USTAZU NA SHIRIN FITA DAGA IZALA IDAN YA RASA MALAMINTA DA ZAI BASHI AMSAR WANNAN TAMBAYOYIN NASA
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 15 พ.ค. 2024
- Mungode da ziyartar channel dinmu tare da fatan kuna amfana da kuma jindadin channel dinmu
MUNGODE!!! MUNGODE!!! MUNGODE!!!
Kada a manta a danna alamar subscribe sannan a danna alamar kararrawar sanarwa
A shiga link dinnan na kasa dan ganin videos dinmu ayi subscribe sannan ayi like👍
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
/ @zumuncinmutv
#zumuncinmutv #hausa #arewa #hausafilms #albarkatv1 #mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #albarkatv #qwaratech #sayyadidrmuniruadamkoza #karatukanmalamandariqa #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamiviestv #wa,azi #musulinci #almajiranci #almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahamasadau #zawiyyaonline #muassasatv #alminhajtv #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyatv #aliartwork #sunnah #zumunci #kano #sarkinkano #kannywood #professoribrahimahmadmaqari #sheikhdahirubauchi #sheikhjafarmuhamudadam #africa #asadussunnah
Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah Rabbil aalamin 🤲♥️🤲
Ah toh lalle ustax kabar ixala tunda har kana neman taimakon Annabi Muhammadu s a w toh kadawo tafiyarmu yan tijjani Allah ka,kashemu da kaunar sayyadi abdullahi da assayyadatuna Amina alaihassalam
Allah yasakada alheti,mallam.Sannan,kuma,abarfafa,ayigori,agamaigakeren asali.
Ustaz Allah yasakamaka da aljannah Kuma wallahi kanatareda manzon Allah inshallah tinda ance duk abinda kakeso kanatareda shi Allah yabaka zuri.a maikyau
Allah yasa mudace. Tunda Malamai suka fara zuwa Karatu saudiya aka fara Samsun irinsu idiris da makamanchinsu. Allah yakara mana son Manzon Allah.
Allah ye sa in yafita yakamata ye iso israila ,da shi chikekkene da yasan baa shigan izala balle a fita , ai ko baka che zakafita ai dama tunda kana shakka da hadisei ai bakayu imani Allah ye na yin abunda yakeso ba tunanenkuba
Allah yasa yabar izala❤ tareda danginshi, saboda Aljanna ta Annabice, da Sufaye da Waliyyai da mutane kirki, Irin su Ustaz,
Allah yasa mu dace dan nabiyyi rahamati
Allah ya taimake ka. Ustaz walahi ka shirya marathon da Imanin ka. Dan izala kafirci ne karara. Allah ya karemana Imanin mu. Allah Ka raba mu da sharrin izala. Amin
Mlm wallahi kanada imanine tabbas dukwanda yaji ana wannan Maganar sai yaji ana sosamashi zuciya
Maganarka gaskiyane wllh Masha Allah
M Abduljabbari Rariyallahu Anhu Qarya Kukeyi Masa Sharri Kukeyi Masa Saboda Ya Taba Ibni Taimiyya Kun Dauki Ibni Taimiyya Shine Annabinku Allah Yashiryeku Idan Kunada Rabon Shiriya
Mal ustaz kayi kokarin Barin Izala ❤Gubace wallahi tunda nayita nabarta har Yanzu tanayiman karsashi a Zuciya, amman ni cikakken dan darikane , kuma wallahi kazauna da Yan uwanka kaja hankalinsu, subar izala❤
Addinin Izala Babu tsaro n'a tarbiya KO girmama bayin Allah, Sai Zagi da kwadayi da hassada,
Mu muna tareda koyarwar Allah da Manzonsa
Inbakayadda da hadisin ba kazamo Arne bakin Arne
, dama 1979 ne ankayi mata register tare CAN
Allah yasaka da alkhairi Allah yasa muna aljanna
Duk Nigeria Bagidan Daba Dan Dariqa Kaji Dan Izala Dikda Kati magana Mai kyau Mahaifan Annabi Yan Aljanna neh Duniya Da Lahira
Wanan ustaz kam yagano gaskia
Gaskiya kai tantirin jahiline kakoma makaranta
✅🤲🏻🤲🏻🤲🏻🙏🏿🙏🏿🙏🏿🕋🕋🕋✅
To ai shi Malam Abduljabbar cewa ya yi wadannan hadisan da aka ce iyayen Annabi s.a.w ga makomar su, ya ce karya ne. To anan matsayar ku daya da Malam Abduljabbar, amma kuma ga shi kana cewa wai da idris da Malam Abduljabbar duka daya ne.
To ka ga kai baka san wane ne Annabi ba, tunda ka kasa bambance Malam Abduljabbar da idris akan makomar iyayen Annabi s.a.w da dai sauran ire-iren wadannan hadisan na Umawiyyawa, da Mu'awiyyah dan Abu Sufyan, da Yazidu dan Mu'awiyyah da suka tarwatsa iyalan Annabi s.a.w da duk ahlulbayt a.s.
Ya Allah duk wadanda suke da hannu wajen kashe 'ya'yan Annabi s.a.w ko suka san da larabarin amma suna yin rufa-rufa wajen hana al'umma sanin hakikanin abinda aka yi wa Ahlin Annabi s.a.w, Allah Ka hana su jin dadi duniya da lahira, Allah Ka dawwamar da a cikin azabarKa ranar kiyama.
Izala sallafiya wahabiyawa gidan iskanchi makiya manzon allah sallallahu alahihi wasallam
Ga ka da gemu kamar ka farinchiki Sunna a she tantirin zahiline
Allah ka kara jaremu daga sharrin jahilci saboda duk abunda yake fada tsabar jahilci ne da rashin sanin waye Allah da kuma kasa banbance tsakanin musulunci da addinin kiristanci ustaz yaka mata ka koma kasamu mlman akida su fahimtar dakai me ake nufi da musulunci
Izala is a scam
Ka Had Qarya Da Gaskiya