Allah yasa mugane gaskiya, Sunan Sak
Masha Allahu sayyadi barhama
Allah ya Kara lfy da Nisan kwana Mai albarka Dan darajar annabi Muhammadu S ♥️ A ♥️ W ♥️ sheikh barhama gombe
❤❤masha Allah
Kai jama,a wllh Yan izalar Nan suna Raina Mana hankali wllh 🤔🤔 Allahu yabarmu da manzon Allah sallallahu alaihi wasallam sallallahu alaihi wasallam sallallahu alaihi wasallam sallallahu alaihi wasallam sallallahu alaihi wasallam sallallahu alaihi wasallam
Allah sakaa
Allah ya saka da ALKHARI
Malam
Allah ya kara ilimi
Masha Allah maulana Allah yakara lfy da nisan kwana
Mutun wai baisan hujjar sunansaba
To aikasan baizai saniba saboda jahiline Bai masan meyake fadaba kokadan
Slm malan Allah yakara nisan kwana wallahi tallahi izala karyane
Muna godiya malan burham Allah yakara ilimi
(ALLAH) YAQARALAFIYA BARHAMAN GEMBE
Hmmmmm babu hujja a bakin ahlul sunnah
Ml barhama wa kullblltn fnr 😅 wlh kayi maganin shii
Masha Allah munagodiya masoyi manzon allah S.a.w
Barhama Allah yaa basira
Masha allah ubangiji allah yakarawa annabi muhammadu daraja da al qur ani ameen ya rabbi 🤲🙏 ubangiji allah ya Kara haskyan makaranta allahumma ameen
Allah yakara basira
Masha Allah barhama gombe
Allah ya kara lfy barhama gombe
Barhama Allah ya Kara lafia da Nisan kwana
da kyau sha irina mun godewa
Allah daya bamu irinku A tijjaniya
Allah shikarawa Annabi daraja God bless you Barhama gomber❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Machallah tinjjaniya sak
Masha Allah Tijjja sak
Mayaudara ne dama Yan izala babu abunda mukeyi se karya
Allah ya Kara kusanci ga Shugaba,Allah barmu da soyayyar Shugaba ta gaskiya,zuci da Baki ,kuma Allah ya bamu iKon bin sunnar Shugaba a aikace. badon duniya ta sani ba,Allah karawa Annabi wasila da fadhilah
Ya kasaa wlh 😊
Wllh Kai barhman Nan baka San gaskiya anaso a fahimtar dakai kaki fahimata
Wallahi Maulana wannan bakada lokachinsa
Gaskiya wannan mukabalar vekamata ayitaba saboda totally ma Wanda ake yin makabalar dashi bemasan me yakeyiba Kuma bashi da ililmi gabadaya barhama yakamata kasandawa zakarunka yin mukabala
Munagodiya malan burhama❤❤
Gaskiya yagagara bada amsa
Dan sunnah yaji wuta
❤
Shi wannan Barhama yana son musu ne kawai ba munazara ba. Zaku gane da yadda ya bude da neman ya fadawa malam abin da zai ji haushi, sai ya bude da cewa shi Dan bidi'a ne,
Zaka fadi mana tunda mun kureshi ya gagara bada amsa, da shi ai ya kuremu da kace munazara akayi. Amma in kai zaka iya ka ajiye number ka sai mugwaka ko zaka iya
Kaï akoiye sounna tidjani chinkin alkour àni
Barhama jirginstira❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
madallah
Sunna ba Answer
Malan mana godiya
Ba Dan Sunnah babe Dan iskane kawai Dan dakikiya jahilin banza baisan sunansaba
To ai to ai to ai idan idan idan kaji dan son zuciya
Kai dan bid'a mugun dan iska ne wallahi, yasan logo din sharri, to kai da zaka je kanemi malamai, kayi muqabala dasu ga Alkanawi na neman ire-iren ka sai kazo kashige lungu kaza kulo wani mutum gama gari da sunan kace kalubalanci ahlussunnah ka jure su, kai ji wata kalma wai mai bin addinin ibnu taimiyya bawahabiye , gaskiya munajin daɗin sunan, amma kuda kuka bi addinin inyas kuna bauta masa kuna shirka da Allah, kun bar karantarwar manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallam, kuna shirka da Allah kuna zindikanci kuna bin son zuciya har kuna da bakin magana
@@yahayaabdullaahi1031 mun yarda jahili ne amma a kira shi in an isa gaskiyar akeso
Sai inda inda yake
Muna godiya malan burham Allah yakara ilimi
Muna godiya malan burham Allah yakara ilimi
barhama gombe kayi namijin allah kara basira