Gaskiya Mal Musa Allah ya saka maka da alkairi, ya Allah ya sakawa Malam da alkairi, gaskiya naji dadi, kuma Malam ya karamin damba, ta harkar daawah, da Kuma yare, da sauran abubuwa. Allah saka da alkairi
Assalamualaikum warahmatullah, Mal Dan gane da sabon yare, anan Ghana University of Ghana Legon akwai faculty na koyon larab ci, yawancin daliban faculty arna ne Malam
Assalamu'alakum Malan Allah ya sakada alheri Wlh matsalarmu kenan anan Lagos malan ko zamu zamu wani littafi Wanda ka wallafa akan kalubale tsakanin musulmi da Crista saboda yaranmu
Gaskiya Mal Musa Allah ya saka maka da alkairi, ya Allah ya sakawa Malam da alkairi, gaskiya naji dadi, kuma Malam ya karamin damba, ta harkar daawah, da Kuma yare, da sauran abubuwa. Allah saka da alkairi
Ameen Dan Uwa
Allah swt yakara wa malam basira da daukaka Allah ya maka jagora Amin
Masha Allah Allah ya sakawa maluman dans mafificin alkhaeri
Ahsanallahu ilaikum Barakallahu fikum wa jazakumullahu khairan.
Allah ya kara lafiya da imani 👏
ماشاءالله الله أكبر
Allah yasaka
Masha Allah
ماشاءالله
Allah yakara daukaka
macha Allah malam
Allah ya Bada lada
ماشاء الله جزاك الله خيرا ياشيخ
جزاك الله خيرا
Baraka 🎉🎉🎉
Allah ya karawa malam Lafiya
Allah kataimaki malam kawuce mai gaba cikin al amuransa
شكرا
Assalamualaikum warahmatullah, Mal Dan gane da sabon yare, anan Ghana University of Ghana Legon akwai faculty na koyon larab ci, yawancin daliban faculty arna ne Malam
malm ALLAH Ya kara haske
Allah saka
TEACH!! Brother minister!!!!!!
Assalamu'alakum Malan Allah ya sakada alheri Wlh matsalarmu kenan anan Lagos malan ko zamu zamu wani littafi Wanda ka wallafa akan kalubale tsakanin musulmi da Crista saboda yaranmu
Masha Allah