Waye ɗan takararmu a zaɓen 2023 || Sheikh Kabiru Haruna Gombe

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 6 ก.ย. 2024
  • #KaratuttukanMalamanMusulunci

ความคิดเห็น • 102

  • @accamahassanahmad9566
    @accamahassanahmad9566 2 ปีที่แล้ว

    Masha Allah tabakallah

  • @isagarinbaushe2179
    @isagarinbaushe2179 2 ปีที่แล้ว +5

    Allah yasaka da alkairi

  • @jamiluyakubu6932
    @jamiluyakubu6932 ปีที่แล้ว

    masha Allah

  • @fatimaissaissouf4217
    @fatimaissaissouf4217 2 ปีที่แล้ว +2

    Allah ya saka da alheri malam kabiru Gombe Allah ya kare ka

  • @usmanshehu4018
    @usmanshehu4018 2 ปีที่แล้ว +2

    Eh munga alama ai malan sulaiman ya fara wa atiku kampain

  • @sarkinruwa6394
    @sarkinruwa6394 2 ปีที่แล้ว +6

    Jazakallahu khairan y Mu'allim Al-sheikh Haruna Gombe

  • @usmanabubakar93
    @usmanabubakar93 ปีที่แล้ว

    Allah yasaka da Alkhairi sheikh

  • @ammarmuawiya272
    @ammarmuawiya272 2 ปีที่แล้ว +7

    Jazakumullahu khairan sheikh Kabir

  • @iddrismohamed3240
    @iddrismohamed3240 ปีที่แล้ว

    Kabiru gombe ranka yadede💪👍

  • @aishamusagmb2792
    @aishamusagmb2792 2 ปีที่แล้ว

    Allahu akbar

  • @sallualannabiy
    @sallualannabiy 2 ปีที่แล้ว +1

    Makaryacin Bazza Mayaudara Maha’inta Kunci Amanar Addinin Allah Allah ya Gaggauta Kawar mana ku Adoran Qasa

  • @abdulrahmansm9007
    @abdulrahmansm9007 2 ปีที่แล้ว +1

    Damfara kirikiri ... kabiru gombe ka daina surutu kana tunawa da Allah

  • @nassirousalissou7070
    @nassirousalissou7070 2 ปีที่แล้ว +3

    mâcha allah Jazak Allah khayran malam

  • @ibrahimyusuf8405
    @ibrahimyusuf8405 ปีที่แล้ว

    Allah yasa mudace

  • @namirou9859
    @namirou9859 2 ปีที่แล้ว +2

    Allah ya saw waké izala

  • @badamasimkesoje5907
    @badamasimkesoje5907 ปีที่แล้ว

    Haba malam komai yayi zafi maganinsa Allah idan gaskiya kafadi gaskiya Amman babban kusrenka shine tsinuwa domin a matsayinka masanin addani da mai aiki dashi bai dace ace kayi tsinuwa ba domin kune masu gargadi akan furunci marar kyau Amman kuma kazo kana saka tsinuwa kaga hakan ba kyau da fatan Allah yabamu ikon furta kalamai masu kyau ga "yan,uwan,mu

  • @nasirumainasuleiman3146
    @nasirumainasuleiman3146 2 ปีที่แล้ว +5

    Ma sha Allah

  • @auwalubala1640
    @auwalubala1640 2 ปีที่แล้ว

    Allah ya taimaki malam

  • @buharibinabubakarabubakar6527
    @buharibinabubakarabubakar6527 2 ปีที่แล้ว +2

    Masha Allah

  • @muhammadaudi8208
    @muhammadaudi8208 2 ปีที่แล้ว +1

    Jazakhumullah khairan

  • @usman.abubakarusman.sunnah1020
    @usman.abubakarusman.sunnah1020 2 ปีที่แล้ว +4

    Masha Allah sheikh dr Muhammad kabiru Gombe Allah yasa shi al jannar firdausi

  • @yahyamoualim2841
    @yahyamoualim2841 2 ปีที่แล้ว

    أيدك الله وعافاك يامفتينا
    سعيك مشكور.

  • @muhammaabdullahi8752
    @muhammaabdullahi8752 2 ปีที่แล้ว

    ما شاء الله بارك الله فيك

  • @usmanabdulkadri9338
    @usmanabdulkadri9338 ปีที่แล้ว

    Karya ne wawa kawai

  • @aliabubakaralidamalibaba970
    @aliabubakaralidamalibaba970 2 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya daukaka sunnah amma dai wannan maganganun na kabiru gombe babu gaskiya acikinta kuma hanyar neman Dan takaran da zai zo ya Basu kudi ne su kuma susa mutane su zabe shi Allah wadaran naka ya lalace

  • @buharyadamu9688
    @buharyadamu9688 2 ปีที่แล้ว +2

    Allah bless you mallama

  • @shagarianchau4455
    @shagarianchau4455 2 ปีที่แล้ว +1

    ماشاء الله جزاكم الله خيرا

  • @mammantoukourmoussa4014
    @mammantoukourmoussa4014 2 ปีที่แล้ว +1

    Kabiru gombe aji tsoran Allah wlh .

    • @sarkinruwa6394
      @sarkinruwa6394 2 ปีที่แล้ว

      Challege yajifawa duk wanda yake zarginsu ire-irenka.

    • @asiyayandomatv4522
      @asiyayandomatv4522 2 ปีที่แล้ว

      Gaskiya wannan maganganun naka akwai lauje cikin nadi siyasa ce kake yimasu wlh

  • @basheerabunauwa6170
    @basheerabunauwa6170 2 ปีที่แล้ว +5

    MASHA ALLAH

  • @isahmohammed8837
    @isahmohammed8837 2 ปีที่แล้ว +1

    Kaji TSORON ALLAH Kabiru gombe

  • @mustaphashaaibu4771
    @mustaphashaaibu4771 2 ปีที่แล้ว

    Kai kabiru yanzu Kai Baka kaunar ko kadan

    • @khadijakhalid7747
      @khadijakhalid7747 2 ปีที่แล้ว

      Kai ba makana dashiba

    • @mustaphashaaibu4771
      @mustaphashaaibu4771 2 ปีที่แล้ว

      @@khadijakhalid7747 hmm malama khadija Kenan a matsayinki na yar najeriya ki dubi girman Allah ki Fadi gaskya ki natsu ki sake sauraran kabiru kiyi hukunchi

  • @babasani5352
    @babasani5352 2 ปีที่แล้ว +2

    🤣🤣🤣🤣Mayaudari kaji tsoron Allah kabiru Gombe

  • @freshkash1freshkash522
    @freshkash1freshkash522 2 ปีที่แล้ว

    Dan wahala kuhadamu da allah kicyaidare mu Dan banza

    • @lukmanjanmaye896
      @lukmanjanmaye896 2 ปีที่แล้ว

      Jahilci na kanka yakamata akoyi ilimi

  • @yahayasali1457
    @yahayasali1457 2 ปีที่แล้ว +2

    To ai ba Kai zaka fadawa mutane abunda zazu zaba ba kowa nada raayin Wanda yakeso

  • @abuminnatilkhair8309
    @abuminnatilkhair8309 ปีที่แล้ว

    Wannan wa'azin inagani Mallam yadade dayinsa.

  • @yusufibrahim9659
    @yusufibrahim9659 2 ปีที่แล้ว

    Hanzu de amfara wnn yayi kwana biyu akoi na kwananna adaunko asamana

  • @idrismohammed1707
    @idrismohammed1707 2 ปีที่แล้ว

    Ni ashirye nake da katin zabena sai abunda da su malam suka ce

  • @nakowaarewa4273
    @nakowaarewa4273 2 ปีที่แล้ว +1

    Aji soron allah

  • @josephdahaliwanda261
    @josephdahaliwanda261 ปีที่แล้ว

    Hummmmm see who they called Malam

  • @omarsulaimanbello1378
    @omarsulaimanbello1378 2 ปีที่แล้ว +1

    Kifi naganinka Mai jarkoma wlh karya kake Karen Yan siyasane Kuma akwai ranar tonon silili

    • @buharyadamu9688
      @buharyadamu9688 2 ปีที่แล้ว +2

      Kai jakine Kuma Kai ne Karen da ka Kira duk Wanda ya taba mallamai Allah zai hukun tashi mallamai magadan Allah ne Kai jahiline

    • @hauwaaltine9095
      @hauwaaltine9095 2 ปีที่แล้ว +1

      Barsu kawai sai sun je gaban Allah suyi bayanin sharri da suke yiwa malamai. Basu illar sharri ba.

  • @nasirukabiru808
    @nasirukabiru808 2 ปีที่แล้ว

    Assalamu alaikum malan kace badun yabamu kudi mu yan nigeria munka zabi buhari ba to dun wani daliline yacika

  • @garbaalmu8999
    @garbaalmu8999 2 ปีที่แล้ว

    Jj

  • @muhammedsunusiyusuf4340
    @muhammedsunusiyusuf4340 2 ปีที่แล้ว +1

    Ku kun rufe tuntu Ni bana baza,a yauda remu ba Yan chuwa chuwa kawai wanda kuka karbo a Zamfara fa miliyan ashirin da biyar

  • @abdulrashidalkasim
    @abdulrashidalkasim 2 ปีที่แล้ว

    Masha ALLAH,
    Hakane komai dalilin da besaɓamukuba?

  • @haidarmuhammed1763
    @haidarmuhammed1763 2 ปีที่แล้ว

    malam baka fadi Wanda ZANU zaba ba

  • @nasbrown6416
    @nasbrown6416 2 ปีที่แล้ว +2

    mallam ka bamu a kan sari. kai kan ka kasan masallatai da suka fi naku kyau da girma da facilities suna da yawa a Abuja. eg shehu shagari mosque, An Noor, Apo Legislative Qtrs, Oman Islamic Centre Dakwa. baka yi adalci ba in ka kusanta misalin Masallacin ku na Berger da National Mosque

    • @shagarianchau4455
      @shagarianchau4455 2 ปีที่แล้ว

      اتق الله حيث ما كنت يا صديقي

  • @moutariabou4815
    @moutariabou4815 2 ปีที่แล้ว +3

    Haka kou ka Tchou tchi jama'a lokacin siyassa Bouhari

  • @namirou9859
    @namirou9859 2 ปีที่แล้ว +1

    Kaji masu batama malamai suna Wawa karen gombé

    • @lukmanjanmaye896
      @lukmanjanmaye896 2 ปีที่แล้ว

      Babanka ne wawa alade

    • @salehibrahimsaleh1232
      @salehibrahimsaleh1232 2 ปีที่แล้ว +1

      Allah ya kare mu daga zagin malamai

    • @hikima77tv92
      @hikima77tv92 2 ปีที่แล้ว +1

      Kaji tsoron Allah Kadena zagin malammai Koda ba akida daya kuke yiba Domin malammai Magada annabawane

    • @namirou9859
      @namirou9859 2 ปีที่แล้ว

      @@hikima77tv92 Bada kabirou gombé shi duk zagin da yakema waliyai haba dan uwa

  • @saifudalhat2011
    @saifudalhat2011 2 ปีที่แล้ว +2

    Ni dan izala ne amma ina mamakin yanda wannan malamin yikeda mabiya, wa'azin shi kullum sukan mutane yike da bata su.

    • @sakeenaatkaber2797
      @sakeenaatkaber2797 2 ปีที่แล้ว

      To ai seme nisan tunanine yake ganewa yawancin mutane bafadin kalallahu kalarasulune agabansuba mutane dadama zage zagenne yafiburgesu

    • @usmanahmadrabei7774
      @usmanahmadrabei7774 2 ปีที่แล้ว

      Walllahi bawaazi suke bah kawai suna fakewa da ahlus sunnah

    • @saifudalhat2011
      @saifudalhat2011 2 ปีที่แล้ว

      @@sakeenaatkaber2797 wallahi kuwa, Allah yasa mu gane amma wayen nan ba irin malaman da zamurike as role model bane.

    • @saifudalhat2011
      @saifudalhat2011 2 ปีที่แล้ว

      @@usmanahmadrabei7774 nifa shiyasa nike san malam aminu daurawa, bazakaji yina irin zage zagen nan ba

    • @muhammadishaq2673
      @muhammadishaq2673 2 ปีที่แล้ว

      Karya kake, kai ba dan izala bane, wannan muguwar cutan nan ce ta ke damunka (HASSADA SHIGIYA) !!
      Allah ya rabamu da ita!!!
      Sheikh Kabiru Gombe cigaba da gashi, ba gudu ba ja da baya.
      Allah ne gatanka!!!
      An taba yan siyasa, marasa kishi sunji haushi, bayan sune da kansu suka kira kansu da suna ‘MARASA MUTUNCI’

  • @ibrahimishakuisaac8176
    @ibrahimishakuisaac8176 2 ปีที่แล้ว

    Campaign

  • @abubakarsadauki9542
    @abubakarsadauki9542 2 ปีที่แล้ว

    Idan kun yi kira akan dadai za ayi muku biyyayya

  • @saidouharouna3749
    @saidouharouna3749 2 ปีที่แล้ว

    Gaskiya kafada.malan

  • @ramiisahausa7123
    @ramiisahausa7123 2 ปีที่แล้ว

    Muna kira ga yan uwa Musulmi su shiga TH-cam channel na Sheikh Rami Isa suyi liking da subscribing domin samun sabbin shirye shiryen mu kai tsaye:
    th-cam.com/channels/BY8rmkQ_xcxl_W-5W-cPng.html

  • @namirou9859
    @namirou9859 2 ปีที่แล้ว

    Izala kuné in banza karnen in siyaya

    • @lukmanjanmaye896
      @lukmanjanmaye896 2 ปีที่แล้ว

      Jaki irinka

    • @namirou9859
      @namirou9859 2 ปีที่แล้ว

      @@lukmanjanmaye896 daka ganni ni ba jaki bané Wawa soko shsashasha dan tasha

    • @hikima77tv92
      @hikima77tv92 2 ปีที่แล้ว

      Kaji tsoron Allah kayi hukunci akan ilimi

    • @lukmanjanmaye896
      @lukmanjanmaye896 2 ปีที่แล้ว

      @@namirou9859 babankane oganmu a tashancin ai .

    • @namirou9859
      @namirou9859 2 ปีที่แล้ว

      @@lukmanjanmaye896 babana yafi kakan kakan dan iska jahili ba taimiyé

  • @yousufmurtala4378
    @yousufmurtala4378 2 ปีที่แล้ว

    Commission na fa akwai wa me Jan Baki a Kano fa amma kana cewa babu abin da a ka baku

  • @rabiatsani7856
    @rabiatsani7856 2 ปีที่แล้ว +1

    Hegiya dala 😃 Wanda yasan inda ake rabata don Allah ya labani nima 😆😆 hhhhhhh wawaye kawai kunga yaudara ai wannan soki burutsun kowama ze iya riqe sipika yayi

  • @abbasbabaganamuhammad8968
    @abbasbabaganamuhammad8968 2 ปีที่แล้ว +2

    Allah yasa mudace

  • @hidouissa8767
    @hidouissa8767 2 ปีที่แล้ว +2

    Masha allah