Hakine ne akan mu,ko ince dole ne mu wayar da kawunan na kusa damu, domin ceto kanmu daga halin da muke ciki,muna goyon bayan chanza dokar tsarin zabe a Nijeriya, daga yanzu zamu fara, wanda bai jiba yaji, wanda yaji ya yada, kuma Allah ya karfafe mu muyi abinda ya dace ba tare da tsoro ko gazawa ba, muna godiya ordinary Dan Bello, Allah ya kara daukaka ya kara karfafa ka akan taimakawa al'umma da fadakarwa gamida tunatarwa, akan lamurran mu, wato talakawa Matasa, arewa, Nigeria mu farka,inza a gyara a gyara.
Inna fahimta zamu dauko wani amintacce a chikinmu mukayshi sama yayi abunda yadace sannan ma matashi Don elders nan basa tuna mutuwa Ina ganin kadace da wannan Matsayin amma ba lallay ka amince ba so kayimana recomending wanima na Koya kuke gani ❤
Na gama secondary Ina kasuwa yanzu Amma zanje in karanci law Kuma in nemi takaddar yin party Kuma bayi alkawarin ciki ma duk Wanda na daumai da Kuma tabbatarda a binda ke ruguje wa kan gaskiya, insha Allah civil law na wannan year zamu tashi a Taya nida addua Yan uwa
Dr Allah ya kara lfy da nisan kwana mai albarka Walh sai kaga har yanxu daga cikin malam talakan nijeriya shi dakansan malam-talakan har yanxu yana fifita ra'ayin wani dan siyasa ko jamaiyyar da yake goyan baya sama da bukatar da halin da shi malam-talakan yake ciki.yanayin yayi kama da abin kunya,abin-takaici,abin-tausawa juna.Dan Allah Dr Kayi mana bidiyon da zai nuna kamar ace ni malam-talakan nijeriyan bukatar al-ummar da nake rayuwa dasu sama take kan duk wani siyasa da wata jamaiyyar da wanin mu yake ra'ayi.nagode sosai Allah ya jikan mahaifa Amen 🙏
Kayi gaskiya ! Amma tunda aiki ne ka keyi na taimakon al_umma to ku ƙara ba talakawan Najeriya shawara na su dai na tsoron gwamnati su fito su nuna ma duniya cewa sun gaji da mulkin kama karya
Assalamu alaikum warrahamatullahi ta'ala wabarakatuhu, Ɗan Bello Allah kara maka lafiya da zama lafiya da Arziki mai dore, Ni tsokacina Anan shine gyara War mu baki daya shine mafuta, domin indan na gyara, ka gyara, ya gyara, ta gyara, to gwamnatin ma zata gyaru domin su waye gwamnatin, Amma inda gizo ke saƙar shine, mutane duk ilimin su, da wayewar su, basa iya gyara saboda san zuciya, dole sai da shugaba na gari, to Amma ta ya za'a sami shugaba na gari bayan tsarin jam'iyyun nan duk daya ne, ban san tsarin sabuwar jam'iyyar matasa ba, da zai saɓawa na sauran jam'iyyu da Abinda Ya dace da yazama mafuta Agaremu Bissalam
Wlh hakane ai talakan nigeria sai addua dan siyasa ne pah zai sachi kudi billions of naira amma zaizo yataraku yabaku dubu 20 ko dubu 30 muxo muna sai yayi sbd rashin tunani
Dan bello nakalubaka akan kafitumana kanunama wa Nnada yadace muzaba kai kasani yanzu babuwanda yadace muzaba Anma idan akwai kanunama munajiranka nakalubancika
Yan Nigeria Zuciyarsu ta mutu😢 Sabuwar zanga zanga 2027 ya kamata ayi a yayin da Yan takarkaru zasu kara futowa neman kuri'a🎉 sai ayi musu zata pashe😂😅😅
Zahiri irin wannan matakin na wayar wa da mutane kai, bisa tashi a nemi kawo gyra ga tsarin masu zaben wanda za a zaba, lalai hakan wani mataki ne mai kyau. Da fatan Allah zai taimaka.
Hakane dan Bello amma tayaya zasu bar talakawa sukafa jam iyyar Da zatakai kukumar zabe zata sata acikin jerin jam iyyun Da za a zaba lokocin zabe munaso awayar mana dakai akan hakan.
Dan uwa ya za muyi dasu sunfikarfinmu mukuma bazamu iya hada kammuba nigani nake ma kamar Allah ne ya tsinewa Nigeriar shi yasa wadannan abubuwa keta faruwa acikinta
To ta yaya zamu tashi mu yaki wannan. Ma'ana ta ina zamu fara? Mu kirkira wani slogan dake nuna sai an sauya fasalin zabe a Najeriya sannan mu dabbaka shi zuwa inda ya kamata
Shin kana ganin talakawa sun shirya kawo canji kuwa,saboda har Yanzu Basu San ma Kansu ba domin Daya suna kirarin bazama su Kara zabe ba.ya kamata ajaho hankali Malam talaka.km idan canji muke so ayanzu bamuda Dan takara a Nigeria domin atiku,kwankwaso,obi ba sune mafitar mu ba
I don’t think it’s a good idea to campaign for electrical reform. Because they will never change what they enjoy,we will only waste our time and nothing will change, Instead, I think it will be better if we campaign for a united Nigeria. A united Nigeria is the only force strong enough to fight corruption and nepotism. A united Nigeria can make real progress and take on the challenges we face. But if we continue to be divided, nothing will ever change. For example, if we start campaigning for electrical reform, one region-like eastern Nigeria-might say they are not in support of it. The same thing could happen with other regions. This division will only keep us weak and unable to move forward. But if we unite as one, everything becomes possible. With unity, we can tackle any issue and build the Nigeria we all want. At the same time, we must focus on educating our youth. Nigeria has one of the largest populations of young people, and they are full of energy, but many of them are also full of ignorance. This combination is the most dangerous thing for any society. If we fail to educate and guide our youth, we will be creating a future that is even worse than today. So, let us unite and educate. Let us also play our part in whatever role or position we find ourselves in. Everyone has a part to play, no matter how small it may seem. If we do this, we can start to change the situation, instead of just talking and wasting time. It’s time to take action and build a truly united and educated Nigeria.
Bello muna tare Bana Jin Dadin Abunda ke Faruwa A kasarmu Matsalar Itace Sashen Shari'a Ya Lalache Dan Ko Talaka Yayi Complain 😂😢 Is Nothing Because Is Not Acceptable Also not judge Shine Dalilin Da Yasa Indespiling Yayi yawa Zaka Shigar Da Kara Amma Babu Supporters Ina godia sosy Allah ya saka da alkhairy
Muna mutukar jin ciwon yadda kasar nann take tafiya aganina ta wa dannann azzaliman ta hanya dayace suke dan jin kokenmu shine zanga zanga ga kuma yadda matasanmu suka lalace
(Duk yadda akayi da Jaki sai yaci kara inji bahaushe) talakawa basu iya kwatar yancin kansu ba sunruga su kashe zuciyar su. Idan kaje Lagos ko cikin kudu wlh idan baka da alaka dasu indai kai bahaushe ne sai kaga wulanknci sanna masu mulkin su suna tsoran fushin mutane garin. Lagos idan akayi abu bai gamsar da gangster din garin ba wlh sai anyk zanga zanga dole shuwagabanni masu alhaki su kawo canji akai. Mu kuma talakawa da anyi abu sai ace abar ma Allah, bayan ko yaushe muma muna zaluntar kanmu da iyalan mu. Dole atashi tsaye babu na gida babu na waje duk wanda zai kawo cigaba a yankinku shine shugaban ku.
Hakine ne akan mu,ko ince dole ne mu wayar da kawunan na kusa damu, domin ceto kanmu daga halin da muke ciki,muna goyon bayan chanza dokar tsarin zabe a Nijeriya, daga yanzu zamu fara, wanda bai jiba yaji, wanda yaji ya yada, kuma Allah ya karfafe mu muyi abinda ya dace ba tare da tsoro ko gazawa ba, muna godiya ordinary Dan Bello, Allah ya kara daukaka ya kara karfafa ka akan taimakawa al'umma da fadakarwa gamida tunatarwa, akan lamurran mu, wato talakawa Matasa, arewa, Nigeria mu farka,inza a gyara a gyara.
Mungode Dan bello kanaimana iya bakin kokarinka sai muce Allah ya rabaka da sharrin masu sharri
Dan bello for president ❤❤❤
Dan Allah yan nigeria muhadu muyi maganin azaliman yan siyasar nigeria
Nigerian Singham bello Allah ya Kare ka 💪💪
Good job Dan Bello Wannan sabon tsari Yayi
جزاك الله خيرا ونفع الله بك
Allah ya saka da alkhairi. AMIN
كلام جميل يكتب بماء العين استمر بارك الله فيك
Inna fahimta zamu dauko wani amintacce a chikinmu mukayshi sama yayi abunda yadace sannan ma matashi Don elders nan basa tuna mutuwa
Ina ganin kadace da wannan Matsayin amma ba lallay ka amince ba so kayimana recomending wanima na
Koya kuke gani ❤
Na gama secondary Ina kasuwa yanzu Amma zanje in karanci law Kuma in nemi takaddar yin party Kuma bayi alkawarin ciki ma duk Wanda na daumai da Kuma tabbatarda a binda ke ruguje wa kan gaskiya, insha Allah civil law na wannan year zamu tashi a Taya nida addua Yan uwa
Yayi
@MuhammadKabiya Ina godiya Yan uwa Allah ya bamu sa'a
Allah Ya bada sa'a
Dr Allah ya kara lfy da nisan kwana mai albarka
Walh sai kaga har yanxu daga cikin malam talakan nijeriya shi dakansan malam-talakan har yanxu yana fifita ra'ayin wani dan siyasa ko jamaiyyar da yake goyan baya sama da bukatar da halin da shi malam-talakan yake ciki.yanayin yayi kama da abin kunya,abin-takaici,abin-tausawa juna.Dan Allah Dr Kayi mana bidiyon da zai nuna kamar ace ni malam-talakan nijeriyan bukatar al-ummar da nake rayuwa dasu sama take kan duk wani siyasa da wata jamaiyyar da wanin mu yake ra'ayi.nagode sosai Allah ya jikan mahaifa Amen 🙏
Dan bello wllh kana birge ni Sosai Allah ya saka da Alkairi Allah ya kara basira insha Allah sae kayi president nigeria
Allah ya Shiga tsakanin Nagari da mugu
Allah ubangiji ka isar mana ya Allah
Allah yakawo mana mafita a wannan al'amari😢😢😢
Munah godiyah dan bello allah ubangiji yayi jagorah 🙏😭😭
Good idea toh ta Ina yakamata mufara Gyarawa
Nigeria my country wooooo
Kayi gaskiya ! Amma tunda aiki ne ka keyi na taimakon al_umma to ku ƙara ba talakawan Najeriya shawara na su dai na tsoron gwamnati su fito su nuna ma duniya cewa sun gaji da mulkin kama karya
Muna godiya danbello❤
Ta Ina zamu fara. Ta Yaya zamu fara. Please make a guidance video about how we can make the reform
Inna lillahi wainna ilaihi Rajiun Nigeria kenan hasbunallahu wani imalwakil hasbunallahu wani imalwakil hasbunallahu wani imalwakil
Lik majo hamza al mustapa
Gaskiya neh, tsarin zaben bazai bama na kirki damar Neman takara bah. Wannan shine babbar kuwa matsalar
Allah ya saka da Alkairi da wayermana dakai da akeyi.... Muna addua Allah ya kawo manaafita
Gaskiya ne maganar ka Allah ya bamu kwarin gwiwa da ikon tsayuwa Dan ganin gaskiya da aikata ta sun tsira a kasarmu
Danbello mungode dafaintardamutalakawadakakeyi kadaurekachigaba kuhadakai da odinarifuresden kugera gasannan allageramana🙏
Allah yakare manakai
Saimustaida dan Bello takara zabe maizuwa
ALLAH YASA MU TALAKKAWA MUYI AIKI DA WANNAM SHAWARAR,
Allah ya karya su
Allah ya kiyaye
Assalamu alaikum warrahamatullahi ta'ala wabarakatuhu,
Ɗan Bello Allah kara maka lafiya da zama lafiya da Arziki mai dore,
Ni tsokacina Anan shine gyara War mu baki daya shine mafuta, domin indan na gyara, ka gyara, ya gyara, ta gyara, to gwamnatin ma zata gyaru domin su waye gwamnatin,
Amma inda gizo ke saƙar shine, mutane duk ilimin su, da wayewar su, basa iya gyara saboda san zuciya, dole sai da shugaba na gari, to Amma ta ya za'a sami shugaba na gari bayan tsarin jam'iyyun nan duk daya ne, ban san tsarin sabuwar jam'iyyar matasa ba, da zai saɓawa na sauran jam'iyyu da Abinda Ya dace da yazama mafuta Agaremu
Bissalam
Please don't forget the subtitle next time you upload 🙏
MATASA mu farka
MATASA mu farka
MATASA mu farka
Allah ya sawaka
Up up up MATASA
Up up up MATASA
Up up up MATASA
InnLillaha wainna ilaihi rajiun 😔
Allah yakauta
Gaskiya ne wllh
Wlh hakane ai talakan nigeria sai addua dan siyasa ne pah zai sachi kudi billions of naira amma zaizo yataraku yabaku dubu 20 ko dubu 30 muxo muna sai yayi sbd rashin tunani
Dan bello nakalubaka akan kafitumana kanunama wa
Nnada yadace muzaba kai kasani yanzu babuwanda yadace muzaba Anma idan akwai kanunama munajiranka nakalubancika
Allah ya isa
Allah yasa mudache ,
Thank you sir ❤
allah ya kyauta
Innallh wainnailahi raju un😭
Yan Nigeria Zuciyarsu ta mutu😢
Sabuwar zanga zanga 2027 ya kamata ayi a yayin da Yan takarkaru zasu kara futowa neman kuri'a🎉 sai ayi musu zata pashe😂😅😅
Dan bello ikon Allah
Zahiri irin wannan matakin na wayar wa da mutane kai, bisa tashi a nemi kawo gyra ga tsarin masu zaben wanda za a zaba, lalai hakan wani mataki ne mai kyau.
Da fatan Allah zai taimaka.
Hakane dan Bello amma tayaya zasu bar talakawa sukafa jam iyyar Da zatakai kukumar zabe zata sata acikin jerin jam iyyun Da za a zaba lokocin zabe munaso awayar mana dakai akan hakan.
This is true, but what will bring peace to the world? We must have unity among ourselves, our lack of unity is what has brought us together.
A koma ƙato bayan ƙato kawai
Wayyo Allah na 😭😭🙏
First comment🎉
Allah ya bada sa a
I get one wedding I want to go on the 28 December na diz ur cap I wan borrow hwfa u fi borrow me abeg😂
Wannan haka me Malan Bello.
Allah Ya Datardamu😢
Gaskiya ne
Wllh wannan gaskiyane kanmu shawarar abinda ya kamata muyi adaidai wannan lokaco
😢😢
Hakane kam wlh kowa nada hannu
Allah shi kyauta
Toh amma menene afita,
Ta Yaya za'a sauyya starin zaben ?.
Muna fatan Jin hakan daga kareku
Dan allah dan annabi
Mu nuna bacin ranmu
Ranar zabe kowanni yan arewa kar muje zabe
A🎉❤ yakak
Tayaya za a gyara.
😭😭😭
Dan uwa ya za muyi dasu sunfikarfinmu mukuma bazamu iya hada kammuba nigani nake ma kamar Allah ne ya tsinewa Nigeriar shi yasa wadannan abubuwa keta faruwa acikinta
To ta yaya zamu tashi mu yaki wannan. Ma'ana ta ina zamu fara? Mu kirkira wani slogan dake nuna sai an sauya fasalin zabe a Najeriya sannan mu dabbaka shi zuwa inda ya kamata
Shin kana ganin talakawa sun shirya kawo canji kuwa,saboda har Yanzu Basu San ma Kansu ba domin Daya suna kirarin bazama su Kara zabe ba.ya kamata ajaho hankali Malam talaka.km idan canji muke so ayanzu bamuda Dan takara a Nigeria domin atiku,kwankwaso,obi ba sune mafitar mu ba
Dr Ka fadi cuta da magani yanzu Abu daya ya rage tayaya zamu kirkiro Jam'iyya kuma mu tsaida dan Takarar mu daga cikin mu
Munagodiya dawayar dakai
I don’t think it’s a good idea to campaign for electrical reform. Because they will never change what they enjoy,we will only waste our time and nothing will change, Instead, I think it will be better if we campaign for a united Nigeria. A united Nigeria is the only force strong enough to fight corruption and nepotism. A united Nigeria can make real progress and take on the challenges we face. But if we continue to be divided, nothing will ever change.
For example, if we start campaigning for electrical reform, one region-like eastern Nigeria-might say they are not in support of it. The same thing could happen with other regions. This division will only keep us weak and unable to move forward. But if we unite as one, everything becomes possible. With unity, we can tackle any issue and build the Nigeria we all want.
At the same time, we must focus on educating our youth. Nigeria has one of the largest populations of young people, and they are full of energy, but many of them are also full of ignorance. This combination is the most dangerous thing for any society. If we fail to educate and guide our youth, we will be creating a future that is even worse than today.
So, let us unite and educate. Let us also play our part in whatever role or position we find ourselves in. Everyone has a part to play, no matter how small it may seem. If we do this, we can start to change the situation, instead of just talking and wasting time. It’s time to take action and build a truly united and educated Nigeria.
You are right but still saying the same things united we stand and divided we fall
Slm Dr bello, mene shi wannan garan bawul din daza'a yiwa tsarin zabe.
Dan Bello ya sosa min inda yake min kaikayi.
Wow
Kamar dai babu wata kasa da barayi sukayi wa zobe irin Najeriya, masu mulkinmu barayi ne, manyan yan ta'adda ne
Tambayana shine.
Shi talaka tayaya xai Bada gudunmawa wajan canxa tsarin zabe??
Bello muna tare Bana Jin Dadin Abunda ke Faruwa A kasarmu Matsalar Itace Sashen Shari'a Ya Lalache Dan Ko Talaka Yayi Complain 😂😢 Is Nothing Because Is Not Acceptable Also not judge Shine Dalilin Da Yasa Indespiling Yayi yawa Zaka Shigar Da Kara Amma Babu Supporters Ina godia sosy Allah ya saka da alkhairy
It our.major problem
Wannan maganar gaskiya ne, to amma ta wace hanya kake ganin ya kamata abi domin ganin an magance wannan matsalar?
Takayama zamu canza tsarin zaben
No more sutitles?
Dan Bello ba ka yi adalco ba don ba ka ambato kwankwaso ba ai akwai train tuhume tuhume a kansa har yau, me ya sa ba ka ambato shi ba?
Tayaya zamu kauce irin wadannan shiwa gabanni Dan ganba domin yanzu komai yakusa karewa
Ta hanyar yada manufa, da wayar da kan al'umma, musamman na kusa da kai, sannan a social media ma aikin ka ya zama fadakarwa
#endbadgoverment2024
Muna mutukar jin ciwon yadda kasar nann take tafiya aganina ta wa dannann azzaliman ta hanya dayace suke dan jin kokenmu shine zanga zanga ga kuma yadda matasanmu suka lalace
(Duk yadda akayi da Jaki sai yaci kara inji bahaushe) talakawa basu iya kwatar yancin kansu ba sunruga su kashe zuciyar su. Idan kaje Lagos ko cikin kudu wlh idan baka da alaka dasu indai kai bahaushe ne sai kaga wulanknci sanna masu mulkin su suna tsoran fushin mutane garin. Lagos idan akayi abu bai gamsar da gangster din garin ba wlh sai anyk zanga zanga dole shuwagabanni masu alhaki su kawo canji akai. Mu kuma talakawa da anyi abu sai ace abar ma Allah, bayan ko yaushe muma muna zaluntar kanmu da iyalan mu. Dole atashi tsaye babu na gida babu na waje duk wanda zai kawo cigaba a yankinku shine shugaban ku.
Dudda gomnatin tasanemun arai saboda Wani kuskure babba da sakacinta harna rasa mahaifana toh amma kazodai daiwaje 🤔🤔🤔
Tabbas hakane wayan dasuka daci sukafitoh ba'aganisu a wajin sabuda bamuda tunani
Good teacher. 🫡🫡
Gaskiya wannan dole sai mun dagi kuda da posting a media amma ana zalintarmu tsora ya cikama zuci yarmu
Allah yabanu ikon rusa bakar aniyan su
Ya za’Ayi mu zama tsintsiya!!!? I mean (hadin Kai) matakin farko⚛️
Ta yaya za ayi mata garambawul din
We know is our fault Allah yakyauta
Dan Allah,ta yaya zamu sa ayiwa dokokin zabe garanbawul?
Akara zanga zanga ranar zabe