Shirin Yamma na DW Hausa 04.02.2025

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 8 ก.พ. 2025
  • Najeriya: Wasu 'yan kasar sun ce sun kusa dawowa daga rakiyar kungiyar NLC bayan dakatar da shiga yajin aikin adawa da karin kudin waya
    Najeriya: Mutanen da rusau ya bi ta kan gidajensu a Maiduguri sun bukaci gwamnati ta biya diyya
    Nijar: An kara fadada yin gwaji ga al'umma domin zakulo masu dauke da cutar da ke sanadin mutuwar jama'a
    Nijar: Gwamnatin mulkin soji ta kaddamar da wani tsari na samar wa da jami'an hana fasa kwawrin kasar muhalli
    Siriya: Shugaba Ahmed Al Sharaa ya isa kasar Turkiya wacce ta taimaka masa da makamai ya kifar da gwamnatin Bashar al-Assad

ความคิดเห็น •