idi dutsen tanshi Kai ma fa muna da kaset din ka da tun farko kana cewa duk bidi'a bidi'a ce babu banbanci, amma kwana nan sai mukaji kana cewa akwai bidi'an da bata da tsananin Kuma bata kafirtawa,
@@muhammadsani129 ke nan da can baya karatun sa bai Kai ya dinga " kowace bidi'a batace Kuma kowace bata wuta ce makomarsa. Kuma yasha fada cewa " malamai salihai magabata babu wanda ya kasa bidi'a gida-gida kamar "yadda yan bidi'a suka kasa. Kuma yanzu sai gashi yanzu bisa son zuciyan sa yana cewa akwai bidi'an da bata Kaiwa ga bata ballantana ta Kai ga shiga wuta.
Allah ya saka da alheri Dr idris Abdul aziyzi imamu ahlusuna
Ma Sha Allah alhamdulillahi munji dadi gaskiya munyi. Missin na Dr tauhid dama amma alhamdulillahi malam Allah ya jarra be mu da da❤❤❤daawanka Dr
Allah yasaka da alkhairi imam Idris abdulaziz bauchi
Allah ya saka da alkhairi dr tauheed ❤❤❤
😢😂
آمين.
Masha Allah Dr Idirisu
Assalamualaiku Malam mushan karatu Allah ya saka da Alhere. Allah ya Kara lafiya da nisa kwana.
Allah ya saka da Alhere
Allah ya kara bassira Dr
جزاكم الله خيرا يا شيخنا الفاضل
Q
آمين.
Jazakumullahu khairan ya sheikh imam Dr.❤❤❤
Allah ya biya Dr Idris da aljanna Firdausi
Ameeeen ya Allah
Allah ya karawa imam dr Idris dutsin tanshi lafiya da imani.mallam kwana biyu bana saminka mai yafaru?
Godiya mlm Idris
Maa shaa Allah dr jazakhallahu khaira
Allah yatemaki malam
Jazaakumullahu Khairan.
❤❤
MashaAllah MashaAllah.❤
Jazakallahu kairan
Tijaniya zindikaene musrikaene Allah ya siryardasu
Dr himar
Da sannu zakayi bayani gaban ALLAH SWT
idi dutsen tanshi Kai ma fa muna da kaset din ka da tun farko kana cewa duk bidi'a bidi'a ce babu banbanci, amma kwana nan sai mukaji kana cewa akwai bidi'an da bata da tsananin Kuma bata kafirtawa,
Karatu kullum qaruwa yake
@@muhammadsani129 ke nan da can baya karatun sa bai Kai ya dinga " kowace bidi'a batace Kuma kowace bata wuta ce makomarsa. Kuma yasha fada cewa " malamai salihai magabata babu wanda ya kasa bidi'a gida-gida kamar "yadda yan bidi'a suka kasa. Kuma yanzu sai gashi yanzu bisa son zuciyan sa yana cewa akwai bidi'an da bata Kaiwa ga bata ballantana ta Kai ga shiga wuta.
Shegiya hassada ta musa jikan inyass yace gabaaaaa jogop
Inyas waye shi da za a masa hassada ?
Sallar idi rana dayace
Amma sun munzun Allah Kullum ne Sai dai kamutu da Qin annabi da ragi darajanka Dr jaki wanted
Tarbiyyar gidan ku kenan.
Wawa gabo dakiki
Wawa gabo dakiki
Babu hujja ai dole a Yi zagi 😂😂😂 Allah ye shirya