Malam mai dan Allah duk wani wannan kwamen din da nayi idan bai mai dadiba dan Allah ina rokon gafara agare ku wannan al'amarin da yakefaruwa kasar mu Nigeria ko arne kafurine yanaji kuma ya gani abin da ke faruwa tsakanin kuna cewa mu kyau tata zato a kan shuwagabannin mu mun kuma muna cikin yi insha Allah amma da karshen zan muku duk abin ya kefa ruwa a wasu lokutan a kasa shenketare wasu karya ce kunce Libya ta wargaje ni a yanzu haka ina Libya kuma Tripoli malam mai sanadiyyar shugaban kasar Nigeria Muhammad Buhari wasu da dama suka shiga duniya tu kafin wannan lokacin nikaina ina karatuna rayuwa tayi zafi so sai a lokacin na tsayar karatuna dan ku lada iyayena nashi yan da baru narayuwa harna tsinkaina a wannan kasar Libya a cikin tanake harzu shekara bakwai kenan malam kuna kuskure so sai kuma wallahi muna sane tabbas wallahi kuma kokukan kunsani kuke rufe wutar Allah da hannun wannan maganar taku itama harda ita rarara yayi amfani da ita cacakar yan arewa
dauda kahuta rarara allah tsareka allah rebaka da duniya lafiya allah maka albarka rarara kaura dukaka rarara baka da laifi kowa rarara Mallam baka hada giya da wakar na koreka
Assalamu alaikum barka da warhaka Allah ya karamaka lafiya malam tabbas kuwa munga ni kiri kiri tabbas gwamnonin arewa wacin Nigeria tabbas sune lamba daya wajen ruguza arewa wacin Nigeria wallahi rarara kuma tabbas baima da suffa musulmi tabbas gwamnatin jihar Katsina ita ce ta dauki nauyin wannan lokacin tabbas dan kuwa duk kansu ya fadesu cikin wakar shi tabbas wallahi talakawa mugamsu kuma yanzu ni ya kamata duk yan arewa sugane ko Gwamna ko dan, majalisa ko sana to cin ko ciyamomin mu ko kamsilolinmu da saura masufada aji a wannan Lokacin yanzu talakawa zamuyi kanmu karatun tanutsu tun da har wani mutum dan iska zindiki mararkunya hayasamu damar daukar nauyin wakar wannan jahilin mawaka arewacin kasar Nigeria raini yakai mura kuwa
Malam gasyakine maganarka aman kayihakuri ni inaganin da zakaha daqafa da malam zakzaky da munsamuqaru a musulunchi sosai saboda kaima Naga bakason zalum chin da akeyi a Nigerian allah ya yimana jagora Amin main
Jazakallahu hayran malam Allah yabiya
Good talk sir
Wlh wannan gaskiyane malam Allah yasakama da alkairi
Rara ai jakine wawa kawai dabba
Allah yasakada alheri
Allah ya sakada Aljkairi ❤
Jazakallahu khairan mallam
SAIGODIYA MALAM ALLAH YASAKADA ALKHAIRI MALAM
Allah ya sa ka da alkhairi.
Wanan gaskiyane Mallam
Shima rararan soyakeyi ayi zanga zangar shiyasa yayi wakarnan
Allah yyi Albarka mlm
Jazzaka lahu kairan
Masha Allah
Allahumma ameen
Gaskiyane wannan bawai rarara baya kaunar Yan arewa Amma bakomai allha zainunamai iyakarsa nanbada dadewaba Kuma buguda Kari jahilci mugun ciwone
❤❤
Tsinanne ne Rarara
Ai rarara Dan kyau yeneh
Masha Allah malam🎉🎉🎉🎉
Kwarai malam zagin musulmi fasiƙanci ne Allah ya saka
Malam mai dan Allah duk wani wannan kwamen din da nayi idan bai mai dadiba dan Allah ina rokon gafara agare ku wannan al'amarin da yakefaruwa kasar mu Nigeria ko arne kafurine yanaji kuma ya gani abin da ke faruwa tsakanin kuna cewa mu kyau tata zato a kan shuwagabannin mu mun kuma muna cikin yi insha Allah amma da karshen zan muku duk abin ya kefa ruwa a wasu lokutan a kasa shenketare wasu karya ce kunce Libya ta wargaje ni a yanzu haka ina Libya kuma Tripoli malam mai sanadiyyar shugaban kasar Nigeria Muhammad Buhari wasu da dama suka shiga duniya tu kafin wannan lokacin nikaina ina karatuna rayuwa tayi zafi so sai a lokacin na tsayar karatuna dan ku lada iyayena nashi yan da baru narayuwa harna tsinkaina a wannan kasar Libya a cikin tanake harzu shekara bakwai kenan malam kuna kuskure so sai kuma wallahi muna sane tabbas wallahi kuma kokukan kunsani kuke rufe wutar Allah da hannun wannan maganar taku itama harda ita rarara yayi amfani da ita cacakar yan arewa
😢
dauda kahuta rarara allah tsareka allah rebaka da duniya lafiya allah maka albarka rarara kaura dukaka rarara baka da laifi kowa rarara Mallam baka hada giya da wakar na koreka
Allah yabiya
Amin
Ai sakarai neh
Sosai
😂
Jaza kumullahu kai ran malam
Allah yakaramaka lapy mlm chi uwarsa in Allah ya yarda sai ankara sacyta
Waye ya saceta dama karya ce
Wakar rarara tayi amfani wajen tunzura mutane su fito zanga zanga
Wannan hakayake Allah yasaka malam
Slm
Wannan gaskiyane talakwan nageriya basa goyon bayan zanga zanga
good
Assalamu alaikum barka da warhaka Allah ya karamaka lafiya malam tabbas kuwa munga ni kiri kiri tabbas gwamnonin arewa wacin Nigeria tabbas sune lamba daya wajen ruguza arewa wacin Nigeria wallahi rarara kuma tabbas baima da suffa musulmi tabbas gwamnatin jihar Katsina ita ce ta dauki nauyin wannan lokacin tabbas dan kuwa duk kansu ya fadesu cikin wakar shi tabbas wallahi talakawa mugamsu kuma yanzu ni ya kamata duk yan arewa sugane ko Gwamna ko dan, majalisa ko sana to cin ko ciyamomin mu ko kamsilolinmu da saura masufada aji a wannan Lokacin yanzu talakawa zamuyi kanmu karatun tanutsu tun da har wani mutum dan iska zindiki mararkunya hayasamu damar daukar nauyin wakar wannan jahilin mawaka arewacin kasar Nigeria raini yakai mura kuwa
Wlh wanna gaskiya ne. Don Allah duk mai jin wakar shi ya goge duk wani shafin shi kowa yaje yayi dislike pls yan uwana Arewatawa❤
Malam gasyakine maganarka aman kayihakuri ni inaganin da zakaha daqafa da malam zakzaky da munsamuqaru a musulunchi sosai saboda kaima Naga bakason zalum chin da akeyi a Nigerian allah ya yimana jagora Amin main
Rarara zanci uwarsa
😂😂😂
Da mun kyauta wlh
Ai' yanxu kam lkc yayi, ubanshi xamuci sosai.
😊😊😊
Malam.rrr ai Dan haune kare 🦮🐕🦺
😢
😢