanine shima. Munafurcin dodo yakan shi mai shi.
Ky gaskiya sosai Mal
Shehi yagama rudewa
Kaine babban rudadde can ka je ka ji da kan ka
@@ummuabdullaah7823 kokema arude kikene Allah yashirya
Arnan zamanin Annabi sallallaahu alaihi wasallam har mahaukaci sun kira shi
Dan haka ba abun mamaki bane zantukan ka 😂
Dama makaho ya kasance gwanin musu
Sannan mahaukaci shine yake nuna ya fi kowa hankali
@@ummuabdullaah7823 kamar yadda alama yanuna Allah yabaku lfy
Allah yatsinewa chehi albarka duk sufanci baihana mici karya ba Yan darika kunji kunya wallah shugaban ku makaryaci ne
Kai Kuma meye na tsinuwa
Haba haba dan uwa
Kaine makiyn allha wawa jaki
@@issagarba579 jakine mana
BaBa shehu Allah ya Kara Maka Lafiya amma Sai dai wannan magana Ba ta dace da Kai ba.
Kayi kuskure malam Allah ya gafartamaka Malan. Chehi fa Dan bidi'a ne Yana yakine da sunnah annabi shehi ba musulmai bane wallahi zindiki ne yayi suhan banza makiyin ahli sunnah mu bazamu daga musu kafaba wallahi shehi yasohi iblis ne yasohi shaidan ne? Chehin banza
Wawaye jahilai kukoma makaranta
Wawa
To jikan jahili
Kai kuma jihin banza ko
Halin 'Yan izalan kenan da Shehi yake fada muku
Duk masu irin wannan halayen ba abun kyama bane?
Ba abubuwan neman tsari bane?
Allah ya kara kare mu da kafirci
Allah ka saka mana akan abubuwan nan da 'Yan Izala suke yiwa Shehunan mu
Kai kuma ka sani dukkan abubuwan da ka fada sun tabbata akan ka