Dr. Ahmad gumi ya caccaki yan Quran festival, Cece kucen kan taton.

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 5 ก.พ. 2025

ความคิดเห็น • 30

  • @welcomeramadan3111
    @welcomeramadan3111 12 วันที่ผ่านมา +2

    Shek Malam gumi Allah yasaka da alkhairi Allah yaqara mana irinka kudin dazasu kashe kutai maka kuse abinci kurabamana mutalakawa mafiji dadin tilawar manu karatun koda izubiyune muke dashi

  • @ManniruHehu
    @ManniruHehu 12 วันที่ผ่านมา +1

    Allah ya biyaka mlm gumi

  • @MoctarDanmama
    @MoctarDanmama 11 วันที่ผ่านมา +1

    Alm

  • @bilyaminuabubakar9907
    @bilyaminuabubakar9907 12 วันที่ผ่านมา +3

    Kajifa dr jalo jalingo kaji soron Allah ya gagara kawo hajjah da zekare wanna bidia Quran festival, wai ai yana da kyau a musulunci irin hujja da yn darika suke bayarwa akan maulidi kuji soron Allah inba hakaba mujamuku Allah ya isa

    • @ibsnomaa
      @ibsnomaa 12 วันที่ผ่านมา +1

      Son zuciya ne fa kawai

    • @bilyaminuabubakar9907
      @bilyaminuabubakar9907 11 วันที่ผ่านมา

      @ibsnomaa tabbas son zucciyansu ya bayyana karara

  • @abdullahiabubakar9196
    @abdullahiabubakar9196 12 วันที่ผ่านมา

    Allah tsare mu da zukatanmu yasa mudace da gaskiya ameen.

  • @hashimusani3755
    @hashimusani3755 12 วันที่ผ่านมา +1

    Dr jalo,gaskiya kuji tsoron Allah.

    • @ibsnomaa
      @ibsnomaa 12 วันที่ผ่านมา

      Makiyi Allah ne wallahi

  • @IndoAbdullahi
    @IndoAbdullahi 12 วันที่ผ่านมา +1

    Unhmmm 😭 ku dunga jin tsoran Allah
    Shine yanzu kuke so ku sake saka Musulmi da kirista cikin wani bala'in daya wuce wanda muke ciki duk wanda zaice Musulmi najeria bamuda yawa ya dade baice ba aiba su mukema sallah ba
    Yanzu baka jin kunya dasunan musulum musulum aka kadamar da auran jinsi a kasar da kuke so ku nuna Musulmi sunfi yawa
    To yanzu ina kwalliyar bare kudin sabulun

  • @yakubuharuna4648
    @yakubuharuna4648 12 วันที่ผ่านมา +1

    ❤❤❤

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa 12 วันที่ผ่านมา

    Allah ya biya ka Sheikh Gummi

  • @faridaalimadinah1689
    @faridaalimadinah1689 9 วันที่ผ่านมา

    Allah ya kawo wa talakawan Najeriya mafita

  • @SouleyRachida
    @SouleyRachida 12 วันที่ผ่านมา

    Masha Allah

  • @welcomeramadan3111
    @welcomeramadan3111 12 วันที่ผ่านมา +2

    Kuma fatan dai me aunaka aunaka shima zedan gwangwaje kawaide kuce kuma zakukoma yin mailidi base kuyi kere kareba

  • @IssakaIssaka-ik7ey
    @IssakaIssaka-ik7ey 12 วันที่ผ่านมา +1

    Ma sh Allah

  • @BahariZinderoiAlhajiAssemble
    @BahariZinderoiAlhajiAssemble 12 วันที่ผ่านมา

    Wallahi malamay a Nigeria sun halaka Jamaa ku Nemo hankalinku

  • @usmanAuta-zv6gd
    @usmanAuta-zv6gd 12 วันที่ผ่านมา

    Nagode Wa Allah Alhmdllh

  • @welcomeramadan3111
    @welcomeramadan3111 12 วันที่ผ่านมา +2

    ya Allah kaimana tsari da fitinar qarshen zamani duk wuyarda talakawa suke ciki wasu daga cikin malamai waikama malaman sunnah ya Allah duk wadda yakeso ya 6atasunan sunnah sabida abin duniya ya Allah munkawo qararsu Allah kaimana maganin duwani munafuki na fili Dana 6oye ان المنافقين في الدرك الاسفل من النار ولن تجد لهم نصيرا

    • @ibsnomaa
      @ibsnomaa 12 วันที่ผ่านมา

      Amin ya hayyu ya kayyum

  • @IndoAbdullahi
    @IndoAbdullahi 12 วันที่ผ่านมา +1

    Dan Allah inada tambaya
    Shin dama kawunan su a rarrabe suke?

  • @BahariZinderoiAlhajiAssemble
    @BahariZinderoiAlhajiAssemble 12 วันที่ผ่านมา

    Kaga dakaga maganar wannan malamin bachida gaskia Allah ya isa

  • @AssoumanaDoubouAssoumanaDoubou
    @AssoumanaDoubouAssoumanaDoubou 12 วันที่ผ่านมา

    Wallahi maganar mallan Mussa Ayuba Lukuwa ba a haka take ba
    Kagi tsoron Allah

  • @BashiruAbubakar-t1q
    @BashiruAbubakar-t1q 12 วันที่ผ่านมา +1

    Gaskeya ny

  • @BashiruAbubakar-t1q
    @BashiruAbubakar-t1q 12 วันที่ผ่านมา +1

    Walahe ceya sany kurm

  • @IndoAbdullahi
    @IndoAbdullahi 12 วันที่ผ่านมา

    Duk yaudarar Yan Darika basa bin masu mulki ko maulana wurin Yan siyasa

  • @omargaladima2996
    @omargaladima2996 12 วันที่ผ่านมา +1

    Wannan magana ta malam lukuwa yayita da Jimawa kafin qur'ani festival

  • @Nouradine_Sanoussi
    @Nouradine_Sanoussi 12 วันที่ผ่านมา

    Wly wannan hujjar da jalingo ya bayar bata da bambanci da hujjar yan darikar wajan maulidi
    Gaskiya malaman sunnah kuji tsoron allah
    Wly wannan abun babu wani alfanu da zai haifar

  • @moduburahimi2550
    @moduburahimi2550 12 วันที่ผ่านมา

    Me ya sa, Baiyi A Borno ba. ? Babu lada. To Ayanzu Ā'a 20:35 koyon Karatun Alqurani ?

  • @ahmedrufai6545
    @ahmedrufai6545 12 วันที่ผ่านมา +1

    Hujja an nunasu daga Indunosia suna bukin Qur'ani. Ba AYA ba HADITH.MLN KAYI FOUL A CIKIN PENALTY AREA.