Malamin shiannan bashi da adalci yayima manzon Allah SAW karya manzon Allah baiyi rubutu ba lokacin sulhun hudaibiyya, manzon Allah ya soke rasulullah ne da aka rubuta sabida su kafuran makka sunce Basu yarda shi manzon Allah bane,sai ya nemi a soke su kuma sahabbai sukace wallahi su baza su soke manzon Allah ba,sai yace a nuna mishi wurin ya soke.
Munatare daku Allah.yasakada gidan aljanna ameen
Malamin shiannan bashi da adalci yayima manzon Allah SAW karya manzon Allah baiyi rubutu ba lokacin sulhun hudaibiyya, manzon Allah ya soke rasulullah ne da aka rubuta sabida su kafuran makka sunce Basu yarda shi manzon Allah bane,sai ya nemi a soke su kuma sahabbai sukace wallahi su baza su soke manzon Allah ba,sai yace a nuna mishi wurin ya soke.