RADDI ZUWAGA ABDULJABBARU TARE DA SAQO ZUWAGA IYAYE AKAN 'YA'YAN SU DAGA SHEIKH DR UMAR SANI FAGGE
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 2 ก.พ. 2021
- Mungode da ziyartar channel dinmu tare da fatan kuna amfana da kuma jindadin channel dinmu
MUNGODE!!! MUNGODE!!! MUNGODE!!!
Kada a manta a danna alamar subscribe sannan a danna alamar kararrawar sanarwa
A shiga link dinnan na kasa dan ganin videos dinmu ayi subscribe sannan ayi like👍
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
/ @zumuncinmutv
#zumuncinmutv #hausa #arewa #hausafilms #albarkatv1 #mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #albarkatv #qwaratech #sayyadidrmuniruadamkoza #karatukanmalamandariqa #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamiviestv #wa,azi #musulinci #almajiranci #almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahamasadau #zawiyyaonline #muassasatv #alminhajtv #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyatv #aliartwork #sunnah #zumunci #kano #sarkinkano #kannywood #professoribrahimahmadmaqari #sheikhdahirubauchi #sheikhjafarmuhamudadam #africa #asadussunnah
Ma Sha ALLAH ❤️ ALLAH Ya Karawa Malam Ify Da Imani
ماشا الله تبارك الله ماشا الله
Masha allah malan
Allahu akbar
Macha Allah
Masha Allah alhamdulilah
Jazakallahu khairan
Yayi,🤲
Masha’Allah
Jazakhallahu Bi Khair
Subuhanallah
Masha Allah
Ku masu zagi kuji storon Allah ku dena zagi idan bazakuyi maulud ba kubari masuyi suyi zagi ba halin musulmi ba ne kayi hakuri
Jzkallah kairan malam
Allah ya saka malam ai masu yin haka marasa rabo ne kuma la anannu ne
Allah Ya sa ka da alkhairi 👍👍👍
Aslm
MASHA ALLAH
Macha. Allah
Gaskiya ne Allah ya sakawa
malam da alkhairi🙏🙏🙏
Amma ku maqaryata ne wannan saqon ba dan Abduljabbar malam yayi shi ba
Malam yayi magana ne kan duk wani me qin sahabbai
Shawara ta a gare ku ku riqa fadan gaskiya dan Allah🙏🙏🙏
Allah yaƙarawa Rayuwa Albarka diman da iman chikin Amincin Ubangiji
S A W
Allah ya saka da alkairi
Nice
Matsalar ku bakwa iyafadan zagin sahaban da Malam Abduljabbar din yakeyi
Allah ta àla yasaka da alkhairi
inalihi wainailaihi rajiune Allah yaqara yasaka da al'kairi
Allah sakawa malamanmu da Alkairi
Karshen mastiyaci yaxo
Allah yasaka da alheri
Allah ya Kara kusanci
Rashin hankalin mabiya audu jaki na kabara har yafi na shi audun .inba dan asaraba ya mutam da sukai rayuwa da anmabi SAW sukayiwa addini hidima suka hada Quran iZu,bay izu.kuma suke kwance gu daya wasu zindikai su maida addininau shine zage zage wayannan bayin Allah.kuma har asami masu goyon bayansu
Aslm Aisha kisani ba jahilci bane yasa muke magan ganun da mukeyi kawai muna fada musu Allah da manzonsa sun tan tance Mana sahabbai nagari da Kuma munafikai anassin al'qur'ani da hadisan manzon Allah, ma'aiki ya nunamana na jabbunsu don kar muyarda dasu Amma malaman hadisi sukace kulluhum udool dukkansu adalaine, yau gashi duk inda kikaga hadisin days tauye ma'aiki ko ya tauye iyayen ma'aiki to daga garesu yafito, Sai ace wal,'iyyazu billahi shugaba Yana fitsari atsaye da ire iren wadannan maganganun banzan duk amakawa
Annabi saboda agurinsu dukkan sahabbai nagarine Wanda bahaka bane akwai nakirki akwai koma bayan haka masu fadin maganar banza suce sunji daga ma'aiki, Amma don Allah shawara ba umarniba kije kiyi bincike ahadisan ma'aikin Allah Zaki tabbatar da da'awar malam abdul jabbar bason Rai bace ba Kuma daka yakeba malamai dayawa kawai suna Kare da'awar magabatansune kawai Amma ba salon ma'aiki ba Kuma don Allah maganar malam ta sallar mutum da Azumi zaiya abanza saboda haka to kinemi Aya ko hadisi Koda kuwa Mai raunine daya kawo Miki wannan maganar nikuma zan bar kogo,bissalam kihuta lafiya
Ina tayaka da addua Allah Ya shiryeka don ka bata sosai tunda kake a rayuwarka ka taba jin Inda zagi ya zama da awa? Ni ban taba jin irin wannan karatu ba sai wajen shi. Wallahi kafircin da yayi ko kafiran farko basuyishi ba.. Ka Sani sahabbai Annabi SAW yardaddune Allah Ya amince dasu. Irin ilimin da audun ya baku Kenan na kafirci shi yasa kuka zama summun bukmun. Kuma wallahi inbaku tuba ba kuka mutu a haka kunyiwa kanku asarar rayuwa
S.a.w
Allah ya saka da alheri da nisan kwana
Malam kayi hakuri kakoma makaranta ko kakaranta tarihi ko kaje makaranta as'habul kahfi za'a wankema kanka duhun Kai zai barka
Allah yakara ilimi da daukaka da lafiya da nisan kwana
Kaji malayan gaskiya
Makaryacin banxa da wofi Dan iskan gari kawai makaryacin kazibi
Tabbas kuwa malam
Allah Sarki yan maja wallahi kunji kunya
Don Allah ko a ina zan samu inda wani nassin qur'ani yayi nuni da cewar mu san irin gudun mawar sahabaye kokuma sallar mu da karatun mu ya tashi a tutar babu ?
Molan Kane kawai Amma hujja Kam Bata Dan Basu Isa su kawotaba mukuma sadauki ya wanke Mana Kai masha'allah
Kai dankauye bakinkuyabudeko
Kafiri Arne miyakawoka nan
Kufadawa Dr cewa bakowanne tarihine gaskiya ba sanan Dr yazo yagayamana abubakar kafirai nawa yakashe atarihi umar nawa yakashe sanan kashe yar annabi da akayi yananufin Wanda yakashetan yayi dai dai kokuma karyane su bukhari da Muslim sukarawaito ba ayi wakiarba yakamata kuwarware mana kufadama gaskiya sanan kusani muna bincike duk abinda wani yafada munaduba maganar magabata bayan wanan munasa all,qur,ani yazama matakadi nakarshe munajiran Dr ko waninsa
Wannan jahilcine
Mehankali yadaukan mekyau akoina
Mehankali yadaukan mekyau akoina
Allah ya shirye ka ka gane gaskiya dan'uwa
Allah ya shiryeka dan shi'a
1-Dan Allah a cikin wane littafe zamu iya samun wanan kissar ta sahaban da suke fasa jikinsu dan rubuta wahayi ?
2-Ko kuma a gaya mana sunan sahabin ?
3-Minene dalilin kokarin yin rubutun wahayin a lokacin da ake sabkar da wahayin alhali babu abun rubutu a kusa ?
3-Ko day akoye shakku akan harda ne a game da wanda ake sabkoma wahayi a daidaye wanan lokacin ?
Wallahi kuji tsoron Allah karkufita musulunci
Zan baka amsa akan yadda aka ahada alqurani har yanzu akwai copies, nasa ace kai archeologies.
@@safiyapost inka saurari dr Umar sani yana bayanin sahabban Annabi S.A.W irin kokarin su da yanda suka bada kansu wurin temakawa a wurin sabkar alqur'ani.
Harma suna iya fasa jikinsu don su rubuta wahayi a lokacin da Ma'aïki yake basu shipta.
Toh saboda haka nace ko dan Allah ana iya gaya mini a cikin littafen da zanga wanan kisar ?
Ko kuma abani suna sahabin da yake fasa jikinsa domin kokarin rubuta wahayi ?
@@mamansadik3821 na gode da nasiha.
Amma addini ba wasa ba ne kuma addini ba tatsuniya ba ne.
Addini ya ginu akan hujja.
Saboda haka duk abunda zamu danganta wa da addini takama mu zamo cikin shirin kareshi da hujja
Duk Mai zagin sahabbai Dan shiane, masu koyi da laannane kumaini
Masha Allah
Macha Allah
Allah sakawa malamanmu da Alkairi