yanzu yanzu kotu matar makashin hanifa zata fadi wani sirri, karyayyakinsa, an dage shari'ar

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 27 ม.ค. 2022

ความคิดเห็น • 101

  • @saudasauda1120
    @saudasauda1120 2 ปีที่แล้ว +2

    Dan Allah malam inaso kayi magana akan bayan yadauko hanifa daka gidansa ina yakaita sabida sai ishirin gawata yakasheta tabbas akwai wani gurin dayakaita kafun kisan kuma atuhumeshi beyimata padeba

  • @a.fatahagbaar4431
    @a.fatahagbaar4431 2 ปีที่แล้ว +1

    Gaskiya wanan babu gaskiya achiki.

  • @assamm6808
    @assamm6808 2 ปีที่แล้ว +6

    Aslm Allah ya jikanta da rahama 🤲 🤲 🤲 abin dubawa a Nan. Shine. meyasa bekawuta. da. Kayantanagidaba, said a namakaranta Kuma yazaayi mamanta tabada ita. Ahaka babu kayansawa. Ya kamata.matar Abdul Malik tagane binda mijina yakenufi, da hanifa

  • @sahabimahamadougidanilasah5146
    @sahabimahamadougidanilasah5146 2 ปีที่แล้ว +2

    Gaskiya adan baakasheshiba to Nigeria tabaci adan ankashe Nigeria zata geruwa

  • @halimaumar4713
    @halimaumar4713 2 ปีที่แล้ว +2

    Idan ba a yankimashi hukuce ba wllahi kuji toron haduwaraku da Allah wllhai ku yaki mashj hukuce duniya ton kafin haduwar shi da Allah

  • @zarazara1233
    @zarazara1233 2 ปีที่แล้ว +2

    Malam maganarka haka take,tunda hanifa tayi kwanaki a gidan dole matar tagane yanda mijinta yake kafafa da yarinyar 👍👍don gudun kar abarta tafita gudun kar wani ya ganta

  • @abadalaaabala4497
    @abadalaaabala4497 2 ปีที่แล้ว +1

    Barka da warahka

  • @jamila7373
    @jamila7373 2 ปีที่แล้ว +4

    Gaskiya dai matar Abdulmalik abar tuhuma ce babu yadda zaayi Yarinya mai shekaru 5 ta zauna a tare dake baki fahimci komai daga gareta ba, kuma na hanifar nan a yanayinta Yarinya ce mai wayo. Kuma a maganar Abdulmalik ta farko yace ya ajiye Yarinya a gidansa kusan sati 2 ya dawo kuma a kotu yace kwana 5 wanne zaa yadda dashi?

  • @user-xm3ks3dn2b
    @user-xm3ks3dn2b 2 ปีที่แล้ว +7

    ماشاء الله تبارك الرحمن اللهم صل وسلم على نبينا محمد وعلى آله وصحبه اجمعين. اللهم احفظ أمة محمد من كل شر يا رب العالمين

  • @hafsatabubakar3336
    @hafsatabubakar3336 2 ปีที่แล้ว +1

    Ameen y rabbi muna gdy sosai mlm Allah yajiqan mahaifa ubangiji yarabamu damummunan kaddara

  • @harunabinsaadusalisu3769
    @harunabinsaadusalisu3769 2 ปีที่แล้ว

    Hmmm Allah yabamu ikon kaucewa duk wani maras kyau

  • @fatimaumar4044
    @fatimaumar4044 2 ปีที่แล้ว +2

    Ai da zataje makarnta kuma akwai gurin dayache tana kwachiya a qasa shiyasa kayanta ya bachi a hira da akayi dashi kaga kuwa an killache tane a wani guri a gidanne dan haka matarsa zata fahimchi abinda yake faruwa kawai dai itama yayi mata alkwarin zai bata dan wani abu ne kila ta yadda

  • @abubakarsamira9599
    @abubakarsamira9599 2 ปีที่แล้ว +2

    Atausayawa yarannnan saboda sanyi sannan aduba maryam sanda saboda arta ay daga sharia akayi saboda tausayawa ar har sai da tayaye adini dan saukine atausaya

  • @ladidiyunusa6114
    @ladidiyunusa6114 2 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya tsare Mu daga mummunar ƙaddara.

  • @sanimaazudanjaji2376
    @sanimaazudanjaji2376 2 ปีที่แล้ว +2

    Naji tace budurwarsa ce, kuma naji tace bayan ta haihu

  • @musaali8622
    @musaali8622 2 ปีที่แล้ว +4

    Kariyatakeyi mu mata mun haihu munsan rayuwan yara Babu yaron da zaa dauketa akaita woniwuri har tarada tazauna dole tanemi komawa. Gida bazata zauna ba Kuma zata damesu dakuka zat koma gida😭😭😭😭😭😭😭😭

    • @MunaAbbas.
      @MunaAbbas. 2 ปีที่แล้ว

      Karkayi shaida Akan abinda baka gani da idinnka ba kowa yana chikin bacin rai kan abinda mijin ta ya aikata,kayi tunani mana so nawa mazan mu suke aikata don rain su batareda sun fadawa matakin su ainihin gaskiya abinda zasu yi ba.

    • @billysanda4105
      @billysanda4105 2 ปีที่แล้ว +1

      Wallahi kuwa! Nasan dole sai tayi kuka akai ta wajan maman ta. Wayasani ko suna dukab ta ma in tana musu rigima?😭😭😭 nasan dole sai tayi rigima ya za ai yaro dan shekara 5 ya iya zama da wasu ba iyayen shi ba? Allah ya saka miki hanifa

    • @nishaditv4931
      @nishaditv4931 2 ปีที่แล้ว

      Rainin hankli ne kawai duk sunsani

  • @bellomusa9749
    @bellomusa9749 ปีที่แล้ว

    Alhamdulillah

  • @kmuhd9473
    @kmuhd9473 2 ปีที่แล้ว +1

    Gaskiya ne malam Allah yasaka da alkairi

  • @khadijahahmad2210
    @khadijahahmad2210 2 ปีที่แล้ว +2

    Allah ya Kara Maka Basira mlm

  • @husnatmohammed6613
    @husnatmohammed6613 2 ปีที่แล้ว

    sadiya haruna

  • @aishaisahisah3792
    @aishaisahisah3792 2 ปีที่แล้ว

    Gaskiya Fatima batada gaskiya ko daya dan mutuniyar karkice dabezomata da mgnar ba

  • @ibrahimyusuf510
    @ibrahimyusuf510 2 ปีที่แล้ว +1

    Itama asata abuhu abunneta

  • @karababebilovematameye9227
    @karababebilovematameye9227 2 ปีที่แล้ว +1

    Good

  • @auwaluibrahimhusaini2796
    @auwaluibrahimhusaini2796 2 ปีที่แล้ว +1

    Qarya sukke shegu duk aikinsu dayya kidinafin kurum shegu allah yaqara tona musu asiri

  • @hamzasaleh1480
    @hamzasaleh1480 2 ปีที่แล้ว +2

    Allah ya karemu da kariyarsa yakuma rabamu da mummunan kaddara.

  • @ftemafatema1564
    @ftemafatema1564 2 ปีที่แล้ว +1

    Sannan kuma malam idan har tace bata da masaniya meyasa bata tambayeshi inna kayan yarinyar da za arinqa canza mata tadaisan ba yacce za ayi mahaifiyarta tabada ajiyarta har kwana biyar babu wasu kaya saii na makaranta

  • @hassanehabibou4442
    @hassanehabibou4442 2 ปีที่แล้ว +1

    Malan allah yasaka maka da alheri malan mata su na da raunin hankali kuma matar abdul malik baza tayi tunanin wani abuba tunda baisan nijinta da komi sai alheri

  • @habibasalisu4528
    @habibasalisu4528 2 ปีที่แล้ว +1

    Gaskiya a hukunta shi sbd bayan kisa duk yayiwa mutane karya Allah sa mudace

  • @ounaissaamadou3990
    @ounaissaamadou3990 2 ปีที่แล้ว +2

    Ta na da huja Shine budurwar sa yarinya Bata bisuba ,kuma ta je tayi shawara sa boda yayaodare ta in uwata suka ce kada ta yarde masa sa boda kidnapping né,kenan ba ita tadawki yarinya ba

  • @user-rr4ym5ie4v
    @user-rr4ym5ie4v 2 ปีที่แล้ว +1

    Amin ya rabbi alamin

  • @moctaraminou3237
    @moctaraminou3237 2 ปีที่แล้ว +1

    Woni lokacin malam
    Kamar kana gane wa

  • @balarabeadamu3871
    @balarabeadamu3871 2 ปีที่แล้ว

    Bbc

  • @user-vh9ux5ll7r
    @user-vh9ux5ll7r 2 ปีที่แล้ว +1

    Ya Allah ka karemana imanimmu

  • @issahoussaini7465
    @issahoussaini7465 2 ปีที่แล้ว

    Amin🤲 ya rabi mlm

  • @khadijamusaojoko38
    @khadijamusaojoko38 2 ปีที่แล้ว +1

    Indan za'a yanke masa hukunchi ayanke masa kawai tunda de ya amin he shiyayi kisan

    • @fmusman28
      @fmusman28 2 ปีที่แล้ว

      Wallahi kuwa !!!

  • @user-hq7rm6cv9o
    @user-hq7rm6cv9o 2 ปีที่แล้ว +1

    Ameeeeen ya rabbi jazakumllahu khairan

  • @moustaphasissi6903
    @moustaphasissi6903 2 ปีที่แล้ว

    MD mph je

  • @rahamasani4686
    @rahamasani4686 2 ปีที่แล้ว +1

    Kuma yaza ayi akai ajiyar yarinya babu kayan da za a rinqa canja mata ba

  • @sabirouali4848
    @sabirouali4848 2 ปีที่แล้ว +1

    Masha Allahou Allahou Akbar 😭😭😭😭

  • @rachidousalouhou9416
    @rachidousalouhou9416 2 ปีที่แล้ว +1

    Assalamu alaikum ya Ubangiji Allah sarkin sarauta karaba mu da munmunnar kaddara.ka rabamu da son zouciyar mu.Allah ameen ke Dounia 'allah sa mu rabu dake salum alum....

  • @abdulsudaisy
    @abdulsudaisy 2 ปีที่แล้ว +1

    Jamilan idan ma ba ta sani ba. Bayan Kwana 2-3 Za ta ji labarai a unguwan cewan yarinya ta bata. Ga hoton yarinya na yawo ko Ina a yanan gizo. Za ta ce Ba ta gani ba ne?

  • @AuladunSalihunTV
    @AuladunSalihunTV 2 ปีที่แล้ว +1

    Toh akwai wani tambayan da aka-wa matar game da maganin beran da aka bawa Hanifa amma an katse gurin amsar. Wai me tace?

  • @muhammaddayyab6515
    @muhammaddayyab6515 2 ปีที่แล้ว +1

    Allah shi kiyaye

  • @fatimaabdulmalik225
    @fatimaabdulmalik225 2 ปีที่แล้ว

    Amin ya rabbil Alamin.

  • @abubakaribrahim8166
    @abubakaribrahim8166 2 ปีที่แล้ว +1

    Allah yasa mufi karfin zuciyar mu Kuma Allah yatremu

  • @user-tg2jz9ik7p
    @user-tg2jz9ik7p 2 ปีที่แล้ว +1

    Jamila kifadamana gaskiya

  • @user-ox6ns9gm5l
    @user-ox6ns9gm5l 2 ปีที่แล้ว

    حقيقي والله كلام سليم

  • @yusifishaq1769
    @yusifishaq1769 2 ปีที่แล้ว

    3

  • @subulussalam4988
    @subulussalam4988 2 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya kara basira

  • @mahammadsani6987
    @mahammadsani6987 2 ปีที่แล้ว

    آمين آمين

  • @moudaneidrissa5202
    @moudaneidrissa5202 2 ปีที่แล้ว +1

    Itama tanaciki Akamata karayane wana magana dabarace

  • @a.fatahagbaar4431
    @a.fatahagbaar4431 2 ปีที่แล้ว +1

    Ai dama anyi masa tambaya shi ma ?

  • @user-el2yd9od4n
    @user-el2yd9od4n 2 ปีที่แล้ว

    Lahaula wala quwwata illa billah

  • @ubandoma9766
    @ubandoma9766 2 ปีที่แล้ว +1

    Naji budurwar tasa ma ta ambaci haihuwa, shin babu aure ta haihu ne ko yanene. Dama dai munafuka ce ita ma ba kuma ta kirki bace duk bakinsu ɗaya.

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  2 ปีที่แล้ว +1

      kai dai ayi sha'ani kana ganin fuskarkatata wuce shekarun datadibawa kanta, dama sau da yawa bincike yakan tono abbuwa da dama

    • @ubandoma9766
      @ubandoma9766 2 ปีที่แล้ว

      Sosai ma, to Allah ya mana maganin irinsu a duk yadda suke.

  • @abouahmedmossimossi5531
    @abouahmedmossimossi5531 2 ปีที่แล้ว

    Macha allah

  • @ahmadbelloabbas
    @ahmadbelloabbas 2 ปีที่แล้ว

    Ameen ya Rabb

  • @ibrahimabubakarzango9803
    @ibrahimabubakarzango9803 2 ปีที่แล้ว

    U ar right bro...this is a good thinking wlh

  • @muazudahiru137
    @muazudahiru137 2 ปีที่แล้ว

    Masha Allah Allah ya taimaka mana yabamu dacewa

  • @hauwayusuf6355
    @hauwayusuf6355 2 ปีที่แล้ว +1

    Game da matar shi Abdulmalik bataga tunda aka kawota da uniform ba ataba canza mata kayaba? Har kwanaki 5 da uniform? Har aka kasheta da sutura daya gaskiya zaiyi wuya ace matarsa batasn sato ta akayiba.

  • @abdullahimohammad9513
    @abdullahimohammad9513 2 ปีที่แล้ว +2

    Jazaka-Allah khairan Sheikh Abu-Aisha. Gaskiya ni inada ja akan maganar da matannan ta fada. Ai Hanifa ta nada wayo don koda ganin videos dinta da yadda ta shaku da iyayen ta za ta tayarma da matan hankali da kuka. Don bazai yiwu a aje yarinya kamar Hanifa kimanin kwanaki biyar batare da ita matar ta fahimci satota akayi ba. Kuma ai shi baida yara ne wanda suke garari suna wasanni a cikin gidan na shi? Don idan ba kulle Hanifa akayi ba, ba zaitaba yiwuwa ace asirin shi ya rufu ba. A dai cigaba da tambayar matannan, hakikanin gaskiya zata fito. Sheikh don Allah idan ansami lokaci ayi shiri na musamman don ganin suma sauran yaran da akayima kisan gilla an hukunta wanda sukayi don suma an kama su.

    • @abdullahimohammad9513
      @abdullahimohammad9513 2 ปีที่แล้ว

      Itama budurwar ta shi karya ta ke yi. Da yagamata garkuwa za'a yi, meyasa bata fadama hukuma ba?

    • @MunaAbbas.
      @MunaAbbas. 2 ปีที่แล้ว

      Karya yayi mata wai uwar yaje Saudiya neman aiki

  • @hatijapatlo6414
    @hatijapatlo6414 2 ปีที่แล้ว

    khadija m sulaiman tabbas fatima da hadin ba kinta

  • @kdhdbdissh778
    @kdhdbdissh778 2 ปีที่แล้ว +1

    👍👍

  • @MaryamAbdullahi-wv3lv
    @MaryamAbdullahi-wv3lv 24 วันที่ผ่านมา

    11:13 😢😢😢

  • @issaka02obassa41
    @issaka02obassa41 2 ปีที่แล้ว +1

    Ha ka ta ke

  • @fatimanuhumuhamn8444
    @fatimanuhumuhamn8444 2 ปีที่แล้ว

    Subhanilillahi allah ya kyauta

  • @abdulrashidalkasim
    @abdulrashidalkasim 2 ปีที่แล้ว

    Nide anawa tunani idan tayarda damijinta kumeyakayamata zatayarda me

  • @illiyassousadou9381
    @illiyassousadou9381 2 ปีที่แล้ว

    Toh fa

  • @salissouharouna6798
    @salissouharouna6798 2 ปีที่แล้ว

    Gasikiya ne

  • @nanafatima4815
    @nanafatima4815 2 ปีที่แล้ว

    Gaskiya fatima tayi kuskure😡wlh

  • @souleymanenainoadam9824
    @souleymanenainoadam9824 2 ปีที่แล้ว

    اكشي سودوكا

  • @kuburasaddik9688
    @kuburasaddik9688 2 ปีที่แล้ว +1

    Batada gaskiya me yasa da malaman makarantar da sukazo basu gantaba inba boyeta tayiba?

  • @abdullahhadiza5414
    @abdullahhadiza5414 2 ปีที่แล้ว

    Ya Allah ka rabamu da muguwa kadara da son zuchiya, ka karemu daga shari shidan

  • @shamsuddenbature5871
    @shamsuddenbature5871 2 ปีที่แล้ว +2

    Kun damemu mutane nawa suka kashe mutane da dama daga karshe waisu gwamnati keson ta zauna dasu ayi sulhu haba jamaa su wadancan ba mutanebane

    • @billysanda4105
      @billysanda4105 2 ปีที่แล้ว

      Toh in an dame ka meyasa kake kallo?? In diyar ka ce zakai shiru? In diyar dan uwar ka ce zakai shiru?.

  • @MunaAbbas.
    @MunaAbbas. 2 ปีที่แล้ว

    Mai tambaya yanada maimaici magana guda habba

  • @abubakarsuleman6016
    @abubakarsuleman6016 2 ปีที่แล้ว +1

    Wannan mutumin me yada Wannan mummunan lamari naga ma kamar abun Jin dadi ne ya same shi saboda ya maida Wannan fitinar kayan neman kudi, liking da shearing a social media.

  • @barounshaabu819
    @barounshaabu819 2 ปีที่แล้ว +1

    Alla yataimaka

  • @ganuwatv8571
    @ganuwatv8571 2 ปีที่แล้ว

    Dalla gafara !! Duk ku damu mutane da Wata Hanifah Da akayima kisan gilla to kantafarau
    Karkumata ana zuwa akashe mutanen gari kai harma da jarirai !! Amman duk baidamekuba sai kisan hanifa

  • @ahmadbelloabbas
    @ahmadbelloabbas 2 ปีที่แล้ว

    Ameen ya Rabb