السلام عليكم ورحمة الله وبركاته يامشايخنا الكرام وجزاكم الله خيرا على هذا الموضوع الحساس،وأطال الله عمركم وغفر الله لنا ولكم ،ورحم الله الشيخ الشهيد محمد أول أدم زايا. أنا أشكر الله وأشكركم وخاصة الشيخ جعفر والشيخ محمد أول أدم ألبانى زاريا لقد استفدت منهم والحمدلله ،أنا موجودة في تشاد ، والله أحبكم فى الله.
Kowada NASA fahimtar to mu koma wajen wanda ya turo annabin Muji Allah me yace: shikenan kahuta ba ruwanka da WANI maganar malamai Suma takansunsuke a wanna ranar. Yace Dubi Baqara Aya ta 173 zuwa 176 ta isheka komai, Kuma ka watsar da komai, da Kuma An_aam 114 zuwa 121 Duk Qurani yayi Maka bayani , ya rage naka kabi Allah ko kabi son zuciyar magabata. Finish
Kuma Muka ƙẽtãrar da Banĩ Isrã'ila tẽku sai Fir'auna da rundunarsa suka bĩ su bisa ga zãlunci da ƙẽtare haddi, har a lõkacin da nutsẽwa ta riske shi ya ce: "Nã yi* ĩmãni cẽwa, haƙĩƙa, bãbu abin bautawa fãce wannan da Banũ Isrã'il suka yi ĩmãni da Shi, kumanĩ, ina daga Musulmi."😭😭😭😭😭☝️
Shishshigi, rashin kishin kai, jahilci, san zucia da san aburge ne da shegen kwadayi ne yake sa musulmai murnar Christmas Allah ya saka muku da alheri malamai
Malamai mu Allah ya Saka mu da alkhri duniya da da ga Ahmad sulaiman abdullahi wudil local government Kano state wudil independent social media in wudil lungun maqara unguwar danya wudil
Mallamai kuji tsoron Allah . Mallam albani Allah yasakama da alkhairi Allah yayafima kurakuranka. Tabbas a kuwani maukifi katsaya muna maka kikyawar zato kayo daawani tsakanin fahimtarka tsakaninka da Allah. Maana Babu yaudara Babu wata manufa azuciyarka. Duk bayanin da mukaji da ayuyi dagabakin ya yaudara bawata Ayya da tayi maganar akan maudui. Kuma bawani tawili ku hadisi dayaisa ya goge wannan ayar ta daamukum hillullahum wada amuhum hillullahum wlh duk tawili da zakuyi in zaicika duniya baiisana . Naki wanima yakafa hujja da alada abun dariya. Shikuma nakarshim yafadi gaskiya to sai da ga karshi ya rushi duk bayanin yakuma rushi madugar na days da nabiyin da na uku ton dashi yahada da Esther da new year sannan Kuma yaci zaaiya shan apple dasauransu yakuma kafa hujja da tunani ba da nasiha wai ku saboda akwiyar ba musulmini ya yankaba. Shikuma albani yaci ku bama musulmini yayankaba. Dukkuma salafawa . Wannan cinkaro da tufka da warwara ahaka kakisu ayi addini. Shi Allah baisansu bani ya fadi halayansu kiwawa kukuma ku konfi manzon Allah ilimini duk daku doctocini baisan sama davkasan zasufashiba yaci sahabbai suji wajan Sarkin Christa Shi adalini. Don Allah annabi mosa shokarunawa yayi agidan fir auna wani abinci yakci.. a takaici mingani wlh kuburunku ba christa yakarbi adinibani kawai kukukasun manufufinku Kuma wlh sai Allah yatuna muku assiri. Kuyitawa ayuyin Allah Karan tsayi da karya. Allah yaisa.
Wanna Aya akan me tayi magana , , ya ayuwallazina amanu innamal mushurkina bi najasun falatada"u masjidil Haram , kayi magana cewa in ba. Ibadan ba da"a iya gaiyatar Arne ya shiga masallaci , Hakan daidai ne ?
Masha allah mugode Allah yasaka da alkhairi🎉
AMeen
السلام عليكم ورحمة الله وبركاته يامشايخنا الكرام وجزاكم الله خيرا على هذا الموضوع الحساس،وأطال الله عمركم وغفر الله لنا ولكم ،ورحم الله الشيخ الشهيد محمد أول أدم زايا.
أنا أشكر الله وأشكركم وخاصة الشيخ جعفر والشيخ محمد أول أدم ألبانى زاريا لقد استفدت منهم والحمدلله ،أنا موجودة في تشاد ، والله أحبكم فى الله.
والشيخان الدكتور داوود الظاهري والدكتور كبير أصغر حفظهم الله .
ونتمنى أن يوما سأزوركم إن شاءالله
Mash Allah may Almighty Allah protect u All n guide u through the right part of Islam Allah ya saka alkhairi mallamamu
@@KhadijaBashir-x3t Ameen ya Allah
Sallalahu alaihi wasalam ❤
Allah ya yafemana duniya da lahira
Shi yasa kwata-kwata bana tare da Malaman da suke cewa ba laifi bane cin abincin christmas ko taya su murnar christmas. BaraakAllaahu Feekum!
Wllh nima bro bana tare da su
@HajiyBabb Saboda dukkan ayyuka da niyyoyi suke tafiya. Ka bani abun yanka da niyyan haihuwar abinda kuke kira dan Allaah, SubhanAllaah! Wai kuma naci cikin kwanciyar hankali. Allaah ya sawwake. A'ameen!
@@ishaqibrahimyerima3591 Ameen
Akwei Aya
Jazakallah
Jazakalahu kairan ❤
Allah ya sakawa maluman mu na Sunnah da Alkairi
@@umaradamuumar4367 Ameen
Masha allah 🎉🎉🎉
Jazakallah bi khair
@@DAUSAYINSUNNAHTV-fz8ph Ameen
Allah ya ikongyarawa
Munarokon Allah ya gafartamuna
Ameen
Masha Allah
Allah ya saka da Alkhairi
Ameen
Wllhi kuwa Muna godia in suce haka to ai Allah bakarmu bane mutane !! Subhanallahi!!
Mash Allah tabarakalla ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
SUNNAH SUNNAH SUNNAH ALLAH YAJIKAN SHEKH JA AFAR MLM SUNNAH ALLAH YA KARA KAREMANA KU.
Ameen
Sallalahu alaihi wa'alihi wasalam ❤❤❤❤❤
جزاك الله خيرا
Allah yasauwaka
Ameen
ALLAH ya kara mana fahimta da aminci tabbatar ce amin❤
@@aishasuleimanusman9055 Ameen
Subihanalla subihanalla subihanalla
Allahu Akbar Allahu Akbar Allahu Akbar Allahu Akbar
Allahu Akbar ❤❤
@@mailawan997 Masha Allah
Muna rokon ubangiji yayafemana yabamu ikon gyarawa dik abunda ya Zama kishiya da musulunci
@@issaabubakarmuhammed6073 Ameen
Masha Allah
Kuma Kuna Kiran Allah da "UBANGIJI"
SUBHANALLAH
Kai malam kaji tsoron Allah.
Fruits da abinci duka cinsa akeyi.kuma don kirsimetine aka seyi lemun.
Gaskiya 😢
Jazakumullahu Khairan
Jazakallah khairan
سبحان الله جزاكم الله خيرا
❤❤❤
جميل جدا
Jazakumul Lahu khair. Allah ya yafe mana baya.
Mungodewa Allah Dayabamu Maluman Sun na
Masha Allah Allah yakarawa malamanmu lpy
Ameen
Allah ya saka da alkairi
Ameen
Gaskiya NE Allah ya shirye mu
JAZAKUMULLAHU BIKHAIR
A mú àwọn ọmọ ’Isrọ̄’īl la agbami odò já. Fir‘aon àti àwọn ọmọ ogun rẹ̀ sì gbá tọ̀ wọ́n lẹ́yìn, ní ti àbòsí àti ìtayọ ẹnu-àlà, títí ìtẹ̀rì sínú agbami òkun fi bá a. Ó sì wí pé: “Mo gbàgbọ́ pé dájúdájú kò sí ọlọ́hun tí ìjọ́sìn tọ́ sí àfi Ẹni tí àwọn ọmọ ’Isrọ̄’īl gbàgbọ́. Mo sì wà nínú àwọn mùsùlùmí.”😭😭😭😭😭☝️
Masha Allah ❤❤
Allah ya managafara😢😢😢
Ameen
Allah ya saka da alkhairi
Ameen
Jazakumul'lahukaira
Allah ys mudace
Ameen
Allah yasakAma da gidan aljannar fidaus
Ameen
Allah ya sa mudace
Ameen
Albany ya amince aci abincin Kirista ranar Kirsimeti 😮😮
24:10
Nice compilation for studies...
Allah yasaka da hairan
Ameen
Allah ya karawa malam lapiya, Masha Allah.
Masha Allahu
Allah ya kare mu na imaninmu amin
Ameen
Kowada NASA fahimtar to mu koma wajen wanda ya turo annabin Muji Allah me yace: shikenan kahuta ba ruwanka da WANI maganar malamai Suma takansunsuke a wanna ranar. Yace Dubi Baqara Aya ta 173 zuwa 176 ta isheka komai, Kuma ka watsar da komai, da Kuma An_aam 114 zuwa 121 Duk Qurani yayi Maka bayani , ya rage naka kabi Allah ko kabi son zuciyar magabata. Finish
Ma sha Allah
Allah is great!
Allah yasa mugane
Alhamdudillah
Allah yasaka da gidan aljannah
Allah ya staremana Malaman
Sunnah
Ameen
S.A.W❤❤
Allah bamu ikon kiyayewa
Ameen
Kuma Muka ƙẽtãrar da Banĩ Isrã'ila tẽku sai Fir'auna da rundunarsa suka bĩ su bisa ga zãlunci da ƙẽtare haddi, har a lõkacin da nutsẽwa ta riske shi ya ce: "Nã yi* ĩmãni cẽwa, haƙĩƙa, bãbu abin bautawa fãce wannan da Banũ Isrã'il suka yi ĩmãni da Shi, kumanĩ, ina daga Musulmi."😭😭😭😭😭☝️
Akkah yabkara basira
Shishshigi, rashin kishin kai, jahilci, san zucia da san aburge ne da shegen kwadayi ne yake sa musulmai murnar Christmas
Allah ya saka muku da alheri malamai
Slm Inada tambaya malam akan Christmas inada maigida
christar batareda tayasa murnaba yadauki kudi yabani
Wllh bantamba yeshiba Amma
yadauka yabani shinya yahalakta nachi kudin kuma yache zaikawomin shinkafa sainake jinwannan watawar Maluman addi Dan allah yazanyi
Dan uwarku semunchi baxamuche happy ba anma walahi semuchi dan uwarku
Ku ne matsala Nigeria Shegu kawai
Waye Muhammadu waye Allah kuma
Zaku gamu da Allah lokachin mutuwar ka lokachin da Babu Mai taimakon ka sai Abinda ka aikata ko ka fa'da a cikin kabarin ka.
Allah ye sa mu gane
Ameen
Malamai mu Allah ya Saka mu da alkhri duniya da da ga Ahmad sulaiman abdullahi wudil local government Kano state wudil independent social media in wudil lungun maqara unguwar danya wudil
To amma albani yana nufin cin abincinsu na Christmas ya halatta kenan
Allah Yasa mudace
Mallamai kuji tsoron Allah . Mallam albani Allah yasakama da alkhairi Allah yayafima kurakuranka. Tabbas a kuwani maukifi katsaya muna maka kikyawar zato kayo daawani tsakanin fahimtarka tsakaninka da Allah. Maana Babu yaudara Babu wata manufa azuciyarka. Duk bayanin da mukaji da ayuyi dagabakin ya yaudara bawata Ayya da tayi maganar akan maudui. Kuma bawani tawili ku hadisi dayaisa ya goge wannan ayar ta daamukum hillullahum wada amuhum hillullahum wlh duk tawili da zakuyi in zaicika duniya baiisana . Naki wanima yakafa hujja da alada abun dariya. Shikuma nakarshim yafadi gaskiya to sai da ga karshi ya rushi duk bayanin yakuma rushi madugar na days da nabiyin da na uku ton dashi yahada da Esther da new year sannan Kuma yaci zaaiya shan apple dasauransu yakuma kafa hujja da tunani ba da nasiha wai ku saboda akwiyar ba musulmini ya yankaba. Shikuma albani yaci ku bama musulmini yayankaba. Dukkuma salafawa . Wannan cinkaro da tufka da warwara ahaka kakisu ayi addini. Shi Allah baisansu bani ya fadi halayansu kiwawa kukuma ku konfi manzon Allah ilimini duk daku doctocini baisan sama davkasan zasufashiba yaci sahabbai suji wajan Sarkin Christa Shi adalini. Don Allah annabi mosa shokarunawa yayi agidan fir auna wani abinci yakci.. a takaici mingani wlh kuburunku ba christa yakarbi adinibani kawai kukukasun manufufinku Kuma wlh sai Allah yatuna muku assiri. Kuyitawa ayuyin Allah Karan tsayi da karya. Allah yaisa.
Allah ubangiji yasa mudace 🙏
To yanzu wanne zamu dauka cin ko kin cin, this is confusing,
Allah kasa muadce
WASU MALAMAN SU KE YADA GABA A CIKIN AL'UMMAH. 😢
ALLAH YA JIKAN ALBANI ZARIA
Wanna Aya akan me tayi magana , , ya ayuwallazina amanu innamal mushurkina bi najasun falatada"u masjidil Haram , kayi magana cewa in ba. Ibadan ba da"a iya gaiyatar Arne ya shiga masallaci , Hakan daidai ne ?
Komanufarsa da ban kajiko malan
Na qara samun yaqini
To idan ba su bane suka yanka fa? Sayen naman sukayi a mahauta inda musulmi ma ke sayi?
31:20
Ni wlh nakan rasa ya zanyi wani lokaci kasancewan su suka haifeni, nakaurashe musu tsawon shekaru 10 bana zuwa tayasu murna Hakan yasa kullum tsinenin suke
Allah sarki kawai ki cigaba da yimusu addua Allah ya ganardasu
Ki cigaba da musu addu’a da biyayya ta wasu bangarori. Kiyi ta kyautata musu da duk abin da Allah Ya hore miki.
Kunce Kar aci abincin mauludi ma
Babu WADDA ya Hana kaci
Kaje kachi zaka yi tunanin wannan Maganar.
Allah biya bukata mal
Mungode sose
Masha Allah
Allah yasa mugane
Masha Allah
Masha Allah
Masha Allah
Masha Allah
Masha Allah
Masha Allah
Masha Allah
Masha Allah
Masha Allah