Allah ya jikan malam shekara da yarasu nafi shekar ina mafalkin shi lahira😭😭
Allah ya jikan malan ya gafarta masa kuma ya hada shi da masoyin sa kuma masoyin mu Annabi Muhammad S.A.W Ameen
Y Allah kajikan mlm maiguduma kakai haske kabarinsa kasada shi da annabi s a w ameen summa ameen
Allahu ya cijikansa malam mai guduma alla ya bashi rahama mu nabayan mucika da imani
اللهم اغفر له وارحمه واسكنه فسيح جناتك
Mai Guduma Allah ya kara maka karamah don jirman Annabi Mohammed (SAWA)
Kai mallami ne na kwarai wallaahi.
Babo wanda zai gane ka fatse walliy Allah aw Mallami.
ALLAH ya jaddada rahma agareshi albarkan sayidilwujudi saw
Allah yahada da sayyidina Rasulullah s a w
Allah ya jaddada rahama,dujalawa da annabi yafadi gasu munata gani,khawarijne Malan Annabi ya haskesu mungansu kerem
اللهم اغفر له وارحمه واسكنه في الجنة الفردوس، بجاه سيدي الوجود صلى الله عليه وسلم ءامين
Allah yajaddadawa malam lawal maiguduma Rahma
Assalamu aleikum,amine y'a allah jignan masowin Manson Allah sallalahu aleihi wa sallama.
رب إغفر ورحم وأنت أرحم الراحمين
yaje ya karanta da almaajirai koo. mai guduma may Allah bless you more
اللهم اغفر لهم ورحمه وافيه بي جاي رسول الله صل الله عليه وسلم
Allahu Akbar Allah yajikan malam mai guduma
allah y'a jikan Malam y'a gafarta massa amin.
Allah ya jikanshi da rahama
alh chibar muna chek maiguduma amee danssan anabi SAW
Allah yajikan malam ya gafartamasa saboda annabi
May Allah bless you Malam....!!!!
Masha Allah yayi
Allah yajiqanka da rahama
Allah ya djikan malam ya bashi aldjana
ALLAHU AKBAR ALLAH KAJI KAN MALL.MAIDUMA MAZA REST IN JANNATUL FIRDAUSI
مشاءللہ
May Allah forgive all the gone souls of the muslim ummmah bijahi Rasulullahi
Allah ya jikan malam
Masha Allah❤❤❤❤❤
Masha allah
Allah ya jikan shehuna maulana miguduma gombe
Muyi rachi Allah yajikan malam mgdm
Allah ya jiqan musulmi
مشاءالله تبارك الله
Allahyajin maiguduma
Anata allah ya jikan malan mai guduma chin yarasune?
Allah yajikƙan malan amen
Allah ya jikan maza
Malam maiguduma ya. Ce ku taho a zauna kal kuyi magana bayan fague
maiguduma bawanda yasan dan huta banda allah subahanahu wataalah,don allah kayi waazi na kwarai don karkayi abinda zai saba da addini.
اللهم أغفر له وارحمه واسكنه فسيح جناتك يارب العالمين آمين
ALLAH YA SHIRYAR DAMU
ALLAH kenan mai guduma Allah ya dauke ka kuma Sunnah taci gaba da yaduwa samari sunata gane gaskiya suna karatu kai kasaba tara jahilai kaita zuba musu shubhohi da rantse rantse na banza bakasan Allah yana iya daga ma kafa kaita samun da ma a karshe kamun ubangiji ya tabbata gareka ka dinga kafirta bayin Allah ba gaira ba dalili in anyi magana kuma kuce Yan izala na kafirta mutane to wallahi koda kana raye bayadda zakayi da Sunnah manzon Allah dan samarin matasan ahlussun nane zasuyi maganin ka rantse rantse daka keyi ta hanyar ilimi da kana gani cewa da yan izala kake fada to badasu kake fada ba da ahlussun nane na duniya baki daya duk wani ahlussun na ada ka kafirta shi subhanallah dan wallahi mutane nagane gaskiya Allah kasa mudace Allah kajikan duk wani musulmi ka gafar tamai gaskiya dayace kuma tana da daci inka zage ni ba mamaki saboda dacin gaskiya
اللهم اغفر له ورحمه ورحمنا من بعد ه
Allah yasaka a aljanna
Allah yahi maka rahama
تمام نعم صحيح
Allah Jikan malan
maiguduma kaje garin uke na karamar hukuman karu ajihar nasarawa kayi waazi amma sai kuka rikkitar da mutani wai sheik inyas yafito a saman itace har mutani natazuwa dun sugan sheik inyas amma batun sai yamu karya,mallam yaya zaace mutun yamutu tuntuni ance yafito Kaman fatalwa,mallam don allah kurika gayawa mutani gaskiya,domin in mutum yamutu ba yasake fitowa Kaman majigi ko fatalwa domin abinda yafaru awannan garin ya bawa kowa kunya,domin mallam kasanin mutum baya mutuwa yataso har a ganshi
Mashaalla💙💘💜🤲🤲🤲🙏🙏👍
Allah kaji ka mallam
Wallahi abinda kake fada yafaru
karya fure take bata y'ay'a.................................. yanzu ina had'akar take?
ALLAH GUIDE US TO KNOW YOU BETTER.WHY SHOULD WE KEEP ON CRITISING EACH OTHER WHILE WE ALL SAY LAAILAHA ILLALAAHU WA ANNA MOHAMMED RASULLU LAAHI?OH!ALLAH GIVE US UR JANNATU WITH UR BLESSINGS.ALLAH FOR GIVE US OUR SINS.
Allah ya jikan ka malam
Allah Jikan Mallam
Subhanallah
Karyanka tasha karya!!! Munafikin addini!!!
Ibn taymiyyah ko zamani bai hada da Annabi (sallalahu alayhi wasallam) ba. sannan yan'uwa kuduba lambobin da yafada,duk bahaka yakawosu ba.
الله أكبر
Sani auwalu
allah jiqan malan
Gaskiya daga ji wannan katon jahili news
This is good
Dujjal, Allah Ka isarma Ahlussunah dashi
تمام
Mai guduma jahili ne.
Allah ya jinkan maln
Mun godé
Allah yajikan malan
Asalam
Allah ya shiryar damu izuwa tafarki na daidai. Wannan Malamin tabbas jahiline A-class kuwa kwata kwata bai fahimci addini ba. Hatsari ne kallon wannan bidiyon. Abu na farko yana nuni kan haramcin zuwan mata makaranta to me zai ce gami da hadisin da Bukhari da Muslim suka fitar dashi daga Annabi Muhammad Sallallahu Alaihi Wa sallam yayin daya dawo daga tafiyar Isra`i Da Miìraji dayace: Yaku Mata Kuyawaita Yin Sadaqa Sabida Na Ganku Kunfi Yawa Acikin Wutar Jahannama. Sai Suka Tambayi Manzon Allah S.A.W cewar Ya Rasulullahi Sabida Me? Sai Manzon Allah S.A.W yace sabida Rashin Godiyar Allah. Hadisi Na biyu Dake Nuna Hallaccin Zuwa Mata Islamiyya shine Wanda Bukhari Da Muslim Suka Fitar Dashi Inda Wadansu Mata Suka Cewa Manzon Allah S.A.W: YYa Rasulullah Muma Asanya Mana Wata Rana Da za mu ringa Zuwa Gurinka Ya Rasulullahi Kana Koyar damu Addini da Karatu, Sai Annabi S.A.W ya saka Musu rana yakuma Umarcesu da su yawaita Sadaqa.
Manzon Allah S.A.W Kamarr yadda Abi hurairata Allah Yakaramasa yarda yake cewa: Abinda Manzon Allah S.A.W yazo dashi kukarbeshi Abin da Ya Hane ku kuhanu...Muslim
Abi Hurairata Ya Sake Fitar Da Hadisi Daga Manzon Allah S.A.W Yana Cewa: Duk Wanda Yayi Mana AL-GUS/Cuta to ba ya daga cikinmu.....Bukhari/Muslim
Duk Abinda ba Tabbata daga Al`qur-ani ko hadisi ba to bashi da tushe a cikin Addinin Musulunci. Da Wannan nake cewa Maulidi Haramun/bidàh ne. Wazifa Bidi`ah Ce. Salatul fatihi Bidàh ce. Allah YYa shiryeme Baki Daya Amin.
Ko tashi daga baccin dakukeyi kuyi karatu ya yanùwa Musulmi wannan Malamin Mai Guduma da Daàwarsa ta jahilci rudar mutane zaiyyi kawai ba wani abu ba.
abubakar salisu jahiline katan jahili makuwa yana wani ikirarin Allah yai daga daga dashi aikuwa adandage ya mutu dan iska annabima ya koyar da mata
Muhammad Muhammad yazakaiyi da hadisan da yakekarantawa saide Kaine jahili
Malan ya zuba hadisai dayawa izala adinga karatu ,hankalinku yatashi ko, khawarijawa aye annabi yabamu labarinku
WANDA YAZAGUE MALAM MAIGOUDOU CHIVAMU AMSSA INE YACEKA HAYFOIR OUWA DA OUVA? SAMANE FACEBOOK [ASSADAK IBRAHIM
Slm
Ahmed Yahaya
nice
رحم الله الطراق على رؤوس المتملسفة المرتزقة الملبسة المشتتتة لوحدة الأمة المحمدية في عالمنا الإسلامي يخرجون الساكنين ولايبالون بأمة الدعوة بل دعوتهم في أمة الإستجابة،وهذا كتابة على الماء لاغير.
Maulana
Dujjal
Muna gaidaka matuka game da yada gaskya ta addinin musulunci
Kai karshen zamani dai yazo
Kowane jahili sai ya kifa rawani yace shi malami ne
Ya bata kuma yakara batar da mutane
Allah ya ganar damu gaskiya
RTA
E zala sak
Ubbaki shine mowokaci jahila kawai ko rubutun ma biki iyaba kuma Allah ya sheki cikin izala gomima da zai mutuwa saida ya toba shida yakawo izalalma daga saudiya kuma ita izala babu ita acikin al kur ini
مجنون مح ماف
Bakoro
,
كذاب محترف الله يهديك بس 😕
ويلك لا تكذب
Allah yajikan malam gafartawa musulmi saboda annabi s.a.w
Allah yajikan malam ya gafartamasa saboda annabi
Allah ya jikan malam
Allah ya gama fuskan malam da annabi (s a w) dan darajar alkour ani