Duk dan niger katsaya kakalli wannan video harkarshe

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 1 ธ.ค. 2021
  • Turmin tsakar gida tv

ความคิดเห็น • 21

  • @user-wy3up8pr9z
    @user-wy3up8pr9z 6 หลายเดือนก่อน +1

    ❤Allah yakara lafiya❤

  • @issasaid4266
    @issasaid4266 ปีที่แล้ว

    Gaskiya. Ne. Amiee. Ya allah

  • @saidouabdoulaziz1634
    @saidouabdoulaziz1634 2 ปีที่แล้ว

    Wallahi chiwa gabanninmu kuke maidamuna kasa baya nidai na fada kuce ku saidai ku kusamu kukadai ya za ayi kasa tatugaba

  • @chamsouhachimou9644
    @chamsouhachimou9644 2 ปีที่แล้ว

    Allah yabiya ka nouhou arzika allah ya dafamaka, ya tsareka da ga munafukai ,azaluman na ciki da na waje.

  • @rahamanyahaya578
    @rahamanyahaya578 ปีที่แล้ว

    Gaskiyane Allah yabiyaku haka akeso akulada ƙasa

  • @matimahammed2043
    @matimahammed2043 2 ปีที่แล้ว

    Wanna gaskiyane

  • @habiboumaikafi166
    @habiboumaikafi166 2 ปีที่แล้ว

    wannan kam maganar sata kuraima sokiyinta
    kah nijer semunsake
    kuhuta lfy nikalla
    kuma inafatan allah ya
    zaɓamuna mafi alheri

  • @malanlawalisilaiman9901
    @malanlawalisilaiman9901 2 ปีที่แล้ว

    Allah ýa.jikan.baba.tanja.da.rahama.amenn

  • @habibalesa5576
    @habibalesa5576 2 ปีที่แล้ว

    Nagode Nuhu

  • @hafizrabe7217
    @hafizrabe7217 2 ปีที่แล้ว

    Allah ya Saka da alkyiri allah ya baku nasara

  • @mkfalali9976
    @mkfalali9976 2 ปีที่แล้ว +1

    Masha allah

  • @mahamadumahamadu2573
    @mahamadumahamadu2573 2 ปีที่แล้ว

    Wannan gsk ne maganarku

  • @abdallahwaka7652
    @abdallahwaka7652 2 ปีที่แล้ว

    Aslm,nuhu arzika ubanguiji allah yamuka albarka allah ya baka abin da kakeso duniya da da lahira, dikkan ku

  • @habiboumaikafi166
    @habiboumaikafi166 2 ปีที่แล้ว

    kai wannan furezida
    kahuta lfy allah yatekakeka

  • @lawaliissa2423
    @lawaliissa2423 2 ปีที่แล้ว

    Ya Allah ya sakamana kuma ya karemu ga azalumy

  • @habiboumaikafi166
    @habiboumaikafi166 2 ปีที่แล้ว

    ya allah dukkan wane tsenanne dakeso ya
    haddata fitina aƙasata nijer allah dan sonka da
    annabi muhammadu
    rasurullahin
    sallalahu.alehin.wasallam
    duk kan yanzubakasan
    wanenezaka zaka zaɓaba amatsayin shugaban ƙasa
    kah kah kah wuw
    innalillahi wa inna ilehin.raja.unn

  • @habiboumaikafi166
    @habiboumaikafi166 2 ปีที่แล้ว

    tokajifarin tsohonan tanjaba allah yayimasa rahama allah yasa aljannace makuma
    amulkin tanjane talakkan nijer dana birnida na ƙauye sukaƙushida shinkafa

  • @saidouabdoulaziz1634
    @saidouabdoulaziz1634 2 ปีที่แล้ว

    Kai mu kar kurena muna da wayo karyar banza banza sai kuyita siyasa idan kunason a yarda daku alhali kuke danne kudin kasa

  • @habiboumaikafi166
    @habiboumaikafi166 2 ปีที่แล้ว

    wannan mgana mukubar muna ita tayaushene takallan nijer zegani akasa
    talakkan bacede yazaɓekuba gabanza yan takardungama na hauhuwa yan nijer wuya sukemasa balle karti uwa uba fasifar wainima inada tambaya ma waimeye yassa ba amuna takardu
    irin yaddakowace ƙasa kema yan kasarta
    talakkan nijer allah ne kawaikesunshi

  • @rabegarbaissa9540
    @rabegarbaissa9540 2 ปีที่แล้ว

    Amin Amin suma Amin ya rabb