Shirin Rana na DW 24.09.2024

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 23 ก.ย. 2024
  • Gwamnatin Najeriya ta kaddamar da bincike kan halin da madatsun ruwa ke ciki a fadin kasar.
    Kamfanonin kasashen ketare na ficewa daga Najeriya sakamakon faduwar darajar Naira.
    Matasa a Tunisiya sun fara gangamin gudanar da zanga-zanga na adawa da matakin murkushe ’yan adawa gabanin zaben shugaban kasar da za a gudanar a watan gobe.
    Magajiyar garin birnin Freetown na kasar Saliyo ta lashe kyautar Gidauniyar Afirka ta Jamus sakamakon ayyukanta na inganta rayuwar al’umma.
    Muna tafe da shirin dimukuradiyya da kare hakkin dan adam da shirin kiwon lafiya har ma da shirin wasikin ku.

ความคิดเห็น •