Dama senetoci sune kan GABA akan kame aka zabensu sune wakilan talakawa zuwa shugaban kasa dokane kowani seneto yakoma maza bansa yazauna Don sanin matsalan su sunayi duk abinda😭😭 shugaban kasa zaiyi sudawo mazabansu su gayawa mutanen in sun yarda sai ayi sunayi Allah yaisa in kuka sake zabensu ruwanki
Jazakallhu bi kair Allah yakara maka basira da fahimtar addini
Allah ya shiryar damu baki daya. Amin Ya hayyu ya qayyum 🙏
Allah ya biya Mallam
❤❤❤
Dama senetoci sune kan GABA akan kame aka zabensu sune wakilan talakawa zuwa shugaban kasa dokane kowani seneto yakoma maza bansa yazauna Don sanin matsalan su sunayi duk abinda😭😭 shugaban kasa zaiyi sudawo mazabansu su gayawa mutanen in sun yarda sai ayi sunayi Allah yaisa in kuka sake zabensu ruwanki
Wallahi malam gwamnoni da wasu sanatoci matsalar kasar nan. Gara a fada musu ko zasu gyara.
Wlh ba zabar su akayi ba munafikai allah ya isar mana
Amma yanzu kana furta chewa kudu ne suke zuga arewa su yi zanga zanga 😂😂😂😂😂😂.
Ai dangote yana son yayi anfani daku Shiyasa zai tura muku sako badan Allah ba
❤❤❤