Shek Malam gumi Allah yasaka da alkhairi Allah yaqara mana irinka kudin dazasu kashe kutai maka kuse abinci kurabamana mutalakawa mafiji dadin tilawar manu karatun koda izubiyune muke dashi
Kajifa dr jalo jalingo kaji soron Allah ya gagara kawo hajjah da zekare wanna bidia Quran festival, wai ai yana da kyau a musulunci irin hujja da yn darika suke bayarwa akan maulidi kuji soron Allah inba hakaba mujamuku Allah ya isa
Unhmmm 😭 ku dunga jin tsoran Allah Shine yanzu kuke so ku sake saka Musulmi da kirista cikin wani bala'in daya wuce wanda muke ciki duk wanda zaice Musulmi najeria bamuda yawa ya dade baice ba aiba su mukema sallah ba Yanzu baka jin kunya dasunan musulum musulum aka kadamar da auran jinsi a kasar da kuke so ku nuna Musulmi sunfi yawa To yanzu ina kwalliyar bare kudin sabulun
ya Allah kaimana tsari da fitinar qarshen zamani duk wuyarda talakawa suke ciki wasu daga cikin malamai waikama malaman sunnah ya Allah duk wadda yakeso ya 6atasunan sunnah sabida abin duniya ya Allah munkawo qararsu Allah kaimana maganin duwani munafuki na fili Dana 6oye ان المنافقين في الدرك الاسفل من النار ولن تجد لهم نصيرا
Wly wannan hujjar da jalingo ya bayar bata da bambanci da hujjar yan darikar wajan maulidi Gaskiya malaman sunnah kuji tsoron allah Wly wannan abun babu wani alfanu da zai haifar
Shek Malam gumi Allah yasaka da alkhairi Allah yaqara mana irinka kudin dazasu kashe kutai maka kuse abinci kurabamana mutalakawa mafiji dadin tilawar manu karatun koda izubiyune muke dashi
Allah ya biyaka mlm gumi
Alm
Kajifa dr jalo jalingo kaji soron Allah ya gagara kawo hajjah da zekare wanna bidia Quran festival, wai ai yana da kyau a musulunci irin hujja da yn darika suke bayarwa akan maulidi kuji soron Allah inba hakaba mujamuku Allah ya isa
Son zuciya ne fa kawai
@ibsnomaa tabbas son zucciyansu ya bayyana karara
Allah tsare mu da zukatanmu yasa mudace da gaskiya ameen.
Dr jalo,gaskiya kuji tsoron Allah.
Makiyi Allah ne wallahi
Unhmmm 😭 ku dunga jin tsoran Allah
Shine yanzu kuke so ku sake saka Musulmi da kirista cikin wani bala'in daya wuce wanda muke ciki duk wanda zaice Musulmi najeria bamuda yawa ya dade baice ba aiba su mukema sallah ba
Yanzu baka jin kunya dasunan musulum musulum aka kadamar da auran jinsi a kasar da kuke so ku nuna Musulmi sunfi yawa
To yanzu ina kwalliyar bare kudin sabulun
❤❤❤
Allah ya biya ka Sheikh Gummi
Allah ya kawo wa talakawan Najeriya mafita
Masha Allah
Kuma fatan dai me aunaka aunaka shima zedan gwangwaje kawaide kuce kuma zakukoma yin mailidi base kuyi kere kareba
Ma sh Allah
Wallahi malamay a Nigeria sun halaka Jamaa ku Nemo hankalinku
Nagode Wa Allah Alhmdllh
ya Allah kaimana tsari da fitinar qarshen zamani duk wuyarda talakawa suke ciki wasu daga cikin malamai waikama malaman sunnah ya Allah duk wadda yakeso ya 6atasunan sunnah sabida abin duniya ya Allah munkawo qararsu Allah kaimana maganin duwani munafuki na fili Dana 6oye ان المنافقين في الدرك الاسفل من النار ولن تجد لهم نصيرا
Amin ya hayyu ya kayyum
Dan Allah inada tambaya
Shin dama kawunan su a rarrabe suke?
Kaga dakaga maganar wannan malamin bachida gaskia Allah ya isa
Wallahi maganar mallan Mussa Ayuba Lukuwa ba a haka take ba
Kagi tsoron Allah
Gaskeya ny
Walahe ceya sany kurm
Duk yaudarar Yan Darika basa bin masu mulki ko maulana wurin Yan siyasa
Wannan magana ta malam lukuwa yayita da Jimawa kafin qur'ani festival
Wly wannan hujjar da jalingo ya bayar bata da bambanci da hujjar yan darikar wajan maulidi
Gaskiya malaman sunnah kuji tsoron allah
Wly wannan abun babu wani alfanu da zai haifar
Me ya sa, Baiyi A Borno ba. ? Babu lada. To Ayanzu Ā'a 20:35 koyon Karatun Alqurani ?
Hujja an nunasu daga Indunosia suna bukin Qur'ani. Ba AYA ba HADITH.MLN KAYI FOUL A CIKIN PENALTY AREA.