Wallahi Allah ya sa ni nima fara kallon dambe na Ramadan ne Wallahi da ko kyauta kabani kuɗi naje na kalli dambe Wallahi Allah bazan jeba amma ta dalilin Ramadan na fara Allah ya ba ka lafiya
Gsky ne danliti kayi mgna me kyau har yau har gobe ba ayi ba kuma bana tunanin xa ayi wani dan dambe kamar RAMADAN se ku hadu kungiyar dambe ku duba shi sose yacce ya kamata sbd RAMADAN shine ku kune shi samu shi samun kune Allahu SWT ya cigaba da mana jagora don matsayin shugaba halinta (SAW)
Dan Alla aa funtuwa agayawa Dan liti yaxo yamana gidan dambe a hadeja Dan Allah aa funtuwa agayamasa
Wallahi Allah ya sa ni nima fara kallon dambe na Ramadan ne Wallahi da ko kyauta kabani kuɗi naje na kalli dambe Wallahi Allah bazan jeba amma ta dalilin Ramadan na fara Allah ya ba ka lafiya
Ramadan gaskiya yakara wa dambe masoya.
Slm Dan Allah Dan liti Kai babbane a,harkan wasa Dan Allah kuhada kawu,nanku Dan Allah
Gsky ne danliti kayi mgna me kyau har yau har gobe ba ayi ba kuma bana tunanin xa ayi wani dan dambe kamar RAMADAN se ku hadu kungiyar dambe ku duba shi sose yacce ya kamata sbd RAMADAN shine ku kune shi samu shi samun kune Allahu SWT ya cigaba da mana jagora don matsayin shugaba halinta (SAW)
Wannan gaskiyane Ramadan ne boss
Wlh nimah ramadan ne yasa nake bibiyar dambe
Slm gaskiya Ramadan shinegishirin damben
Gaskiyane chiyaman
Wllh mgnrka gskyne nikaina Ramadan ne yakawoni Kuma Wllh batamin Dadi babushi
Gaskiya mutane da yawa Ramadan ne ya kawo su
WAllahi.nima.ramadan.yasani.kallon.dambe
Nima innacikin wadada ramadan yasa kallon dambe
Wlh duk ramadan ne ya kawo mu. Bamu san ma ana wani dambe ba ni wlh sai dalilin ramadan
"Sa maza su kwance hannuwa,balbalin bala'i Jafaru.
Mutuwar nan da ta ci dan Sanyinna,bata barin Dantagaye sai in ba ya yi"-Budan Kaiwa.
Nijamus ne cikake Amma Dan litti Yana nuna wariya autan mamman gsky yafi Ramadan Kuma alhassan Dan dambe ne cikake
Ai autan mamman alis safin dambe ai basa,an Ramadan bane kagane
A Kano ba kafinshi to Ashe ba ayin dambe saidai kawai kuce kowa Yana zuwa adai dai lokacinda zamani yayi gaba Amma
Gaskiya ne nima dalilin shi nafara kallon dambe
Kaduna mudai.sai kallo
Jijina ga danliti
Magana tagaskiya Ramadan yaqarawa dambe masoya aduniya nima nayi wannan tinanin masuyanke wannan hukunchin basusan dokaba basa aiki Da ilimi
Wannan mundane da wakake dan liti
Wlh duk ramadan ne ya kawo mu. Bamu san ma ana wani dambe ba ni wlh sai dalilin ramadan
Wai yanzu Dan Allah kema kina kallon dambe😂