Ko kun san yadda ake hada-hadar kasuwanci tsakanin wasu iyakokin Nijar da Najeriya?

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 7 มิ.ย. 2021
  • Kasuwancin gyada ya kankama a kasuwar garin Magariya da ke Kudu da Damagaram daf da kan iyakar Nijar da Najeriya, kuma masu saye da sayarwa daga birane da karkara na tururuwa zuwa kasuwar. Kalli wannan rahoton da Mohamed Tidjani Hassane ya hada mana. Kun taba halartar wata kasuwa a iyakokin Nijar da Najeriya? Kun gamsu da huldar kasuwanci kan iyakokin kasashen biyu?

ความคิดเห็น •