😭Ɗan Albani Zaria Abdulhalim Ya Bayyana Gaskiya Magana ‼️Akan Korar Sa Da Sukayi Daga Darulhadith

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 10 ก.ย. 2024
  • #trendingshorts #tamil #kaduna #kano #prismlivestudio #sub #subscribe #bauchi #treanding #channelsubscribe #bauchi #kano #subscribe #sub #trendingshorts #channelsubscribe #tamil #treanding #kaduna #prismlivestudio #kaduna #bauchi #kano #subscribe #treanding #sub #tamil #channelsubscribe #trendingshorts #prismlivestudio #kaduna #bauchi #kano #subscribe #treanding #tamil #channelsubscribe #sub #trendingshorts #prismlivestudio #kaduna #treanding #bauchi #kano #subscribe #tamil #channelsubscribe #sub #trendingshorts #prismlivestudio #kaduna #kano #bauchi #sub #subscribe #viralvideo #video #viralvideos #viral #prismlivestudio #kaduna #treanding #bauchi #kano #subscribe #tamil #channelsubscribe #sub #trendingshorts #prismlivestudio #viral #viralvideo #viralvideo #viralshort #viralshorts #duet #vital_shark#kano #subscribe #sub #kaduna #tamil #trendingshorts #channelsubscribe #treanding #bauchi #prismlivestudio#kano #kaduna #bauchi #sub #channelsubscribe #tamil #treanding #trendingshorts #subscribe #prismlivestudio

ความคิดเห็น • 62

  • @umeenoyrat4130
    @umeenoyrat4130 21 วันที่ผ่านมา +6

    Mash Allah 👍 Allah ya jikan malam ameen 🙏

    • @Kingnamiji
      @Kingnamiji 19 วันที่ผ่านมา

      . Ma Châa ALLAH
      Or Ma Shaâ ALLAH
      Please correct because by writing as You did, You had completely changed the Meaning.
      We first pronounce the '"Maa'' then the ''Shaâ'', drawing on the reading of the ''Shaâ''.
      And Finally We Pronounce The Name Of Our Lord ALLAH Soubhanahou Wa Ta Ala.
      DjazakaLLAHOU Khayran for understanding.
      As Salamou Alaykoum Wa RahmatouLLAHI Wa Barakatouhou .

  • @Aliyubawa-fq1jk
    @Aliyubawa-fq1jk 23 วันที่ผ่านมา +11

    Masha Allah abdulhalim fatan alhairi bayanhaka Dan Allah kajure kalubale kamar yadda mahaifinka yajure kalubale Kuma Dan Allah kachigaba da jurewa najidadin ganinchewa albani yanadada kamarkai Allah yakara basira da daukaka sukuma Allah yaganardasu domin ganin daga Mal kamarkai yasa sukafaryima Mal hassada Allah yakareku daga sharri mahasada yadaukakaku yadaukakaku bakidaya amin

  • @AdamuBabansu
    @AdamuBabansu 7 วันที่ผ่านมา +1

    MashaAllah❤❤❤

  • @NrsKDDano
    @NrsKDDano 18 วันที่ผ่านมา +10

    Yakamata ko ba komai su kimanta iyalan Sheik Albany Zaria.
    Sann abin kunya ne ace su kula d nasu iyalan sann su bar Iyalan Malam Albany.

  • @auwalulawan4644
    @auwalulawan4644 21 วันที่ผ่านมา +4

    Yana magana kamar Baban sa Masha Allah

  • @user-lo4nt7cl6b
    @user-lo4nt7cl6b 5 วันที่ผ่านมา +2

    Allah ya daidaita tsakanin ku Ameen🤲
    Sannan kuma Dan Allah ina Mai matuqar buqatar kasancewa cikin daliban wnnn makaranta Mai Albarka ,Allah ya qara ilimi Mai Albarka fatan za'a duba abinda nafada kuma a buqaci inzo in Sha Allah zan Amsa Kira 🙏
    Allah ya jiqan mlm Albany Zaria Rahimahullah da Rahama Ameen. 🤲
    Allah kuma ya Amfani zuriyar sa dama sauran musulmi baki Daya🤲
    Maashaa Allah

  • @user-io2ms8ho2r
    @user-io2ms8ho2r 9 วันที่ผ่านมา +3

    May Allah help us from this life

  • @user-bc7qe8ly5u
    @user-bc7qe8ly5u 24 วันที่ผ่านมา +2

    Innalillahi wa Inna illehi rajioun. Allah ya jikan malam. Aman in dey Haka ne to an tabka baban kuskure. Allah ya taimaki mai gaskia.

  • @salamatufkadamu
    @salamatufkadamu 17 วันที่ผ่านมา +1

    Allah ya kyauta ya jikan malam ya Albarkachi zurianndhinya yaye musu damuwa ya karesu da sharrin shaidanu mutum Dana Aljan

  • @abdullahialiyu2846
    @abdullahialiyu2846 2 วันที่ผ่านมา

    Ina ni ta6a ganin fadin gaskiya yazama laifi kasar nan akwai magana wai wannan kiyayya bansan ko tami bace! Allah ya jikan Malam Albany ya haskaka kabarin shi😭

  • @TimfaSunday-ff8lu
    @TimfaSunday-ff8lu 11 วันที่ผ่านมา +1

  • @RabiuAlmu
    @RabiuAlmu 17 วันที่ผ่านมา +1

    Duk Wanda ya Hana ko yake wa Dandan Albani Iyalin Albani zagon kasa Allah ya Tona asirin ko suwaye ya karyasu Albarkar Alkur,ani da kaunar Manzo S,A,W Ya Hayyu Ya Kayyum

  • @MusbahuSani-z7r
    @MusbahuSani-z7r 10 วันที่ผ่านมา

    Allah ya isa allah ya jikan malam

  • @SulaimanTukur-l5b
    @SulaimanTukur-l5b 9 วันที่ผ่านมา

    Lallai dai akwai wani abu akasa amma Allah yana tareda mai gaskiya Allah yakara hada kanku yarabaku da sharrin shadanun mutane masu so kawo muku rabuwa

  • @Jamilusmayeene
    @Jamilusmayeene 15 วันที่ผ่านมา +1

    Allah ya kyauta

  • @msaniabukhaliphert7583
    @msaniabukhaliphert7583 7 วันที่ผ่านมา

    Ku cigaba da hakuri, haka mahaifin ku ya fuskanci fiye da wannan, zaka yi Albarka In Shaa Allah,
    Allah Ya kara jaddada rahama zuwa ga kabarin malam albani

  • @nasirubellosanidanmalam9566
    @nasirubellosanidanmalam9566 14 วันที่ผ่านมา +1

    Basuyi maku adalci wannan zaluncin ne, wannan akwai muafuntar malam Albany.

  • @user-hk7gd7jt3y
    @user-hk7gd7jt3y วันที่ผ่านมา

    Yaro Allah ya saka maka da Alheri, amma idan kana yin video haka. Dun Allah, karika sa namba ko da na account ne, nayin tai mako, idan ka neme taimako, Wallahi acikin sati daya, zaka iya samun kudin da zaka gina fiye da makaran tan mallam Albani, Allah ya kara masa rahama amen

  • @Imamahmad023Imam-pn9wj
    @Imamahmad023Imam-pn9wj 19 วันที่ผ่านมา

    Masha Allah ❤❤❤

  • @Gsg-fp6xt
    @Gsg-fp6xt 16 วันที่ผ่านมา

    Masha Allah ya Allah ya ataimaka maka ya kareka Kuma kayi hakuri 😢😢

  • @user-hk7gd7jt3y
    @user-hk7gd7jt3y วันที่ผ่านมา

    Duk wanda zai ci mutun cin yaran Mallam, Albani, to na mutumin kirki bane...

  • @SadeekSalisu
    @SadeekSalisu 16 วันที่ผ่านมา

    Masha Allah wllhi muryarsa daya da babanshi

  • @umeenoyrat4130
    @umeenoyrat4130 21 วันที่ผ่านมา

    Allah ya maka alibarka yaro❤❤

  • @alhassanabba6000
    @alhassanabba6000 24 วันที่ผ่านมา +3

    gaskia indai haka ne anci amanar albani zaria, bawan Allah nan ya tsaya ya gina mutane amman tin ba aje ko ina ba jibi har anfara cin amanar sa, anya kuwa talakwan nigeria suna da gaskia kuwa? kuma azo adinga zagin shuwa gabanni gashi har wadanda muke ganinsu dasu nan malamai nacin amana, tayaya shugaba bazai yi sata ba.

  • @MohammedRabiu-ms2oh
    @MohammedRabiu-ms2oh 11 วันที่ผ่านมา

    Allah y jikan malan Dan muhammadur rasulullahi

    • @rabiunura4356
      @rabiunura4356 10 วันที่ผ่านมา

      ameen summa ameen 🤲

  • @bashirbello7088
    @bashirbello7088 12 วันที่ผ่านมา +1

    Kai kafiya surutu pls kabari muji bayanin mutum

  • @salamatufkadamu
    @salamatufkadamu 17 วันที่ผ่านมา +1

    Abdulhalim Allah ya baka mafita duniya abun tsoro Allah ya buda Maka ya biya Maka bukatunsa na Alkhairi ya budo Maka kofofin Rahmanka

  • @abdulsalamabubakar2133
    @abdulsalamabubakar2133 7 วันที่ผ่านมา

    Duk wannan Alhakin irin mutanen da Albani ya kwashe rayuwarshi yana zaginsu, yana cin mutuncinsu ne.
    Allah ya fara saka masu.
    Albani yafi kowa zagezage a karatukanshi.
    Ya koyawa dalibanshi zage zage da cin mutuncin bayin Allah.
    To Alhamdu lillahi, gashinan, sakamakon abin.

    • @abdulmajidiliyamusa1327
      @abdulmajidiliyamusa1327 2 วันที่ผ่านมา

      Kai bakaramim jahili bane banxa dabba Dan akuya Akwai wanda yakai wannan sakaran inyass din iya zagi shida wannan Dan iskan na bauci

  • @muhammadsanialhasanulmadan8207
    @muhammadsanialhasanulmadan8207 16 วันที่ผ่านมา +1

    Kudinga yo bincike Akan Abinda zai Amfani Al'umma

  • @Azareone
    @Azareone 11 วันที่ผ่านมา +1

    اللهم صل وسلم على نبينا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين 💠
    اللهم صل وسلم على نبينا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين 💠
    اللهم صل وسلم على نبينا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين 💠
    اللهم صل وسلم على نبينا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين 💠
    اللهم صل وسلم على نبينا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين

  • @user-fy1yp6xw1x
    @user-fy1yp6xw1x 19 วันที่ผ่านมา

    Gaskiyane sunyi cin amana suma akuresu a makarantar

  • @abdulkarimisahibrahim4151
    @abdulkarimisahibrahim4151 21 วันที่ผ่านมา

    Allah ya taimakeka, ka haihu

  • @MuhammedBello-tf4re
    @MuhammedBello-tf4re 14 วันที่ผ่านมา

    Allah ya gafatawa MLM Albany

  • @Andyzous
    @Andyzous 19 วันที่ผ่านมา

    Albani yatafi Albani yadawo

  • @maajaenengineering
    @maajaenengineering 18 วันที่ผ่านมา

    An cuce mu kashe bawan Allah nan

  • @KouwmiMohammedAli
    @KouwmiMohammedAli 19 วันที่ผ่านมา

    😅
    😅😅

  • @sulaimandawusu3858
    @sulaimandawusu3858 17 วันที่ผ่านมา

    Allah yarufa asiri

  • @FRLAs628
    @FRLAs628 25 วันที่ผ่านมา

    Walahi, yusuf, manada, shiga, abi dabaruwanka, kai, yarona, kaje, kayi karatu,

  • @IbrahimAhmadShinkafi
    @IbrahimAhmadShinkafi 10 วันที่ผ่านมา

    Allah ya jikan MLM da rahama ya gafartamashi yasa aljannace makomarshi
    Abdulhalim Zaka gaji mahaifinka Dan ka Fara fuskantar Kalu balen rayuwa Daga gida
    Dama ance Kyan da ya gaji ubansa

  • @abotronicstek3316
    @abotronicstek3316 25 วันที่ผ่านมา +1

    To ai ba ajin abinda yake cewa, da sai kucewa wannan mai alewar yaja gefe.

  • @nasirubellosanidanmalam9566
    @nasirubellosanidanmalam9566 14 วันที่ผ่านมา

    Wadannan yakamata akaisu ga hukama azauna dasu Dan yiwa iyalan alabani adalci.

  • @KouwmiMohammedAli
    @KouwmiMohammedAli 19 วันที่ผ่านมา +2

    6:59 😮😊😅😅😅😅😮

  • @user-sy3gp1gi5e
    @user-sy3gp1gi5e วันที่ผ่านมา

    Kai kana so a kiraka acikin sirri ayi maka magana Amma Kai Kuma baza kaje ka same su acikin sirri ba?
    Bai kamata ace kayi video kalar haka ya yada ba saboda wannan matsala ce ta cikin gida.
    Allah yasa mu dace

  • @aminusanusi2429
    @aminusanusi2429 5 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Salam barka da wannan lokacin
    Ni fa a gani na ya kamata kai disclosed this from internet domin yin hakan tona asirin gidan mahaifin ko da gidan kune ya kamata ka me mi concept na sauran yan uwan domin ba kai daya malam ya faba dan Allah abi so duniya a hankali bai kamata a ga wannan abun ba a nan. Saboda daraga irin ta gidan

  • @adildad8848
    @adildad8848 25 วันที่ผ่านมา

    Wallahi tausayi kake bani kai mai wannan tashar.
    Indai a haka zaka cigaba da rayuwa babu inda zakaje a rayuwa saidai kaita shan wahala a wannar duniyar.. A lahira kuma in akayi rashin sa'a kasha mamaki.
    Sam baka burgeni.
    Kai baka tsaya ka taimakai kanka kayi karatu ba amma duk wata matsala saika sanya tsamin bakin ka aciki.
    Wallahi duk mai abinyi wanda yasan mene yake yi bazai taba asaran lokacin sa wajen sauraron kaba.
    Allah ya shiryamu baki daya.

    • @alhassanabba6000
      @alhassanabba6000 24 วันที่ผ่านมา

      fada mana abinda yayi wanda ba dedeba, nabiyu kace wanda yakeda abinyi bazai tsaya sauraranshi ba hakan ya nuna kaima bakada abinyi tinda gashi har comment kayimai, don idan baka saurareshi bazakayi comment ba.

  • @user-qd3ph8ul5t
    @user-qd3ph8ul5t 13 วันที่ผ่านมา +1

    mutane basuda d a amaana ba aladalci Allah jikan malan da rahama😂😂😂😂

  • @NASIRUMuhammad-bw7sx
    @NASIRUMuhammad-bw7sx 17 วันที่ผ่านมา

    Yabar baya da kura,

  • @Abdunnasirlawan
    @Abdunnasirlawan 14 วันที่ผ่านมา

    Ai ni dama naga kuskure nlm akan wakafinnan da nlm.yace wai iyalansu basu da tacewa ko kadan akan wannan wakafin,

  • @KhadizaKhatun-v6g
    @KhadizaKhatun-v6g 24 วันที่ผ่านมา

    Hmm yendrka zasuye mukudareya

  • @muhammadsanialhasanulmadan8207
    @muhammadsanialhasanulmadan8207 16 วันที่ผ่านมา

    Kun saurari gefe daya, dayan gefen fa?

  • @user-rc8zg8vq5j
    @user-rc8zg8vq5j 8 วันที่ผ่านมา

    Guzun uwarku tsinannu wahabiyawa jarirai

    • @Big_Ibeey
      @Big_Ibeey 7 วันที่ผ่านมา

      Allah ya tsine maka

    • @abdulmajidiliyamusa1327
      @abdulmajidiliyamusa1327 2 วันที่ผ่านมา

      Gutsum uwar su inyass kake zagi ko shida tijjani yan asara.

  • @alameemabba9533
    @alameemabba9533 8 วันที่ผ่านมา

    ai duk abinda zakai ka wakilta yayan ka akan abin Alkhairin daka gina.. do mawuyaci ne ariqe maka amana bayan ka mutu

  • @abdurrahmanumarwali
    @abdurrahmanumarwali 17 วันที่ผ่านมา +1

    Oho chan gasu gada IZALA DANGIN gaiwa munafukan addini