Gaskiya Allah sakawa malamin nan da alkhairi domin mu mabiya irin wadannan abubuwan sune suke damun mu malaman mu basa son hadin kai wllh suna da hannu dumu dumu cikin rabuwar kan alummarmu
Allah yagafartawa malam Albani Zaria wallahi yayi irin wannan ishara a cikin karatun Sharhu-Sunnah tir da irin shirum da malam fantami yayi akan zulunci da cutar da musulmi ai ana tata burza wati shegiya tsinanniya wa debora ta zagi fiyayyen halitta saww amma bamuji talikin malam fantami ba yayi sit amma kiristoci har kyauta ma suka bawa iyayenta kuma sun nuna goyon bayansu akan haka Amma ina su malam fantami kuma sune yan boko wallahi an zargeka da wanan ma Allah wadai Allah yamar dashi kan hanya Allah ya kyauta Wallahi wannan tsantsan gaskiya Allah ya yarda da malam Allah ya taimaki malam Abu Aisha da kokari da tirjewa akan bayyana gaskiya....
Hakkun Malam kafadi gaskiya.Alllah ya sa sunji su gyara. Malam mungode Jzk.
Gaskiya nima na fadi haka suna raba kan musulmi Da wani malami yayi magana sai kaji wani ya fito wai zaiyi raddi kuma har kaga Ana neman ayi fada tsakanin mabiya
sosai ma kuwa, dan akwai abibda bama ya bukatar mutane su sani amma sai kaga an dakko ana myqabala akai
Wannan bawan Allah, Allah ya saka ma Alheri
Masha.Allah Allah ya saka da Alkhairy
ماشاءالله الشيخ جزاكم الله خيرا
Hakane gaskiane
Gaskiyane alha oubangiji ya jikan mu
اللهم انانسألك الهدي و التقي و العفاف و الغني
Ba shi kadai ap pastor ba wanda suka nemi takara akwai PASTOR TUNDE BAKARY
Barakallahu fika ya sheikh!
اللهم اهدنا فيمن هديت و عافنا فيمن عافيت وتولنا فيمن توليت و بارك لنافيما اعطيت وقنا شر ماقضيت إنه لايزل من واليت ولا يعز من عاديت تباركت ربنا وتعاليت
Masha Allah mlm
Gaskiya malam musulmi muna cikin sabani acikin wannan kasar ,
Amma malam kuyi hakuri kucigaba da kwatantawa matasan musulmi ko Allah yasa mu fara fahimtar halinda ake ciki.
gaskiyane malan
Masha Allah
Kaji gaskiya tsakani da Allah amma sai kaji malaman mu na sunnah suna yiwa malam fantami uzuri suna bashi kariya ciki har Abu Aisha suna kare shi suna cewa yana gayawa gwamnati gaskiya amma a asirce kaico duniya tazo karshe inda kake tsammanin gaskiya ba anan take ba Allah ya jikan malam Jafar da malam Albani
nima cewa nayi watakila yanayi a sirrance kuma koda kaine aka jaka CIKA n govt yaya zaka iya hawa mimbari kayi suka?
Wannan shine na ukun malaman sunnah acikin izala wanda no nasani.Izala ba Ahlussunnane amma Ana samun daidaiku acikinssu
Malan Allah ya saka da alkhari kaga malan, gaskiya wlh
Jazahkallahu khaira
السلام عليكم
Assalamu aleykum .niday ina yima kayna da ku gaba daya wasiyya da jin tsoran Allah
Jibrin GZ
Wannan gaskiya ne malan
💌🌺🥰🥰😍🤲
Aato mudai idonemu
You should also forgive as a scholar of Islam you replied when other says something bad about you or your mallam how can you your followers accept what you are saying meanwhile you are not following what you preaching may Allah guide us all
Allahu Akbar,
Allah subhanahu wata'ala yayi Mana qarshe Mai kyau, Kuma Kai da kake yimana sharhi akan abubuwan dake faruwa a duniya gaba daya. Allah subhanahu wata'ala yayi maka sakayya da Alkhayri, Kuma ina fatan inzama irinka anan gaba kadan In Shaa Allah 🥰♥️
amin amin, malam Ibrahim Allah yasa haka yayi mana jagora na gode kwarai da gaske.
Amine
Kaga lokacinda Syd Albulfathi Sani Attijjani Bauchi yayi magana akan fantami,majorati sunce hassadane amma tunda gaskiy bata buya batayin kasa kaga Allah yadagashi