Qawna ce,,wlh yaw mahaifiya ta shekarar ta 20 da rasuwa amma duk ranar dazan yi magana akanta wh ban taba gamawa ba sena zubda hawaye,yanzu haka ina rubutun nan wallahi kuka nikeyi,,idan kuwa ranar talata tazo to pa sede kome amin banana iya kome se ibada se kuka😢😢😢wayyo Allah na wayyo Allah na Allah yasan inasan ta,rai na yasan ta zuciya tana bege ruhi na yana qawnar uwata ,inayin yafiyar abu me radadi Don ita😢😢😢nasan dai taki tana raye, Arrahman Arrahim Allah ya ja da kwanan ta ya baku ikon mata biyayya ya rabaku lafiya 😢😢😢
Allah baka shugabancin Nigeria da mun huta kai Muminine kuma ga tausayi .ga ilimi both boko da Islamiya. da Allah yakarason Mu da kasan .gaskiya bamuda shugaba mekyau bazamu zageshiba dayana da ilimin Quran da bazai barci ba sallah zai nayi Allah yatayashi .Allah yamana jagora
Na yi wa mahaifina biyayya, har bayan ransa ina masa biyayya, ban taba saba masa ba, har aure shi ya aurar da ni ga wanda ya zaba min ba wanda na kawo ba haka kuma na karbi zabin sa hannu bibbiyu kuma na so zabin nasa,.... Amma ji nake yanzu da ace zai dawo duniya da zan masa biyayyar da ta fi wanda na masa a baya...inda zan iya zan dinga goya shi ne a baya na ina kai shi duk inda ya ke son zuwa😭😭😭 Kai a duniya babban ni'ima ce mallakar iyaye 😢 Allah ya jikan waenda suka rigamu gidan gsky. Allah ya karawa rayayyun lfy da nisan kwana. ya sa mu dore cikin yi musu biyayya.
Mallan Dan Allah mike Saka kuka idon kana tafsirin mahaifa idon tarasu Allah yimatarahama
Qawna ce,,wlh yaw mahaifiya ta shekarar ta 20 da rasuwa amma duk ranar dazan yi magana akanta wh ban taba gamawa ba sena zubda hawaye,yanzu haka ina rubutun nan wallahi kuka nikeyi,,idan kuwa ranar talata tazo to pa sede kome amin banana iya kome se ibada se kuka😢😢😢wayyo Allah na wayyo Allah na
Allah yasan inasan ta,rai na yasan ta zuciya tana bege ruhi na yana qawnar uwata ,inayin yafiyar abu me radadi Don ita😢😢😢nasan dai taki tana raye, Arrahman Arrahim Allah ya ja da kwanan ta ya baku ikon mata biyayya ya rabaku lafiya 😢😢😢
@@NafeesaMB-fh3ypAllah yayi mata rahama. da iyayan mu baki daya
Masha Allah muna godiya sosai Allah yakarawa mlm lfy
Allâh y'a bah ikon kyautawa iyayenmu
Allahu akhbar
Allah yaji Kan iyayen mu baki daya
Ya hayyuu ya qayyuum allah kabamu ikon kyau tatawa iyaye
Amin
Aslama alaikum malam. Mahaifia ta iya anfani da kudin dan ta maraya.
Mallam Allah ya karamaka darraja da dokaka ya yaffé maka da Kay da iyayenka❤
Dan Allah mallan Ina da tambaya name zan tura ma baba na kudi sai dangin mahaifiya su ka bukaci kudi
Allah ya kara bassira
Allah Ubangiji yabamu ikon bin abinda kaketunatar da mairabo yasamu
Allah yasaka maka da alkhairi kana karasa mana biyayyar iyaye
Masha allah الله
Allah gafartama na muda iyayen mu bake day Allah yabamu ikon yimusu biyaya
Malam pantami allah yabiyaka
Masha Allah.... Allah ya tabbata muna da alkheri....
Allah ya bamu iKon kyautawa iyayenmu.
Allah baka shugabancin Nigeria da mun huta kai Muminine kuma ga tausayi .ga ilimi both boko da Islamiya. da Allah yakarason Mu da kasan .gaskiya bamuda shugaba mekyau bazamu zageshiba dayana da ilimin Quran da bazai barci ba sallah zai nayi Allah yatayashi .Allah yamana jagora
Allah kabamu ikon biyayya garesu
Jazakallahu Khairan
شكرا لك يا مولانا جزاك الله خيرا
Masha Allah
الله اكبر كبيرا
ربنا لا تزغ قلو بنا بعد إذ هديتنا 🤲🤲🤲
Gaskiya yakamata adaina bawa malam karatun nan wllhi yanxu haka kuka nakeyi sabida.......Allah ya yiwa iyayenmu rahama
Wannan bahujja ɓace wai adaina karatu
Achigaba Allah yayiwa iyayinmu rahma
اللهم امين
Allah yasaka da alsheri
Masha allah allah ya bamu ikon aikatawa
Mach'allah🤲🤲🤲
مشاءلله تبارك الرحمن
Allahu Akhbar
يارب سمحن 🤲👌☝️🤲 إِنشاءاللَِّة
شكرا جدا. Ubangiji yaqara bamu Ekon kyautata masu da Gangar Jikinmu dakuma dakuma Rufin asirinda Allh ymna
Na yi wa mahaifina biyayya, har bayan ransa ina masa biyayya, ban taba saba masa ba, har aure shi ya aurar da ni ga wanda ya zaba min ba wanda na kawo ba haka kuma na karbi zabin sa hannu bibbiyu kuma na so zabin nasa,....
Amma ji nake yanzu da ace zai dawo duniya da zan masa biyayyar da ta fi wanda na masa a baya...inda zan iya zan dinga goya shi ne a baya na ina kai shi duk inda ya ke son zuwa😭😭😭
Kai a duniya babban ni'ima ce mallakar iyaye 😢
Allah ya jikan waenda suka rigamu gidan gsky. Allah ya karawa rayayyun lfy da nisan kwana. ya sa mu dore cikin yi musu biyayya.
Allah mishi rahama yasa ajjannatul firdaws ce makomar shi
ameen ya Allah wlhy Same here 😢
Allah sarki Allah uakabara 😔😔😔😔😔😔
MashaAllah
Mashallah 🤲🤲🤲
Allah yagafartama iyayenmu damu bakidaya
Masha Allah Allah yakara lfy
Allah yasa ka mlm
❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️
Allahu akbar
M'a laayabamuolafiya
Allah yasa mudace
AMIN YA ALLAH 🤲🤲🤲
Allahou Akbar ❤
Macha Allah
Masha Allah 🤲🙏
,✨✨👍
Iyaye sa su rasu ne?allah y’a jikansu
Hummmmm 😢😢😢😢🤲🤲🤲🤲
الله أكبر
الله أكبر 👩👦👦
Assalamualaikum sir
الله ا كبر
Ya Allah ja bamu ikon biyayya ga mahaifan mu
Forwarding into my live
😢😢😢😭🤲
🤲🤲🤝
❤️❤️❤️🌹🌹🕋🌹🌹
Aslm
Slm
Ahh 😂😂😂
Barka. Malla
Indiya hausa
الله كبر كبيرا
محمد حل
🙏🙏🇳🇪
Barka
Aslmykk
Assalamu alaikum,
Masha Allah
MashaAllah
Allahu akbar
Masha allah