To ai wata balain kuke kokarin aukamu wallahi tirda daku wallahi kuji tsoron Allah har atikun naku ya zuba kudi afiramari yaukuma ananeman zubarda da gomnoni Ana yabon buhari
Hakkun Malam gaskiya ka fada domin duk mai hankali zai gane yaudarace da son sake zunduma talaka acikin musiba. Sannan wadannan gwaunonin dukkaninsu ukunnan makaryatane ma yau dara azzalumai.dukkanninsu al,ummansu suna kuka dasu. Allah ya kawomana karshen zalunci da azzalumai. Malam muna godiya Jzk khairan.
Wai kai Asadu, kaji tsoron Allah! Har rantsuwa kake yi akan maganan da ba kada tabbas. Akoi Hisabi fa kuma zaka sake wannan maganan agabar Allah! Ba ma gane alkiblar ka! Ka ce da a daga kwananki yanzu kace ayi akuri. Malam Murtala asada yayi maganin ku, malaman Atiku da kabilanci. Anji kunya gaskiya. Kuji tsoron Allah. Allah ya zaba mana mafi Alkhairi.
@@ousmaneabdourahaman7373 n'a Gane da Yanzu ba ruwan mutane.. . Da gwada maganar malamai da aaaya da hankali.. Kawai tu da malam ya fada Kawai shikenan.. hum
I usually love the analysis of these Islamic cleric.His a gentle Preacher.He loves peace
قُلِ اللَّهُمَّ مَالِكَ الْمُلْكِ تُؤْتِي الْمُلْكَ مَن تَشَاءُ وَتَنزِعُ الْمُلْكَ مِمَّن تَشَاءُ وَتُعِزُّ مَن تَشَاءُ وَتُذِلُّ مَن تَشَاءُ ۖ بِيَدِكَ الْخَيْرُ ۖ إِنَّكَ عَلَىٰ كُلِّ شَيْءٍ قَدِيرٌ Allah yake bada mulki
Haqqun
To ai wata balain kuke kokarin aukamu wallahi tirda daku wallahi kuji tsoron Allah har atikun naku ya zuba kudi afiramari yaukuma ananeman zubarda da gomnoni Ana yabon buhari
Hakun AllahRahma! AqramaAllah!! Gaskiya tsantsa. Respect Sheik!!!
Mallam Allah ya kara ilmi da basira
Gaskiyane Allah yasaka da alkairi malam asadus sunnah
Allah yasaka mallam ya kuma kareka daga dukkanin makiya
Ameen
Shk Allah yabiyaka aljanna tafirdausi amin
Duk dubararka Allah yafika ibazamubi Yan ci da addiniba KU ajiye kur anai ku tsaya ga siyasa kaima kaj
Allah ya saka
Hakkun Malam gaskiya ka fada domin duk mai hankali zai gane yaudarace da son sake zunduma talaka acikin musiba. Sannan wadannan gwaunonin dukkaninsu ukunnan makaryatane ma yau dara azzalumai.dukkanninsu al,ummansu suna kuka dasu. Allah ya kawomana karshen zalunci da azzalumai. Malam muna godiya Jzk khairan.
Allah yasakama malam da tsage gaskiya
Wai kai Asadu, kaji tsoron Allah! Har rantsuwa kake yi akan maganan da ba kada tabbas. Akoi Hisabi fa kuma zaka sake wannan maganan agabar Allah! Ba ma gane alkiblar ka! Ka ce da a daga kwananki yanzu kace ayi akuri. Malam Murtala asada yayi maganin ku, malaman Atiku da kabilanci. Anji kunya gaskiya. Kuji tsoron Allah. Allah ya zaba mana mafi Alkhairi.
Agaskiya Malam ya Haskama su, kuma mun ganosu, Muna Adu'a Allah ya shige mana gaba.
Wlh hakane mlm mungode sosai baburuwansu da matsalar talakawa bukatun gabansune kawai agabansu
👌
Allah ya Saka da alkairi
Hattara dai Malan baikamata ka rantse Akan abinda baka da tabbas ba.
Gaskiya yau malam kayi kokari kuma munji dadi
Maganar malam gaskiya ne
Merci
Yayi
Gasakiyane
🤣🤣🤣
Shi ne harda rantsuwa? Kana cikin zukatansu ne?
Malamin nan Dan PDP ne
Gaji wata maganar munafincin Kuma, su gwanoni dake da kudi. Basu da talauci.. hum
Kaayi kaji soran allah wallahi
@@ousmaneabdourahaman7373 kamar ya? Wannan Yayi kama da Maganar malami ko wani da Yanayin wahalar mutane ya Dame shi
@@ousmaneabdourahaman7373 da gwamnoni da mutane dayane, wahalar su Daya ne?
@@sirajnur2482 miye na munafirci awanan maganan gaskiya malan yafada sey dey kajara
@@ousmaneabdourahaman7373 n'a Gane da Yanzu ba ruwan mutane.. . Da gwada maganar malamai da aaaya da hankali.. Kawai tu da malam ya fada Kawai shikenan.. hum