Gaskiya yakubu musa wlh kana kokari sosai Allah ya qarama qarfin gwaiwa da nisan kwana. Ina roqon Allah s a w ya sakama da mafificin al khairi ameeen thumma ameeeeen 🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏
Gaskiya m.yakubu Allah yayimaka albarka wlh yau da safe ina danaji martani shi isawa kawai yakubu na kawo nace kaga suma suna da huja Amman yanzu sunkara nuna cewa Tamba sun zalunci malam sun yaudari malam sun cuci malam Allah wlh Kuma sun yaudari yakubu Muna musu jin shirin rigar kaya sun yaudaremu sabo da har bashi naci yau sabo da warwara da yakubu zaiyi akan ganin su da malam amman su basu bamu nasu ba kuma basu bari anyi wanna yake a gabanmu ba To dan Allah yakubu yanzu wanna abun da sukayima dadi Kaji ko haush to shi malam ba mutubane da zaiyi shiru Allah kakaremu da yaudara koda ta wasace mu da yayanmu Allah ya kaimu gobe oga Yakubu wlh bazamuyi fushi ba😅😅😅
Assalamualaikum Wa Rahmatullah Maa Shaa Allah Mal Yakubu sannu da kokari Ina maka fatan alkhairi tare da adduar da cewa duniya da kiyama. Bayan haka fadin ka cewa ka gode Allah ka Kuma gode manzon Allah s.a.w, ni Ina ganin da Inama kace na gode Allah Kuma na yabi Manzon Allah s.a.w Daga Mai Qaunar ka saboda Allah. Wassalamu Alaikum
Innalillhi wa inna ilaihi raji unn 😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂 Astagfirillah Astagfirillah Astagfirillah Kai jama a Dan Allah kumin afuwa wlh abinne yake bani dariya. To Wai dole NE shi bn utthman din sai yayi limancin??? Yace masallatai suna Neman sa yayimusu sallah to yaje can yayiman zaifi zama masalaha ae Lamarinnan ya bayyana qarara bn utthman anso aci zarafin sa Amma Allah ya Kare Dan haka ya rabu da su can su qarata
Muna addu'ar Allah Ya tsaremu da talalaɓiya irin ta IZALA.
Wallahi Ni ahlussunnah ne amma ko alama yanzu IZALA ta ɗauki wani layi na cin amanar Allah.
Yakubu Allah Yabiya Da Gidan Aljannah
Gaskiya yakubu musa wlh kana kokari sosai Allah ya qarama qarfin gwaiwa da nisan kwana.
Ina roqon Allah s a w ya sakama da mafificin al khairi ameeen thumma ameeeeen 🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏
Masha Allah KAGA KAYI BALANCE ANKI AMSA
Kuma da farko malam shiyake cewa ba'aji ta bangaran suba
Aslam mal. Yakubu Allah yaqara lafiya ina ma fatan Alkairi daga Sebha Libya.
Malam yakubu ai wanan mutumin Allaah ya isa tsakani mu dashi
ALLAH YASAKA MANA AMEEEN YA ALLAH.
KUMA BA MAI KIFI KO MAI KARFASHE NE ALLAH YAFI KARFIN KU.
Hasbunallahu wani imal wakil
Gaskiya m.yakubu Allah yayimaka albarka wlh yau da safe ina danaji martani shi isawa kawai yakubu na kawo nace kaga suma suna da huja Amman yanzu sunkara nuna cewa
Tamba sun zalunci malam sun yaudari malam sun cuci malam Allah wlh
Kuma sun yaudari yakubu Muna musu jin shirin rigar kaya sun yaudaremu sabo da har bashi naci yau sabo da warwara da yakubu zaiyi akan ganin su da malam amman su basu bamu nasu ba kuma basu bari anyi wanna yake a gabanmu ba
To dan Allah yakubu yanzu wanna abun da sukayima dadi Kaji ko haush to shi malam ba mutubane da zaiyi shiru
Allah kakaremu da yaudara koda ta wasace mu da yayanmu Allah ya kaimu gobe oga Yakubu wlh bazamuyi fushi ba😅😅😅
Allah kawo mana zaman Lfy Ameen
Sun zalunci Bn usman da sannu Allah zai sakamasa!
Masha Allah Yakubu Musa fagge regari kaya
Allah ya kyauta 😢
Allah ubangiji ya kyauta tabbas anzalunci malam
Assalamualaikum Wa Rahmatullah
Maa Shaa Allah
Mal Yakubu sannu da kokari Ina maka fatan alkhairi tare da adduar da cewa duniya da kiyama.
Bayan haka fadin ka cewa ka gode Allah ka Kuma gode manzon Allah s.a.w, ni Ina ganin da Inama kace na gode Allah Kuma na yabi Manzon Allah s.a.w
Daga Mai Qaunar ka saboda Allah.
Wassalamu Alaikum
Waalaikassalam wa RahmatulLah Mal Sadisu.
To na gode kwarai. Jazakumullah
Allah ya karfafi masu karbar gyara@@lumanaradio
Allah ya ce sai ya Jarrabe mu
Allah y kyauta
Anzalunci malam wllh
Ai kowa ya san Malam Uthman ya fisu gaskiya wlh Allah ya kyauta
Barjimana shi yakubu
To Ai shikenan
Allah rufa asiri
Kowa ya gane yan kungiya basu nufaci Allah a wannan lamarin ba
Sun tsere 😝
Da kyau Malam Yakubu yau ma na kara fahimtar ma'anar lamuni na luma na.
Sun ji tsoro fa
kawai a feɗe mana birin
Basu da qaya
😅😅😅😅.
Gaskiya ko daga nan mun gane mai gaskiya kuma mun gane azzalumi.
Allah ya kara rufa wa Sheikh bn Uthman lafiya da istiqama. Ameen.
Hahahaha gaskia ka bani dari musammam a qarshen maganar 😂
Mlm yakubu wlh bin Usman yayi hakuri a kundila Amma har ga allah mu mun san an cutar dashi sama da shekara sha suke cutar dashi
Innalillhi wa inna ilaihi raji unn 😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂
Astagfirillah
Astagfirillah
Astagfirillah
Kai jama a Dan Allah kumin afuwa wlh abinne yake bani dariya.
To Wai dole NE shi bn utthman din sai yayi limancin???
Yace masallatai suna Neman sa yayimusu sallah to yaje can yayiman zaifi zama masalaha ae
Lamarinnan ya bayyana qarara bn utthman anso aci zarafin sa Amma Allah ya Kare Dan haka ya rabu da su can su qarata
Yanzu na yarda cewa tabbas kana kwatanta adalci A wannan dinkin
Mlm yakubu mutanan nan Basu da gassikiya
😂😂😂😂😂 gaskiya kayi gajan hakuri domin aikin ku yana bukatar hakuri kawai ka kara kiran sa
Nawa kakebiyan Shi Daza k ace yayi gajan hakuri
Mal yakubu ai bazasu yadda ku haduba,saboda basuda gsky kuma sunsan zaka tarfa su😂