Wallahi tallahi wan nan shine gaskiyan zance idan sun shirya mun shirya duk dan durun uwar dayake ji yataho tunda da ga kan shi Tunubu din da tsinann shettima din dashi wan nan asraran tsohon barawon dollar Wanda uwarsa ta tsine mai wlh tallahi babu ja da baya a wan nan lokacin
Indai sunason zaman lafiya toh su bawa Abba Kabir Yusuf domin shi yaci zabe,,, kuma Gawuna da Garo su suka yaga takardar zabe 2019 amma aka kyalesu ,... Wannan karon fa baza a bari bafa,... Mahukunta suyi hattarafa😮
Lokacin da Abba ya ke zaluntar muta ne ya rushed musu dukiyoyinsu ya Kara musu jari ka na Ina, ? Ba kai magana ba sai yanzu, to ka sani abinda ya shuka shi ya ke girba, Kuma kowa Raine da shi har kai ,don haka ku Yi duke abinda za ku yi
Wannan gaskiyane sani danja
Allah ga Engr. Abba Kabir yusuf Nan. Ka Bashi nasara da Saa Albarkacin manzon Allah S.A.W
Masha Allah zancan ka hakum dan uwa na hasbunallahu wanimalwakil allah ka dai ya ishemu abun dogaro
Gashi sun kwashemuna zabenm na tarana
Allh yafisu
Wallahi baka taba burgeni ba kamar yau wallahi ka fadi daskiya duk sauran munafukaine Allah i karama daukakaka i albarkaci zuriyarka🤲👍
Sai ogana wlh sani moussa danja mai zamana 2 biyu ❤masoyina😂ba daga Niger 🇳🇪 ♥
Wlh sosai allah yasa mudace
Haba sani dan muyi fatan alheri pls
Babu abinda zaifaru insha allah babu wani kashe kashen da za,ayi siyasa addinine da kake cewa jahadi habade babu wani abinda zaifaru. Sallar da kukayi meye sunanta kawai idan zakayi maganar siyasa kawai kayi ,allah yaba mai rabo sa,a fatan zaman lafiya mukeyi mu insha allah, Gawuna is coming amma da izinin allah ,kuma idan abba ne alheri allah yatabbar mana,mudinga fadan alheri pls
Gaskiyane danja
God bless brother
Wannan gaskiyane Allah yasaka mana yabimana kadu
Wallahi tallahi wan nan shine gaskiyan zance idan sun shirya mun shirya duk dan durun uwar dayake ji yataho tunda da ga kan shi Tunubu din da tsinann shettima din dashi wan nan asraran tsohon barawon dollar Wanda uwarsa ta tsine mai wlh tallahi babu ja da baya a wan nan lokacin
Allah ya saka muna, amma dan Uwa adaina Ashar.
Insha Allah Sai Allah Yasaka Mana
Sai Allah Ya Tona Musu Asiri
Ãbbã Zama Daram Bi’Izinillah 🤍❤️
Gaskiya Kam wlh koni da Nike kebbi state wlh inna son abba gidagida
akwai jihar jigawa
insha allah sai abba
Kaji aikin hankali a gaskiya sai andawomana da Abba kabir Yusuf
Sani,Danja kayi magana 👍 Barayin Akwati masu,lalata kuria,kowa ya gansu Kuma Babu abinda akayi,yau da wani Dan talakane da yanxu Yana hannun hukuma,,,Mayan Kano Inna kuke,,,,pls pls
Ka fadi gsky bawan Allah.
Ameen summa ameen, Allah ya dafa mana
Jazakallah
ماشاءالله
Indai sunason zaman lafiya toh su bawa Abba Kabir Yusuf domin shi yaci zabe,,, kuma Gawuna da Garo su suka yaga takardar zabe 2019 amma aka kyalesu ,... Wannan karon fa baza a bari bafa,... Mahukunta suyi hattarafa😮
Amin
AD
Wlh kuwa muna da Allah in sha Allah sai abba
Gaskiyane
Hasbunallahu wani'imal wakil
Yes tomorrow
So sukeyi mudaina fita zabe sai dai Kotu ta dinga zabar muna.
Kafadi alkhairi kokuma kayi shiru, kano lfya kalau zata zauna.
Duk duniya kowa ya san fin ƙarfin iko da gwamnati APC suke nunawa a Kano
Lokacin da Abba ya ke zaluntar muta ne ya rushed musu dukiyoyinsu ya Kara musu jari ka na Ina, ? Ba kai magana ba sai yanzu, to ka sani abinda ya shuka shi ya ke girba, Kuma kowa Raine da shi har kai ,don haka ku Yi duke abinda za ku yi
Albarka annabi guwuna bazai taba gwabna ba harya mutu
Saboda babankine yake bada mulki kou shashasha kawai
Okay wai kadaina buhu buhu din kadawo siyasa wai 😂
Wannan ba jahadi bane karkasa wani yamututu abanza
Bakaizakamutukansiyasa
Kwankwasiyya asara 😂
👊👊🦶🦶