@@tahiranka6019 unappologically authentic to his true core! No gimmicks, no coonery nor buffonery! I wished thé northerners were this hard core selfves.
Assalamu alaikum warahmatullaah Dan Allāh a Ina wannanutum yake Kuma ya za'ayi in isa zuwa gare shi Dan Allāh Ina son INYI masa da'awa ne Izuwa Musulunchi addinin tsira In Shaa ALLĀH SUBHĀNAHU WATA'ĀLA
What I don't understand is that the former Governor Yerima was the Sheriah governor and a devout Muslim as well as he well knew that non Muslims are not allowed to go on hajj and were not even allowed to enter the holy cities. Its a shame he sponsored a non Muslim who does even pray to go in the midst of Muslims to go on hajj. Its very unfortunate!!!
Kaji tsohon banza waishi harganin yake yayi abin gwaninta,to idan kai wanine miyasa ake rabaku da gidajenku a jahar zamfara to kakashesu mana wawan Tsoho.
Yanzu mai irin wnnn shekarun ace baya Sallah koda yake ba a yanke kauna Allah mai gafarane ga bayisa Allah yabaka ikon tubah na gsky kuma Allah yabamu ikon gamawa da Duniya lpy alfamar mazon allah sallahu alehi wassalam
Atta hwaqo. Hatsabibin Dan tauri, muna yara munsha kallon wasarsa. Komai girman karfe sai ya kare. Yaransa basa yankuwa. I could remember akwai wata shekara yarinyar sa ta taso daga primary aka daukota akata yankata kuma bata yankuba. I know this man for the past 25years.
Wannan mutumin yana buƙatar a yi masa tambayoyi don a rubuta iliminsa. Akwai ilimi na gargajiya wanda zai iya amfanar mutane a abin da ya sani. Ko wani daga cikin 'ya'yansa ya rubuta wasu abubuwa daga cikin iliminsa.
Habawa indai Gaskiya ne ga Su Timnibu nan ai kasan sunan su. Ku fada masa muji gobe shi da mataimakinsa sun Mutu. Kowa ya samu guri sai yayi ta Shararota.
Baare, I am so proud of this true Hausaman. Finally, an authentic Bahaushe. ❤
Why are you proud of him?
@@tahiranka6019 unappologically authentic to his true core! No gimmicks, no coonery nor buffonery! I wished thé northerners were this hard core selfves.
Because hi is not criminal@@tahiranka6019
❤❤thanks
😊
I like this old man for fact that I love traditions so much, kudos to you bro
Assalamu alaikum warahmatullaah Dan Allāh a Ina wannanutum yake Kuma ya za'ayi in isa zuwa gare shi Dan Allāh Ina son INYI masa da'awa ne Izuwa Musulunchi addinin tsira In Shaa ALLĀH SUBHĀNAHU WATA'ĀLA
08134468659
A'uzhu billaah minash shaidanir rajiim.
Alhaji Atta Bamaguje. (Atta Faƙo).
Allah ya shiryeka baba yadawo dakai addinin musulunci
Tabas shine namu hausawa ba larabawa ba ❤
Dan girman Allah ina bukatar Nambar wanan mutum dan Albarkacin Annabi da Alqur'ani 🤲 A'taimaka mini da Nambar shi 🙏✔️✔️✔️✔️🙏🙏🙏🙏🙏🙏
Inada ita Amma kayi rantsuwa da Allah meyasa kakeson lambar sa
@@abushamba613 kai dai indai zaka taimaka mini ka bani ba sai na rantse muka ba Akwai taimakon da zan nema gare shi
Baba Attah Allah ya Nufika Da tuba? Duk Musulmi da sukakauce Allah yadawo mana dasu Alfarman Suhugaba
ASSALAMU Aleikum ❤🎉 Alhji ATTA ZAMFARA SARKIN TAURI....
Shedan baya jifan shedan kai allah ya shirya tsufa yakama
Abun dariya Abun tausayi Allah yasa mudace ameen
Allah yasa ya musulunta kafin ya mutu
Amen
Allah Ya shirya. Yaje har Makka amma yaki yin Sallah saboda asiri?!
don allah maganin mayu 🇸🇦🇸🇦🇸🇦
Ikon Allah
Kuna hira da mutum kudaina saka wani sauti Don Allah
Yauwa..wallahi, abun na bata mini rai. Kuma ya nuna rahsin iyawar su wurin harkar Media.
Subhanallah
Don allah shi wannan bawan allah awane gari ya ke dazama
Zamfara
Anka Local Government, Zamfara State.
Atta hwaqo na bawa guza mai zan zana
Dan Allah ina bukatar ganinsa
Katafo Zamfara Zaka Ganshi
Subhaanallah
❤❤ina da bukata magani alhaji atta❤❤❤🎉
Don Allah yana nan a raye kuma ina son number yaronsa domin jin inda ya ke
Allah ya Kyauta
To abunda banganeba miyassa in hakane barayi kedamun ku Bayita kachesu ba
Allah yashiryashi ya muslunta yadaina tsafi
Dan Allah baba yanada waQa da akamai ko bayada WaQa
Tou me yasa ka bar Su Bello Turji da Dogo Gide
❤❤❤
Amma,akwai,drinka,anan,zamfara.kuka. bari ana halaka jama'a.
Amma yasan wannan yabar su Bello Turji da Dogo gide suke kashe mutane
Ai tabbatar karyar kenan😂
Abun Alfahari Bahaushen Asali
Ba dole ne ko wane Bahaushe sai ya zama Muslimi ba
Allah ya kiyaye
Baba Kaci amanar mutanen jahar zamfara ga baki Daya dakabari har Yan bandits suke kokarin karesu
Lalle kuwa shaidan baya jifan shaidan....
Muna bukatar lbar sa Dan allah
Dan manzan Allah abamu number
Dan Allah zan samu number shi
Bayada waya
😂 wallahi yaban dariya Wai can inda suke jefe jefensu
Astaga furullah, wa atubu ilaikah
What I don't understand is that the former Governor Yerima was the Sheriah governor and a devout Muslim as well as he well knew that non Muslims are not allowed to go on hajj and were not even allowed to enter the holy cities. Its a shame he sponsored a non Muslim who does even pray to go in the midst of Muslims to go on hajj. Its very unfortunate!!!
Namiji wan namiji
Maza gumbar dutse
Dan allah muna son nombar sa
Yayi taimako akkan yan taada
Ai baisan faqoba Kuma shibaba baisan magajiba
يهديك الله قبل آخر اللحظة😢
Mai yasa baka kawo taimako a garinku
Alabuda maidawa
Hello
😮😂
Toh,
Ya kira Bello turji mana
Atta hwaqo yake fa. Hwaqo baka haki 😂
Kaji tsohon banza waishi harganin yake yayi abin gwaninta,to idan kai wanine miyasa ake rabaku da gidajenku a jahar zamfara to kakashesu mana wawan Tsoho.
Amma Kai jahiline babba
Au to daman gayama nayi ni mai ilimine magoyi bayan shirka
@@AliBross-ju8iy
Akan wannan baƙin arnen matsafi kake zagin ɗan uwan ka musulmi.
Allah ya shirya.
Ubanka da Uban Ubanka sune Tsofin Banza. Dole ne sai anyi Musluncin ne! Yayi gwaninta fa Domin ya girmama Al'adar sa
@@MuhammadSabiuAbdussalamAlminshYafi Shehu Usman Dan Fodio Dan Ta'dda Dan Ubanka
Yanzu mai irin wnnn shekarun ace baya Sallah koda yake ba a yanke kauna Allah mai gafarane ga bayisa Allah yabaka ikon tubah na gsky kuma Allah yabamu ikon gamawa da Duniya lpy alfamar mazon allah sallahu alehi wassalam
Amin ya rabbi allahu akbar 😢😢😢
Yama tuba Yana Sallah akace yanz
Ai gwanda shi da musulmi munafiki kamar yantaadda yan bindiga gwara wannan mutumin dasu
Kaje Saudiya da Kasashen Larabawa kaga ni Wasu har su mutu basa Sallah. Kuma Muslunci Daban Hausa daban
@@Kebbifestival406 suna dayawa kasan mu hausawa kowani wawa ya bude baki yayi magana
❤❤❤❤
Dan Allah a kashe muna Yan ta adda dake damun Al ummah
Atta hwaqo. Hatsabibin Dan tauri, muna yara munsha kallon wasarsa. Komai girman karfe sai ya kare. Yaransa basa yankuwa. I could remember akwai wata shekara yarinyar sa ta taso daga primary aka daukota akata yankata kuma bata yankuba. I know this man for the past 25years.
naga an rubuta sunanshi bamaguje, bamagujen asali ne ko inkiya ne kawai? kuma awani gari yake
Ba Bamagujen asali bane inkiya ce kawai. Bazamfare ne na kasar Anka@@ABBASBOYTV
@@Danalhaji9028 nagane
Yaje ya kashe Bello Turji
Dan Allah in kana da lambarsa ka taimaka min malam muwaffaq na gode
Wannan bai Sanin girman Allah har sai yakaima kabari ziyara
Muna Mai Addua Allah Ya Shirya Shi.
Har photo na ta6a yi da Atta Fako shakara 35 da suka wuce lokacin Ina primary school
Irin wadannan maguzawan ne idan ka hadu da marasa imani suke rikida suna kashe maharba
Kaji Wani Sharri. Saboda Yana Bahaushe ko
shedani bayajifar shedan
Allah kashirya mu kashirya janaar annabi saw
Dan ahlla ina son lambar wayarsa🙏🙏🙏
Bakasamu ba😂
كي جميع ال يكوت عمي عمي
Dan Allah yana nan raye kuma ina son number da za'a iya magana da shi
Stoho kayimuna maganin yan taadda da masu sasumuna turawa kayimaga ninsu
Gaskiya wanan tsohon kamata yayi asa yakama bellow turji
Komai na Allah ne shiriya ya Allah e
To ga sunan wani a kashe min shi
Sunan shi
Bello tirji
Atta hwaqo Karen tudu Mai rangwamgwam
Wannan namban wayan tasa bata tafiya.
Wannan mutumin yana buƙatar a yi masa tambayoyi don a rubuta iliminsa. Akwai ilimi na gargajiya wanda zai iya amfanar mutane a abin da ya sani.
Ko wani daga cikin 'ya'yansa ya rubuta wasu abubuwa daga cikin iliminsa.
Kwaran Gaskiya Amma da yake Siyasar Fulani tayi tasiri a Zuciyar Mutanan Arewa sai aka Wofantar da shi
😢😢😢😢😢😢😢سبحان الله العظيم استغفر الله العظيم واتوب إليه
Wannan ba haushen ya iyakari
Shine na kwaray baba ❤❤❤❤
Kai Dan Jarida Kachika Tsoro
Haba
Allah yashirye shi,kuma don Allah yana bada maganin mayu da aljannu
😢😢😢إن رآلله وإن إلله رجعوا 😢😢
Jb
Allha yasa kanada rabo
Ameen
Ya kamata a kayi maganin yan iskan barayin daji da suka adabi jahar su
Habawa indai Gaskiya ne ga Su Timnibu nan ai kasan sunan su. Ku fada masa muji gobe shi da mataimakinsa sun Mutu. Kowa ya samu guri sai yayi ta Shararota.
Hasararren tsoho kenan
Allah ka shiryar damu tafarkin ka madaidaici
Shi kuma wadda yakai wannan àrnen Makkah Allah ya isa. Munyi tir da Allah wadai
Allah ya nufeka da tuba ka Musulunta, domin kuwa baka makara ba. Kuma Allah yasa 'Yan Tauri su dinga tallafawa rashin tsaro.
Lalle kam sheɗan bai jifar sheɗan.
wannan ai ba abin dariya aciki.
Allah Ya shirye shi, kafin ƙarshen rayuwa
ASSALAMU Aleikum ❤🎉 Alhji ATTA ZAMFARA SARKIN TAURI....
ASSALAMU Aleikum ❤🎉 Alhji ATTA ZAMFARA SARKIN TAURI....
Duk abinda mutumin ke faɗa kaɗan ne fa. Da kunsanshi da zakusan hatsabibi ne😂 baida tsoro ko alama.
Allah ya qara tsarkake mana zuciyarmu,
The man is very honest. Lokacin yana duba gari, idan dabba tayima barna sai ya kamota.
Lallai Kuwa Baka Sallah Ai Ba Magana Kenan Allah Ka Shirya
Toh yakamu Bello Turji Mana 😂😂
To yatafi ga kidnappers nan suna kone mutane
Faduwan Gaba Asaran Namiji, Kowa Ya Tuba Dun Wuya Ba Lada
أنا لله وانا اليه راجعون حسبنا الله ونعم الوكيل سبحان الله 😭😭😭😭😭😭
😂😂 karyar banza ihun kawai
Innalillahi wainna ilaihiraju'un
Lallai anyi asarar rayuwa anan gaskiya😢😢😢
لا حول ولا قوة الا بالله حسبي الله ونعم الوكيل يالطيف 😭😭😭😱😱
لاحولا ولاقوة الابالله العلي العظيم واتوب اليه استغفرالله العظيم الذي
Dan Allah inson numéro ka🙏🙏🙏